Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Monday, July 20, 2015

WACE CE******ITA? 55

adsense here computerimages1.jpg

WACE CE ITA..?? 55
Na ABBA-GANA



kaiiii..! Ya na sauke hannu itama ta wanke shi
da nata Marin, kamar daga sama saiga Suhaila
taga an mari mijinta tuni ta wanke iffaat da mari
tofa iffaat ansha mari ta daga kai ta kalli yayarta
taga yanda tayi wani iri haushi ya qara kamata,
dama ita iffaat duk bala'en da takewa farhann
da biyune ga kishin abin da ya aikata ga baqin
cikin rashin samunsa. Yayar ta fara mata masifa,
bata cewa yayar komaiba taci gaba da yimai
masifa da fitsara yayar tanata cewa ta bari tana
rufe mata baki Amma inaaa saida takai aya ta
zazzagemasa kwandon rashin mutunci Suhaila
abin ya qara kwabe mata baqin ciki kamar ta
hade rai ta mutu, ta qare tamai tsaki ta murguda
baki ta juyo gun yayar ke kuma ki zauna yana
qunsa miki baqin ciki kina shiga daki kina kuka
kamar wata doluwa.!
ta kama hanyar fita Suhaila ta bita tanason tace
kada ta fadawa mama farhaan ya daka mata
tsawa akan ta dawo, ta rasa yanda zatayi, taxo
gabansa ta tsuguna tana bashi haquri abin
mamaki yace ba komai ya wuce laifin sane
shima dama baiji dadin abinda ya fada mataba
nan dai suka shirya hmmm mata da miji sai
Allah hardai suka aikata aikin lada nan take,
farhaaan yasan bala'en iffaat yafi nashi nesa ba
kusaba cox shi yasan WACE CE ITA baisan
miyasa yake shakkartaba.!!
Ta isa gida a fusace amma kuma saita tsinci
kanta da kasa fadar abinda ya faru, ta rufa masa
asiri chaiiii soyayya bala'ece nan ma qarya ta
xubawa mama tace wasu samarine suka bata
haushi. mama tace nidai zanso naga mijinki
kullum cikin korar samari waike yarinya, tayi
murmushi ta wuce dakinta,. Tana shiga ta kulle
qofa ta fara kuka tayi nadamar dukan farhaan
koba komai ya girmeta kuma gashi mijin yayarta
haka kuma masoyinta ta tsinewa kanta yafi sau
dubu amma ita kanta batasan lokacinda ta
aikata hakan ba.!!
Farhaan kuwa duk ya damu yayi nadamar
abinda ya aikata qarshe yasa Suhaila ta kira
iffaat tana bata haquri itama ta bata haquri tana
ce mata ga yy farhaan zaiyi magana da ita ta
kashe wayar farhaan yace ta kyaleta amma ya
damu matuqa... adsense 2 here
Share:

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *