Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Wednesday, September 23, 2015

RAYUWAR***NIHILA-7

adsense here rayuwan-nihila.jpg

RAYUWAR NIHILA Part 7

Taci kuka sosai harta gode ma Allah taso tayi ma babanta maganan
tanada wanda take so amma momin su ya kwabeta karta kuskura taga ma it's of no use gwara ta hakura ta manta da hisham tayi biyayya Ga iyayenta.... tana zaune aka zo akace ana neman nihila a waje tace waye aka ce mata wani da kaman bazata je ba sai kuma tace bari ta fita ta gani to her suprise wa zata gani inba jawad mutumin da sukayi
kusan shekara basu hadu ba tun graduation dinsu tayi mamaki kwarai
batasan sanda ta fara daria ba tace jawad kana duniyan nan yace
inanan nuhila ya bayan rabuwa tace lafiya how's your life..
Alhamdulillah na dawo skul nace dole inzo in ganki sabida it's been
long tace kaidai jawad bari ta bashi labarin duk yanda take ciki yace
mata nihila kinyi hakuri kiyi biyayya Ga iyayen ki insha Allah shine
alkhairi a rayuwanki tace shikenan yace shi zai tafi zaizo dubata in ya kara hutawa sukayi salaam.
Hisham kuwa yana can asibiti likitoci suna kanshi daga karshe dai
suka gano yayi loosing memory dinshi temporarily kuma Ga karaya
biyu a kafa.. suka rasa yanda za'ayi a samu wani nashi sai kawai suka
bada sanarwa a tv da hoton shi da sunan da suka gani jikin wallet
dinshi anata cigiya ko Allah zaisa a gano yan uwanshi... iyayen
hisham kuwa neman duniyan nan sun yi basu ganshi ba hankali ya
tashi sosai ma matuka maman shi har kuka ta fara ana haka ne aka
kirata wata kawarta ta dauka jiki ba dadi tace ta kunna tv ta na
kunnawa saiga sanarwa ana neman yan uwan wannan bawan Allah
mai suna hisham wanda ya gamu da hatsarin mota kuma yayi loosing
memory dan haka idan yan uwanshi suna kallo su gaggauta zuwa
abuja nan suka ba da address din asibitin ko zaiyi recognising dinsu ai
sai faduwa tayi a wurin baban hankalin shi ya matukar tashi ta farfado
tace Allah fir akama hanya a tafi a nemo mata danta haka sukayi
booking flight washe gari sukaje Abj basu tsaya no ina ba sai asibitin
suka ce sune iyayenshi aka kaisu har dakin aiko dai hisham bai
ganesu ba yace musu kudin wayene sai maman shi kawai ta fashe da
kuka haka dai likita yayi ta rarrashin ta yace tayi hakuri irin wannan
matsalolin sai a hankali inba mutum yaga abunda yake tunani last ba
ko kuma something very important in his life nanne in anci sa'a saiya
samu memories dinshi back other wise sai wani ikon Allah.. hakadai
iyayensa sukayi ta jinya a asibiti har ya farajin saukin karayan da yayi
yana healing amma memory kam babu... ummm wannan kenan ko yaya amarya NIHILA tayi? Ga rashin masoyi Ga auran wanda bataso...muje zuwa
Ananan anata shirye shiryen auren su anata gyara amaren.. nihila
kuwa ko taba ganin angon nata batayi ba Dan ance mata baya kasan
sai ranan daurin aure zai dawo sunan shi junaid akazo ranan daurin
aure an daura na sausan da yusuf.. bahijja da anwar sai nihila da
junaid.. an daura aure ana reception ne aka zoma iyayen biki da wani
mummunan sako akan ango nihila sun samu hatsari akan hanyan
zuwa daurin aure inda motansu ta kone kurmus sukayi mutuwan
shahada kowa yaji ba dadi haka aka kwashi jiki akaje aka kaisu gidan
gaskia.. nihila nacan tana shargar kukan ta batasan meke faruwa ba
tana ta inama ace yau da hisham aka daura mata aure saidai kashh
bakin alkalami ya riga ya bushe... adsense 2 here
Share:

1 comment:

  1. tou .... ina ruwan rabo, mai kwada wani saboda wani Allah yasa mu dace

    ReplyDelete

please after reading drop down your comment here!...

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *