Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Wednesday, August 26, 2015

INSIYA*****11

adsense here insiya.jpg

INSIYA 11



*********NA***********

muhd-Abba~Gana


sallamar jamilu ce ta tsayar da ni daga tunani da nake" amen wa'alaikassalam hajiya insiya lafiya kuwa na ganki kamar mara lafiya??
nace wallahi na tashi ne naji kaina yana yi min ciwo Allah sarki insiyata Allah ya baki lafiya nace"ameen yace bari infita kasuwa daman shigowa nayi na ga ki tashi lafiya sai na tarrar da kanki yana yi miki ciwo Allah ya baki lafiya na kuwa na amsa da ameen yace to me kike so in siyo miki? by muhd abba gana
nace babu yace haba insiya sai kace ba wayayya ba don Allah me zan siyo miki? to ka siyo min alewa yace dame kuma? da lemon wanne iri? sai nace "dew" yace to shikenan babby na sai na dawo,
na ce to a dawo lafiya Allah ya kiyaye hanya Allah ya tsare ka da sharrin karfe yace ameen baby na shiyasa nake dada sonki wallahi,na tafi "to sai ka dawo"

yana fita naji hawaye yana zubomin nan na kada kan gado ina kuka saboda bakin ciki,yau ni insiya naga ta kaina ana zaton wuta a makera sai gata a masaka ni wane irin taimako zanyi wa kaina?
nan na tashi zaune ina tunanin sai wata zuciyar take cewa haba insiya sai ka ce ba mai ilimi ba? ni dai a ganina kawai kiyi maza ki siyo irin lemon da kika ce mai sai ki boye shi idan ya kawo miki wancan lemin to sai kiyi sauri ki canza shi sai ki kama shan naki.ai kuwa hakan akayi raddau
kuma insiya ki kasan ce mai taimakon kanki ga sa min wani abin da xaki ji mishi ciwo sosai dan kar ya aikata komai a kanki.kuma ki kasance mai yawaita addua insha Allah Allah zai kare ki"haka dai zuciyata tata sakesake tunani.......

************************
ina zaune wajen misalin karfe takwas dai dai naji shigowar jamilu nan take gabana yafadi zuciyata ta kama duka uku-uku yau ni INSIYA ina cikin tashin hhankali gashi ba kowa a gidan duk sun fita.
sallamarsa ce ta tsaida ni da tunanin dana ke "sannu da zuwa" yauwa babby na sai na tashi nace bari na kawo maka abinci "toh baby nah na tashi jikina duk yayi sanyi na dauko masa ga abincin....toh fah!!


muhd-Abba~Gana


www.abbagana.pun.bz adsense 2 here
Share:

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *