Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Saturday, October 31, 2015

AL'AMARIN ZUCI 16--------20

adsense here al-a-marin-zuci.jpg

[4:46PM, 10/3/2015] Billygiro: A-AMARIN ZUCINa Bilky giro

16Yaya Hafiz dama kasan yaya ya dawo?a'a nima yanzu na ganshi...Mimi kenan kamar yadda kika ganni bazata shima haka ya ganni.

Amma yaya shine kaki karasowa kayi fakin nesa damu, to ai kin hango ni duk da nesa nake daku....yaya....Mimi yakoyi yanayin yanda tayi magana ne, a shagwabe ,su dukansu sai da abin yabasu dariya,
Mimi sai faman kallon sa take yayi kyau,ya kara haske dagani yana cikin koshin lapiya.

Meye tambayar ki mimina?yaya meya sa kadawo tun lokacin dawo war ka bai yiba?kece Mimi.....ni kuma...daga kansa yayi alamar eh,to ai kace min nayi hakuri,haka ne.

Mimi nakasa jurewa ne, ace kin nemi alfarma ban miki ba,Mimi a duk duniya bani da wani buri sama da inga na faranta miki,Mimi fata na a kullum ki kasansce cikin farin ciki da walwala babu wata damuwa a tattare da ke.
na gode yaya na gode kwarai da kulawar ka a gare ni Allah kuma yasaka ma da Aljannat fiddausi,ameen Mimi Allah yasa mu dukan mu mukasance a cikinta.
su dukansu suka amsa da Ameen.


Written by Bilkeesu giro

[4:54PM, 10/3/2015] Billygiro: AL-AMRIN ZUCINa Bilky giro

1l7Bayan sun dawo ne,Mimi tayi wanka tayi kyau sosai kamar ba indiya,sanye take da riga da siket English wear ta yafa wani karamin gyale Kalar kayan,tana saukowa ne zuwa falo,anan ta sami mommy zaune.


Mommy nah,ashe yaya faruk ya fita,to zai zauna ne yayi ta jiranki har sai kinfito,yadai ce ki same shi a dakin sa,to mommy bari naje.


Kwance yake yana sauke gajiyar tafiya daga shi sai singlet da shortniker,bacci yanason ya dan dauke shi.
Sallamar Mimi yaji,Mimi ina zuwa, sai da yasaka jallabiyar sa,sannan ya bude daki, tsaye yayi yana kallonta ba tare da ya bata hanya ta wuce ba.


Kwata,kwata ta canza masa domin wani irin kyau yaga ta kara, sai murmushi take dimple dinta na lutsawa...my Mimi tsokanan ya isa haka,wannan murmushin ai sai in manta hanyar gidanmu...aah yaya,to ai a cikin gidan naku kake,kaga baza ka manta ba.

Yaya, aka ce kace insameka,dama abinci naso kikawo min amma har naci,sai dai barci da nake sonyi,ok yayi bari naje wurin kaka musha fira kenan,ayi barci lafiya,ok bye my Mimi.
Ta tafi shiko yashiga dakinsa.

Written by Bilkeesu giro

[4:54PM, 10/3/2015] Billygiro: AL-AMARIN ZUCINa Bilky giro

18kakaaaa!!!....gani a bayan ki yau baza ki tsorata ni ba,ai ba tsorata ki zanyiba,nayi ta sallama ne baki amsa ba shine nakira da karfi ko zaki ji.


Kaka ina Alhaji yayi wai, bacci yake,watakilma kin tashe shi da wannan kuwar taki,kaka ai gara ma ya tashi ya ga amaryashi sabon jini,takarasa maganar ne tare da shiga daki.


Alhajina ashe ka tashi da barcin...an wuni lafiya,lafiya Kalau mimi,ina abokin ki,barci yake,koda yake bai jima da shigowa ba.cewar Alhaji.


Shi ne ni kika zo kika tayarnmin da miji amma shi kin barshi yana bacci?eh kaka, shi dan hutu ne....ai kuwa shima yanzu zanje in tashe shi tana magana ne tare da dauko maya finta.

Koda Mimi taga dagaske take ta rirrike kaka tana cewa kaka don Allah yi hakuri Allah ya gaji dayawa,cikin marai rai cewa take magana.
to zaki sake tada min maigida? a'a amma ai kinsan nima matar sa ce,...kamar yadda shima din faruk mijina ne ba,kaka kenan nikadai ce matarsa bana zama da kishiya......

Written. By Bilkeesu giro

[4:54PM, 10/3/2015] Billygiro: AL-AMARIN ZUCINa Bilky giro

19Domin tuni na sa yayana ya miki saki ukku....ayya ai ni bana sakuwa....Sallamar Hafiz da Ali ce ta katse musu fira,kuma da alama Hafiz ya ji abinda suke cewa sbd yanayin fuskarsa yanuna.
Kaka ce ta amsa sallamar,bayan sun gaisa ne Mimi ke tambayar Ali, "yaya Ali ina takwarata,ina fatan lafiya kalau take,lafiya lau, tace ma a gaida ke,ina amsawa,shi yaya Hafiz yaki gaya muna wacece antinmu...hmm Mimi kenan kena ke so amma a cikin rashin sani na fada sonki domin dana san faruk ke sonki da bazan fara ba,sai dai saukin abin ban furta miki ba....yaya yadai naga ka zurfafa, tunanin me kake,ba komai Mimi.

Kaka ni zan tafi,to a gaida mutan gida,za suji inshaAllah.

Daddy inaso inje shan ice cream na dade ban je ba,Mimi ni bana iya yawon nan yau ki je faruk ya kaiki...shan zakin ne yata shi ko...mommy pls ki banni inje,ai baxan hana kiba jeki tunda daddyn ki, yace kije...thank u my mom tayi mata kiss a kumatu ta fita a guje.

Da isar ta,ta banki kofar dakin bako sallama.

Written by Bilkeesu giro

[4:55PM, 10/3/2015] Billygiro: AL-AMARIN ZUCINa Bilky giro
20Ya fito daga wanka kenan yaji an banki kofar dakinsa bako sallama,dagowar da zai yi yaga waye, sukayi ido hudu da Mimi.
Da sauri ta dauke idanunnta akansa domin bata saba ganin sa,a haka ba.
Dagashi sai towel ga gashin kirjin sa duk ya kwanta luf ,luf dashi,gabanta sai dukan uku,uku yake domin tasan yau fada ne rabonta.

Wai ke Mimi! yaushe ne zaki yi hankali ki daina gudu!da har zaki shigo min daki ba sallama!bayan kinsan ba abinda na tsana irin a shigo min daki ba sallama,sai kace dakin arna,get out of my room!stupid girl kawai.

Gabaki daya ta rasa natsuwar ta,da kyar ta samu ta iya cewa "yaya am so sorry pleasedajin maganar ta yasan kuka take,nan take yaji bai kyauta ba.

Mimi kuka kikeyi?yi hakuri raina ne ya baci da yawa,gaya min me ke tafe dake, tayi shiru ba amsa,
yaxo dab da ita Mimi magana fa nake miki,am sorry fadamin mekike so, dama....
ta sakeyin shiru hawaye na zuba a idanunta domin ta tsani fada a rayuwar ta har gara ma a daketa da ayima ta fada.

Written by Bilky giro adsense 2 here
Share:

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *