Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Monday, July 27, 2015

WACE CE********ITA? 93

adsense here computerimages1.jpg

WACE CE ITA..??93
Na ABBA GANA
Tamai sannu da zuwa, ya amsa bayan ta juya
ya kalleta mace kamar hawainiya sai chanxa wa
takeyi, yaje yayi wanka.
ta kawo mai abinci Dana safe Dana rana na
yamma ma Dan ba yanxu yakeciba da sai ta
hado mai dashi kuma duk sai ya cinyeshi, ta ijiye
tace yaci wai ya qoshi, tamai kallon banxa kasan
Allah wallahi sai kacishi, ya kalleta yanda ta
hade fuska hakadai yayita durawa yana qarewa
yaje yayita amai ko sannu bata cemaiba yana
fitowa tace Allah yasa dai matan basu maka
cikiba!! dagachin abinci sai amai ta bashi dariya
sosai wai ciki, ya nemi guri ya zauna, bai
tankataba haka dai iffaat take da farhaan kullum
cikin yi masa habaici take, da rana taci uban
kwalliya da dare ta saka arnan kayan bacci ta
kuma fuske abinta, ranar da ya qara nemanta
tace sai yaje asibiti an duba shi idan bashida
rashin lafiya, farhaan kam ya shiga uku kullum
cikin baqin cikin yarinyar nan yake, lallai yanxune
yake sanin haqiqanin WACE CE ITA... dama
hausawa sunce Dan hakin daka raina shi yake
tsole maka ido, ai kuwa ga iffaat tana wanashi
Son ranta, farko yace bazaije asibiti ba daga
baya da yaga jan ran nata yayi yawa sai tsingau
yakeyi haka ya daure yaje aka dubashi, lafiya
lau yake ya kawo mata result tana kwance da
kayanta na daukar allhaki ta tashi zaune ta
duba taga lafiyanshi lau tace saura Abu daya
kuma yace bayason yaji ko miye wallahi sai ta
bashi haqqinsa, iffaat taga da gaske yakeyi
idonsa sunyi jaa sai xuba masifa yakeyi
hankalinta ya tashi tasan ba hanyar guduwa
amma ta fuske ta nuna kamar bataji tsoroba
farhaan kam matseta yayi ya cire mata kaya
duka cizo duk yasha amma ina saida yayi
nasarar kawar da budurcinta Allah sarki iffaat ta
bani tausayi..... adsense 2 here
Share:

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *