Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Sunday, July 26, 2015

WACE CE********ITA? 78

adsense here computerimages1.jpg

WACE CE ITA..??

78
********by*********



muhd-Abba~Gana





Ya kalleta chike da mamaki yaga batama kula da
mamakinsaba sai shima ya basar.! sun shiga
gida ta kawo mai abinci abinda bai taba samuba
tunda ya aureta yasan ba ita ta girkaba amma
duk da haka yaji dadi ya zauna yaci yana chi
tace, nasan police station ba abincin kirki shi
yasa na kawo maka wannam, lokaci daya har ya
hargitse, tayi dariyarta ta mugunta ya dago ya
kalleta tace kaima ka dandana kwana Gidan yan
sanda ko? Ta qara yin dariya tace dadi ko??
Baice mata komaiba ina tambaya.! ya kalleta
wai ya akayi kikasan ina chan ? Tayi murmushin
mugunta tace sabida ni na saka a kamaka..!
Ya zare ido Kamar ya? Tace Kamar haka.!
Please kimin bayani ya akayi kikasan ina gurin?
Wallahi Nina tura a kamamin kai, kuma yanxu na
fara duk lokacinda na ganka da wata mace
wallahi saina kulleka. Mamaki yakeyi dukda cewa
yasan iffaat fiye da hakama zata iyayi amma ta
bashi mamaki, miyasa duk motsinsa akan
idonta,? Ya akayi kikasan gunda nake zuwa?
Tace sabida ina iffaat, baice komaiba aransa
yace Ko ta saka a riqa bibiyarshine? Kallonta
kawai yayi Dan gaskiya tamai yawa,!! yana
zaune wayanshi tayi qara ya daga abbanshine
ya gaisheshi anan abba yake gayamai zai
aikeshi Thailand, kuma ya tafi da matarsa,
bayan ya qare waya ya mata bayani ido bude
tace baxataba karatunta zai sami matsala kuma
tafiya har wata biyu ko uku, yaso ya tafi da ita
wataqila ma achan su shirya amma taqi.
Farhaan yama Abba bayanin abinda ta masa
bayani Abba yace ba komai...
Tunda tun cikin Daren yabar gida yaje Kaduna
yana shirye shiryen tafiya, mai sami kansaba har
ya tafi,
Farhaan dai an tafi Thailand yabar iffaat ita
kadai a gida an kawo mata wacce zata tayata
zama kamin mijinta ya dawo...by Abba~Gana
Tunda matar maman nargees tazo ta kula iffaat
abincin take siyo musu, tanason tayi magana
amma dai tana tsorooo ace tayi shishigi.....


muhd-Abba~Gana


www.abbagana.pun.bz adsense 2 here
Share:

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *