Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Friday, October 9, 2015

DAN******ALHAJI-13 & 14

adsense here dan-alhaji.jpg

[10/2, 7:39 AM] Abba~Gana DAN ALHAJI13




muhd-Abba~Gana




yan mata kuma har kasar waje suke fita da su suna kashe musu kudi na tashin hankali har wani suna suna suka sa masa YARO MAI TSADA saboda ba kowace yarinya yake kulawa ba a kofar gida suka iske malam nasiru cikin fara'a suka gaisa ya tashi ya shiga gida yace su saurare shi sulainman ya dalla masa harrara ta gefen ido batare da ya gan shi ba safuwan ya lura dashi ya cije lebe ya dunkule hannu biyu waje daya suna tsaye sai ga rufaida nan ta fito ba tare dashi ba bashi ba hatta sulainman ya kiyayeta sam bai zata ta hadu hakaba gaba daya suka rude cikin ladabi ta gaishe su muryarta kadai ta isa rudar da maza sulainman ya fada cikin zuciyarsa yana mai cewa lalle abokina ya haukace dama ana samun irin waddannan kyawawan a gidan talakawa suna hada ido da safuwan suka sakarwa juna wani ni'imtaccen murmushi.






muhd-Abba~Gana





www.abbagana.pun.bz
[10/2, 7:51 AM] Abba~Gana DAN ALHAJI 14





muhd-Abba~Gana






ji yayi saka masa wata kasala kamar kafarsa bazata dauke shi ba jingina yayi jikin motarsa.ta lumshe idonta ko dayake haka Allah yayi ta shima haka idonsa yake kamar mai jin bacci dasu yake daukar hankalin yanmata.a gaskiya kyawawa ne ajin farko dan ba'a kirasu ajin karshe ba ni nasara wanda zanje yafi wani tsakanin su sai dai kalar fatarsu shi jane ita kuma fara ce can da taga shirun yayi yawa tace ya gajiya yace ban gaji ba kuma bazan gajiba in dai a kanki ne bana fatan gajiya duk wahala,tayi wata murmushi har wushiryar ta fito tace godiya nake yace rufaida babu komai dama aike ya dace nayi wa hakan ji tayi bbu wnada ya taba fadar sunnata daidai sai shi yace da farko sunna safuwan mu'az katsina ta kalle shi tabbatar sunan ya dace dashi a gaskiya kyakyawane sosai.




muhd-Abba~Gana





www.abbagana.pun.bz adsense 2 here
Share:

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *