Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Monday, July 27, 2015

WACE CE*****ITA? 90

adsense here computerimages1.jpg

WACE CE ITA..?? 90
Na ABBA GANA
Ya biyo ta Palo tana sauraren waqarda kusan
kullum saita saurareta koda waqar hausa bata
burgeshi amma har ya haddace wannan wai
kuma baiti dayane yakejin tana maimaitawa
kullum shine na badi ba rai soyayyah jigon
rayuwa ana cewa " itadai soyayyah maiyi bai
samun sauqi, a jini take yawo wasu gunsu tana
hanin aiki, na shiga cikinta ta xafar tamkar doki,
na shaida sone mahadi gun rayuwa"ya kalleta
yayi murmushi iffaat sarkin rigima normal
xatamai duk abinda yakeso amma da xaran ya
buqaceta sai taqi, ya zauna kusa ida ya daura
kanshi akan chinyoyinta yana wasa da jelar
gashinta, yace yakamata amin tafsirin wannan
baitin waqar kullum shine a bakinki tun kina
qarama nakejin kina yinsa, tace kace dai tun ina
Yar aikinka nakeyinsa, tayi murmushi, nidai abba
da zasu ce na musu tafseer din wannan baitocin
waqar da zanyi page 100 dashi amma basu bani
damaba, iffaat ya kira sunanta ta kalleshi mi
yasa kike guduna? Tace gudu kuma? Yace eh
mana, tayi murmushi tace Sabida lokacin auren
mu ba'ayi su dinner, su party su lunching ba
wani Abu da akayi kaga kuwa kamar ba'ayi
aurenbane ya miqe zaune yanxu kinason ayine?
Tace eh ayi, shine matsalarki?? Eh to yanxu dai
shine na farko, yayi murmushi wallahi duk
abinda kikeso xa'amiki ya miqe zaune ya shiga
dakinsa ya kira abokinsa wannan da iffaat tayi
wa fitsari farhaan yace monkey din gidansune,
yamai bayanin komai kuma yana son ayi komai
cikin satinnan..
Bayan kwana biyu farhaan ya kawo mata IV
yace ta rabawa qawayenta taji dadi sosai ta
shiga rabo, duk Wanda ya tambayeta ba tayi
aureba sai tace na jin dadin aurene wannan.
tayi qayyar mutane farhaan ma haka su umma
dai kam saidai su saka musu ido Dan sunga abin
nasu wasane farahnax taxo su ZZ duk an hallaro
Yar baqa ma haka hatta su dijee da rukayya
ba'abarsu a bayaba..... adsense 2 here
Share:

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *