Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Monday, September 28, 2015

KALLO***DAYA-17

adsense here kallo-daya.jpg

KALLO DAYA
17


A yaune su hanadi suka cika sati uku cif kmh yaune xasu dawo gida munira jafar neya Dakota hanadi kuma ita kadai ta dawo kasancewar gadanga kusar aiki ba lpia.umma tayi farin cikin dawowarsu ,bayan sun natsu umma ta sanarda ita rashin lpiar hydar saida gabanta ya fadi tace da dare xata shiga ta dubashi bayan anyi sallar isha'i ta shiga gidansu munira babban gidane mai dan karen kyau ta shiga palon har kasa ta duka ta gaida mummy da daddy cikeda fara'a ya amsa a bangaren mummy kuwa da kyar ta amsa hanadi ta tashi tayi dakin munira anan ta rakata part din ya hydar kwance yake akan makekin gadonsa ya jafar na gefe suna fira da sallama suka shiga kana suka gaidasu da fara'a ya jafar ya amsa gaisuwar munira hanadi kuwa fuskarta cikin nikab ta gaida ya hydar da jiki dakyar ya amsa yanamai harararta a xuciyanta tace ya rame sai mayun idanuwanshi da suka kara girma da kwarjini a haka dai har suka tafi ta raka hanadi gida.munira ce da yayanta tana rokonshi daya fada mata damuwarshi kasancewar bashida abokiyar shawara yasa ya kwashe kaf ya fada mata tun daga ranarda ya hadu da yarinyar har yau ajiyar xuciya tayi hakika ta tausayama yayanta kmh tayi alkawarin zata tayashi da addu'a yaji dadi sosai da mgnr kanwar tashi shiyasa yake bala'in sonta .
Washegari daddy neya tarasu gabaki daya har umma kowa ya hallarà bayan addu'a ya fara masu jawabi kana ya dora da cewa a matsayina na uba agareku na yanke shawarar kai jafar na baka kanwarka munira a matsayin wacca zaka aura kai kmh soja kanwarka hanadi ba shawara bace umurni ne tirkashi! Fuskarnan ta hydar tayi sbd bacin rai mummy ceta miki tace wlh sam idan ita ta haifi hydar to Kuwa bayada mata face Fati(fati 'Yar aminiyarta ce)daddy ne yamata kallon baki isaba hanadi kuwa taji dadi dama ta dade tanasonhydar tofa! Munirà kuwa da jafar farin ciki neya cikasu basuyi aune ba sai kawai ganin hydar sukayi ya fara aman jini daga bisani kuma ya fadi a sume(feelin nyt)




www.abbagana.pun.bz
09039016969 adsense 2 here
Share:

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *