Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Saturday, July 18, 2015

WACE CE ITA? 13

adsense here WACE CE ITA..?? 13
Na muhd abba gana
Ta kalli kitchen din ko za'akasheta ba abinda
zata iyayi a bayan buda fridge ba abinda ta iya,
kuma ga wasu abubuwa kamar fridge akai taga
ana girki. Za'ayi shegiya kuwa.ta kalleshi taga
yana kai loma hankalinsa kwance., tayi tunanin
ko ta barar mai da abincin da yake ci a jikinsa
sai kuma ya bata tausayi, kawai saita rakube
saida ya kammala Wanda ya rage shi tacinye....
**
Tafiya ta kama farhaan zuwa Lagos, ya tafi
satinsa daya baidawoba. tun ranar da ya tafi
batachin abinci saidai tabuda fridge duk abinda
taga nacine ta dauko ta chinye, cikenta ya
lallace kullum tana hanyar bayi, to anachin
abinda ba'asaba Chiba wasu kuma ba bisa
Qa'ida ake cinsuba duk wani abu da tagani mai
Dan gishiri gishiri da zaqi zaqi ta gama dashi.
Kaihar saida ta qare chiye chiyen takai batada
abincin da zatachi yau.
kwananta biyu bataci komaiba yunwa na
Neman ta hallakata.. tunda tazo gidan bata
taba koda fita wajen Palonba daga daki sai Palo
sai kitchen, batamasan qofar da ake fitaba...
Aranta taji ta fita haka ta biyo hanya tabi nan ta
leqa chan har tayi karo da qofar fita, ta baya ta
fita, Habawa, tayi murmushi taga S pool aranta
tace wato gidan nan hadda qaramin kogi sukeda,
ta waiga ta hango lanbu komai yaji fruit duk sun
nuna wasu sun fado a qasa Habawa tayi ciki da
sauri taci ayaba son ranta saida ta qoshi,
sannan ta kwance Dan kwalinta tayo guxuri ta
fito har zata wuce taga yanda ruwan nan sukayi
sky colour sai suka bata sha'a ta tu6e ta fada
tayi wanka sosai gata gwanar iya ruwa, gashi,an
Dade ba'ahaduba ta Dade a ruwan sannan ta
fito, dama tunda umman su farhaan ta tafi
batayi wankaba kwana goma kenan, ta fito cike
da nishadi an samu banxa, dagyar ta gane
hangar komawa daki taje ta chanxa tufafi tunda
wayannan sun jiqe, tana zaune Palo a qasa ta
miqe qafafu ta saka fruits dinta tsakiyar qafafu,
tanashan mangoro abin sai Wanda ya gani,taji
qamshin turare hadi da dariya koda ta duba
farhaan da wata mata yar gayu da qananan jaya
a jikinta tasha attach fuskannan tasha fenti
bakinnan yaji janbaki, ta rurungumo farhaan,
tana mai shagwaba suna ta dariya, sun bata
haushi haka kawai, ta miqe da dariyanta
tagaishesu a tunaninta matarsace, matar ta
mata kallon tsana da gyama ta kalleta a
wulaqance ta zubar, hooney miya kawo almajirai
a gidannan bayan kace min ba kowa dagakai sai
masu aiki biyu. Wai itama mai aikinace, .matar
ta wani jaa da baya honey wannan din?? Aiko
hanyar databi bana son nabi tana magana
ayangace tana wani rungumoshi, ran iffaaat ya
bace tuni tasha magani aranta tace Dan an
samu an gaishesu suke yiwa mutane wulaqanci
ba matar shi bace ko uwarshice tamin iskanci
zanci zan rama, taja wani dogon tsaki,ta
murguda baki ta wucesu, hooney kana kallo mai
aikin gidanku abinda ta mini...?? adsense 2 here
Share:

2 comments:

please after reading drop down your comment here!...

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *