Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Saturday, July 18, 2015

WACE CE ITA? 17

adsense here .: WACE CE ITA..?? 17
Na ABBA GANA
Ya kalli ramcy kallon bangane mi kike nufiba, ya
tambayeta WACE CE ITA?? Eh wace ce e ita.!!
Wace ce ita kuwa bayan house girl dina, yayi
guntun tsaki, ki kula kada ki tayar da ita bacci
ba tada lfy, ya bata amsa ya fita abinshi, house
girl ce hadda wani daukota,aranta tace yanda
tasan farhaan da gyangyami ba yanda za'ayi ya
kula wannan qazamiyar yarinya, yarinyar da ko
qirqar danki yanxu takeyinsa.
Ta gungura kekenta ta koma dakin farhan.
Farkawan iffaat keda wuya taganta a saman
kujera itada tayi bacci a waje taja tsaki ko wane
aljanine ya daukota ya kawota nan oho? taje
lanbu abinta ta nemi abinda zai qosar da ita taci
ta haye wata qatuwar bishiyan mangoro mai
sanyi bata dadeba ta fara gyangyadi da taga
zata fado sai ta daura Dan kwalinta tayi yanda
bazata fadoba.
Farhaan yayi baqo kuma bayason yaga ramcy
dan ba kowa yasa yana neman mataba, sai
kawai ya janyoshi lanbu dama wasu takardune
zasu cika tare, kusan awa uku sunanan suna
aiki. bayan sun qare suna tadi suna dariya, sai
kawai sukaga abu kaman ruwa saman kan baqo
amma ruwan yellow ne har dai ruwan suka jiqe
takardun da suka cija gabaki daya, takardun da
da suka sha wahala kamin su sami signed su
chika, sun miqe lokaci daya suna kallon sama
cike da mamaki da tsoro coz sun gane ba ruwa
bane fitsarine hadda diminsa... farhaan ne ya
hangota tana sharar barchi, wato fitsarin kwance
takeyi, yaja tsaki kunya da takaici suka isheshi
kawai yaja abokin sa zo muje ciki, abokin yace
minene?? wallahi wani hatsabibin MONKEY muke
dashi, shine ya mana fitsari Dan Allah kayi
haquri muje ciki kayi wanka ka chanza kaya, sai
kuma ya tuna ramcy tana ciki bayason ya
gantane shi yasa yama kawoshi nan ga wannan
sakaran abinda ta musu, yaqara jan wani tsaki,
ya zaiyi dole tasa ya bude mai dayan sashen
gidan yayi wanka yadauko mai kayan sa ya
saka, abokinsa yanata dariya abin ya bashi
dariya matuqa yace farhaan wannan monkey da
gani Dan iskane, farhaan ya murmusa ai
hatsabibancinsa yafi wannan, ta ciki na ciki
bayan ya sallami baqo yazo lanbu yaci qaniyarta
sai kawai yayi karo da ita gefen bishiya tana
wasa da qasa, abinda ya gani ya bashi tsoro
matuqa idonta sunyi suntum kamar jabo tayi
kuka.!
Tana ganin sa ta kauda kai sai ya yazo gurinta,
ya tsuguna umma tana gaisheki tace kiyi haquri
zaginda ake miki,kinji tace in baki waya kuyi
magana, cox yasan duk abinda za'amata taji
haushi baikai a zagi margayin babantaba, yayi ta
mata surutuai ko motsi batayiba bare ta bashi
amsa har ya gaji ya tafi.
Da yamma ta shiga gidan tasan farhaan
bayanan sai ramcy zaune a Yar kekenta ta
guragu tana cin Apple tana ganin iffaat tasha
mur ta toshe hanci, iffaat saida taxo daidai ita ta
wanketa da lafiyayyen mari, ta tureta saman
kujera ta fadi, ta take qafar da aka daure ta
murza sosai, koda batada nauyi saida ramcy ta
saki wata qara Dan azabar da taji, ya kalleta irin
kallon nan nata na wulaqanci, idan mijin naki ya
dawo kice ya kasheni, ta koma lanbu abinta.
Farhaan ya dawo ya tararda ramcy a qasa tana
kuka ya tambayeta tace ba komai gida kawai
takeson ya maidata tana tsoron ta fada yaqara
daku iffaat idan yafita ta kasheta haka ya maida
ramcy gida....
su iffaat sarkin gaba tun daga ranar bata qara
yiwa farhan maganaba ta daina aikin da takeyi,
burinta kawai a maidata gida, amma ina ba hali,
Ranar tana zaune a sabon dakinta wato lambu
cox yanxu kullum tana gun dare da rana ko tsoro
bataji, dama tsoro bashida muhalli a zuciyar
iffaat tana zaune ta hango wata qofa, koda taje
ta daga an sa sakata an kulle ta bude sakatar
tana budewa qofa ta wangale saiga ta taganta
waje,.... adsense 2 here
Share:

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *