Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Monday, July 27, 2015

WACE CE*******ITA? 86 &87

adsense here computerimages1.jpg

WACE CE ITA.??
86


*******by**********

muhd-Abba~Gana


Data gane kallonta yake tace a bari sai gobe
yace ai bai gwada ya ganiba ko ya iyaba, ta
riqoshi tana nuna mai ya bata wahala ba
kadanba amma fa shima yasha ruwa....
Hmmm , soyayyah cikin ruwa dadi wallahi, tana
Neman fita ya kamo gashinta saida tayi qara
tana waigowa ta zabgamai cizo shima saida yayi
qara tace ka tsani gashinnan nawa kodan ina
aske na yan matankane kakejin haushin nawa.!?
ya tun karo ta da qarfi tuni tayi wani super a
ruwa ta gudu yasan idan ma ya bita wasu
ruwan zaisha sai ya gyaleta, ko banxa tayi
tsokana bare ta sami abin fada, yana kallon ta
ta fita ruwan ya qurawa halittarta ido iffaat
akwai chinya, ga uban hips dinnan ta take
juyashi kamar me yayi murmushi ya lashe lebe
aransa yace Allah yayita bani sa'arki, har ta
wuce ta juyo taga yana kallonta tasan dama zai
kalla yanda ta saka wannan kayan haka tamai
bye tayi sauri ta wuce ya Dade a ruwa yana
tunani sannan ya fito ya shiga gida koda yaje ta
shiga kitchen daura abinchin dare, yaje ya saka
tufafi ya biyo ta kitchen ya rungumeta ta baya,
yayi kissing din wuyanta. Tace Dan Allah kaje ka
kalli ball dinka gashichan an fara. Yace au
korana ma kikeyi ko??
Ta baxan tafiba, tace yi haquri mana, yace kibar
girkin anjima sai mu fita muci tace itakam ba
inda zata chin abinci. Haka yayita damunta
kuma ya qi sakinta, saida yaga ta daure fuska ya
kama kanshi, ya dan samu tana sake mai idan
ta daure mai ai ya shiga uku yace tayi sauri ta
qare yana jiran ta,
Ayanda iffaat takeda saurin aiki yana burgeni
cikin lokaci kadan zatayi aiki ta qare dama tasan
farhaan akwai chin amala kamar Dan yarbawa
cox lokacin da tana mai aiki kusan kullum sai
anmai amala, ita kuma lokacin komai aka bata
chi take dukda bata gane abincin amma haka
take chinyiewa, to itama amala ta hada mai da
miyan agusi yaji kayan ciki yana qamshin
attarugu da carry ta hada mai fruit salad ta
kawo ta ijiye...
Uhummm su farhaan fa za'a fara dandana dadin
aure...


WACE CE ITA..??
87



*******by**********

muhd-Abba~Gana


Bayan ta qare girki ta ta fito yanata mata sannu
murmushi kawai tayi, ta shiga bayi ta watsa
ruwa tayo alwula sannan ta fito shima yayi
alwula ya tafi masallaci ta zauna saida ta qare
kwalliyarta tsab sannan tayi sallah, nima ta
burgeni Allah ya qaro min yawan gashi nasamu
na kuri irin iffaat... Ta fito tsab da ita taje Palo
farhaan ya dawo kenan ya ware hannu irin taje
dinnan ta murguda masa baki abin ya bashi
dariya ita iffaat komai sai ta murguda baki...
Akaxo chin abinci nanma yace baxai iyaciba
itama tace bazata iya Chiba tofa sai Yaya wai
sai dai ya bata ta bashi haka sukayi kuwa
wannan karon bata batamai tufafi sosai ba, Dan
tana kallon yanda yake bata sai itama tana yin
hakanan suna chi yana bata labarin Thailand har
suka kammala suka tashi suka Dan zaga palon
Dan abincin ya fada musu, bayan sun qare
iffaat ta zauna farhaan yaje ya bude kayan da ya
siyo abinda yafi bata dariya hadda kayan baby
kuma bana babyn farahnax bane wai na babyn
da zasu haifane nan da wata Tara a yanda yace
murmushi kawai tayi ta tattara kayan ta saka a
wardrobe ta dawo ta zauna, yayi miqa kixo muje
ki kwanta mana, ta yatsina fuska kaje kawai
zanzo, habadai kizo muje kin gaji, tayi fari da ido
kaje mana idan naji bacci zanxo, ya dawo ya
zauna ni bazan kwanta idan bakiba...



muhd-Abba~Gana adsense 2 here
Share:

1 comment:

please after reading drop down your comment here!...

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *