Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Tuesday, September 15, 2015

INSIYA*****28

adsense here insiya.jpg

INSIYA 28



**********NA*************


muhd-Abba~Gana



wallahi ba haka bane hajiya yau watana biyu bana kasar ina london wajen blesing
ok.na manta ashe kace min zakayi tafiya yasu blesing din?
wallahi lafiyarsu klau
hajiya tace amira ki kirawo min antynki tace toh mama nan tazo takira ni muka fito ni da Amira na durkusa nace hajiya sannu da zuwa yauwa.INSIYA sai naji yace kai hajiya ke ba kya rabo da kwashe-kwashe wannan yar aikin fa?
sai tace kinga INSIYA miko masa ruwa yace a'a hajiya ba zan iya sha ba
saboda me?
wallahi hajiya idan na sha zan iya amai
wai to saboda me? ni haryanzu baka bani cikakkiyar amsa ba hajiya ni dai ba zan iya sha ba kawai to bari in dauko maka kai hajiya kai bar shi ba zan iya sha ba,sai na tashi ina dan murmushin karfin hali hajiya tace INSIYA ina zaki? nace hajiya daki zan shiga saboda karna zauna na sa shi amai.
nayi shigewa ta daki nan hajiya ta girgiza kanta tace amma mujit ban ji dadi ba wallahi ance maka kudi hauka ne ko kuma ance maka mulki hauka ne? sai tayi murmushi sannan ta nisa tace lallai mujit kana bani mamaki idan kayi wata maganar amma wani lokacin baka bani mamaki.
mujit kayi tunani a baya kasan mu talakawa ne kuma ni da babarka uwarmu daya ubanmu daya kuma kasan ba irin wahalar da bamu sha ba saboda talauxi shi yasa idan naga talaka nake tausayinsa dan ni ma na dandana naji babu dadi.by muhd abba gana
a lokacin dana auri baban amira kasan ba shi da kudi dan a lokacin karatu hake sai ya fita yake samo mana abinci sai kuma abin da iyayanka suke bamu dan a lokacin babanka kansila nena rijiyar zaki,alokacin kai kuma kana karami dan ba ka fi shekara shida ba.
ga shi yanzu Allah yaba babanka shugaban kasa ni kuma Allah ya ba mijina dan majalisa to kaga yanzu ne muke da lokacin taimaka wa talakawa.

kuma kaga wannan yarinyar wallahi ba yar talaka ba cè sai dai kawai wahalar da take sha ne yafi wani dan talakan.kuma ni ban dauke ta a yar aiki ba na dauke tane a yata ta cikina kafin Allah ya nuna mata yayan babĂ¡Ă±tĂ£"



muhd-Abba~Gana



www.abbagana.pun.bz adsense 2 here
Share:

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *