Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Monday, September 21, 2015

RAYUWAR***NIHILA 1

adsense here rayuwan-nihila.jpg

RAYUWAR NIHILA1

Nihila!!! Nihila!! Nihila!! Tana bacci taji mominta na kwala mata
kira ta tashi jiki duk a mace ta amsa da naaam ina zuwa momi
ta fita zuwa parlor wurin mommy ai dama aikin kenan baccin asara in
bashi ba ba abunda kika sa a gaba ke kullun kenan aikinki bacci wuce
kije ki daura dinner daddyn ku na dawowa tana magana a shagwabe tace momy bakya sani naji dadi tace au kaji mun yarinya daga cewa ki daura girki in baki daura ba uwar me zakiyi me amfanin mace ba girki wuce dalla tun kan nayi koli koli dake ta shige kitchen ta fara aiki gadan gadan spaghetti ta daura wanda yaji ganye da vegs ko ina ya dau kamshi bayan ta gama taje ta shiga wanka ta fito tayi sallah ta
idar kenan taji wayanta na Kara tana dubawa taga Wanda tayi zaton ne kuwa.
Ta dau tana murmushi tace hello on the other side kuwa yace ran
gimbiya ya dade tace tare da naka hayati ana ka wuni lafiya yace
lafiya kalau sai missing dinki da nake tayi dats y nace barin kira tace
nima ai kasan nayi yace to godia nake sweetheart a kullun dada kara sonki nake u have completely changed my life saina kiraki anjima tace
toh babe tare da kashe wayan. Tunani fal a ranta akan hisham ganin in mamanta ta gane suna waya dashi zata shiga babbar matsala Dan ko tace bata yarda ba Allah be yarda ba.
Nihila Muhammad yarinya ce yar kimanin shekara 16 tanada chocolate complexion mai kyau wanda yaji madara idan ka ganta kaman black
americans tanada kyau masha Allah ga dara daran idanu Allah ya mata
lips pink masu kiran heart wanda sukayi daidai da fiskanta tanada
shape wanda yayi fitting dinta daidai ba'ace bata dashi ba komai dai
nata daidai yake batada makusa 'yace a wurin Muhammad Tahir Wanda Allah ya wadata da arziki masha Allah suna zaune a abuja a unguwar garki itace last born a gidan su tanada sisters biyu sausan da bahijja to kunsan dama ance Allah mai hadi jininta bai taba haduwa da sausan ba hasali ma itace silar shiganta matsaloli da dama duk da tana blood sister dinta kaman step sisters suke amma suna shiri sosai da bahijja wanda itace secret keeper dinta dan kuwa nihila tana rufa mata asiri sosai in tayi wasu abubuwan... ta hadu da hisham ne a
social media wanda Allah ya hada jininsu daga frndship suka dawo soyayya shi kuwa a gombe yake da zama amma yana cyprus yana
karatu watansu 8 da haduwa ko taba ganin juna basuyi ba amma in
suna waya zakace Sun yi shekaru da sanin Juna.. sausan tasan da
wannan maganan sabida haka ta gulmatawa momin su ita kuwa momin su tace allanfir bata yarda da wannan soyayyar ba mutumin da
ko taba ganin shi batayi ba kuma suna nisan duniya tayi kuka sosai
dan kuwa tana son hisham irin mazan nan masu shiga rai hes so
caring n loving Dan haka ta biyema zuciyanta suka cigaba da waya..

Yan uwa ina Son ganin Comments naku idan kuna bukatan cigaban Lbr adsense 2 here
Share:

13 comments:

please after reading drop down your comment here!...

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *