Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Tuesday, July 28, 2015

QARIN************JINI---22(KARSHE)

adsense here qarin-jini.jpg

QARIN JINI 22

Sunyi shiri na minti biyar chan ya janye jikinsa
daga nata ya tashi ya shig daki ta bishi da kallo
cikeda bayyanannar qauna, yaje bayan kamar
minti 10ya fito yace mata ni na gano dalilin da
yasa muke qaunar junanmu,!! Ya kalleta yawani
lumshe idonsa saida taji wani yarrrr ajikinta,
infada kin bani gari, eh fadi ina saurarenka, ya
matsa kusa da ita ya rungumeta sosai yace
mata sanadiyar QARIN JINI..!!! Tace QARIN
JINI???ta tambaya shi, yace eh QARIN JINI..!!
Lokacinda nafadi a AYNN nanemi taimakon jini
nace gurin dan nigeria nakeso kuma musulmi
yanzu na duba takarduna naga wacce tabani jini
macene yar nigeria kuma musulma kuma yar
garinmu sokoto, ba kowa bace illah matana
uwar yayana insha Allah OUMULKHAIR
MUHAMMAD sanadiyar QARIN JINI aka zuqo
qaunarki aka zubamin inda tabi jinina takamani,
kamar yadda lokacinda yayana ya kadeki da
mota na baki jinana, hadi da qaunata aka saka
miki, kinyarda da cewa sanadin soyayyarmu ta
QARIN JINI ce ko yaya??? Ta qara kwantawa
akan faffadan qirjinsa ta lumshe ido tace eh na
yarda.. ya tallabo fuskarta yana kallonta yana
murmushi yace kina sona miyasa baki
gayaminba? saima mari da kika bani?
Hmmmm..!!! ta bude baki zatayi magana saitaji
ya zura mata harshensa acikin bakinta ya fara
kissing dinta a hankali, batasan lokacinda itama
tafara bashi amsaba saida taji qafafuwanta sun
kasa daukarta sannan tay qoqarin janye jikinta
lallai Abdul ya rude sabida har idonsa sun sauya,
tay qarfin hali ta jawo hannunsa suka zauna..
kowa na fadin abinda yayi lokacin suna ta dariya
har akayi sallah magrib sukayi sallolinsu sukaje
suka kwanta shima ya dauko blanket dinshi yayo
dakinta, yace yau kinyi baqo, dama tasan za'ayi
haka ya umurceta tatashi suyi sallar godiya
sukayi sallah sukazo suka kwanta Abdul yafara
kawomata hari da qananan makamai tun tana
kaucewa harya fara samun nasara akanta yayi
mata lilis ko numfashi dagyar take fitar dashi
anan ya auka da babban makami mai linzami
mai tarwaza duk wani missing din juna da akayi,
Lallai ranar farko Abdul yasamu nasarar shiga
gonarsa da kew inda yayi yanda yakeso aciki.
Khair anji jiki sosai amma daurewa tayi kar ta
nunamasa cewa taji jiki class dinta ya ragu, nan
yaga alamar kamar bata gajiba yasake kawo
mata second hari da taga zatasha wahala sosai
saitafara kukan kissa irin na mata tuni ta ijeye
zancen clss gefe dataga zatasha wahala nikaina
jabo naga qoqarin khair sosai, gari ya waye
yadan gasamata jikinta....
soyayyah mai inganchi taginu tsakaninsu kula da
juna baiwa juna hakkinsu sai wanda yagani...
duk iyayensu sunsan cewa ABDULLAH shine
DREAM GUY din OUMULKHAIR shima ansan
cewa itace DREAM BABY dinsa abin ya basu
mamaki da al'ajabi sosai harma idan sukaji cewa
sanadin QARIN JINJ wannan abun yafaru....
khair taji dadin zabin da babanta yay mata haka
shima yaji dadin zabin da yayansa yay masa,
Yaudagobe batabar komaiba, yau ga khair dauke
da cikin Abdul ta haifa masa namiji aka saka
masa suna mahmoud kai in taqaitamuku
oumulkhair saida ta haifi yaya biyar wa Dream
guy dinta suna burgeni sosai wllhy yanda suke
nuna kulawa ga junansu tana qoqarin gyaran HQ
dinta da abubuwan da tsohuwar qawarta
benaxeer take bata kullum, dame take kamar
sabuwa budurwa har yanzu Abdul yakasa gane
komai kullum ji yake yau kinfi jiya.....
ALHAMDULLILAH godiya ga dinbin
makaranta littafaina ina muku fatan alkhairi. adsense 2 here
Share:

1 comment:

please after reading drop down your comment here!...

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *