Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Saturday, August 15, 2015

sireenah*********12

adsense here samp906c78071de1d454.jpg



sireenah 2*12



*********NA***********




muhd-Abba~Gana


www.abbagana.pun.bz



Gaskia
amarya tajigata sosai saboda tsakanin Abuja da
Kebbi akwai nisa gashi bata saba tafia mai nisa a
mota su uku kawaine yan rakiyar friend din
amarya da uwanyenta biyu Alhaji bayason aje
dayawa yadda zasu samu makudan kudi don
yasamu"share "mai tsoka don yasan mahaifiyar
amarya bazata damu da wani "share". Wurin
dayan dare suka isa garin kebbi amarya da yan
uwanta kadai aka saukar agidan sauran kuma
gidajensu aka mayardasu daki daya amarya ta
kwana da kawarta while uwayenta suka kwana
daya daga cikin sauran dakunan. Ango bai kwana
gidan ba washagari dasafe yazo da friends dinsa
biyu don gaisawa da yan uwan amarya daganan
amayar dasu. Sashen da amarya take suka nufa,
amarya anci uban kwalliya kamar ba gobe gaskia
tayi kyau na mussaman don tasha gyara friend
din amarya ba'a barta abaya wurin kwalliya itama
koda yake tayi nata kwalliya ne ko zata samu mai
sonta cikin abokan angon balaifi tasamu shiga
wajen wani abokin ango (masu karatu kada ku
manta friends dinsa na canada harwayau basu zo
ba,) karshe dai sunyi barkwanci kamar yadda
yake kasancewa tsakanin abokan ango da
amarya. Hannu sake aka mayarda yan uwan
amarya batareda an basu koda sabulun wankane
friend din azeema kadai tasamu kyauta daga
amarya....... Tsayawa bayanin kayan da akasa
agidan barnan lokacine abinda kadai zan iya cewa
naira yayi kuka.. Daga azeema sai angonta aka
bari a mamakeken gidan duk girman gidan ba yan
aiki maigadi kadaine, kunga zasu sha amarci
yadda suke so batare da an takurasu!

muhd-Abba~Gana


www.abbagana.pun.bz adsense 2 here
Share:

2 comments:

  1. Ku karasa mana Haba Dan Allah

    ReplyDelete
  2. Don Allah ina zan samu cigaban wannnan littafi na sireenah?

    ReplyDelete

please after reading drop down your comment here!...

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *