Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Friday, October 16, 2015

DAN******ALHAJI-40 (KARSHE)

adsense here dan-alhaji.jpg

DAN ALHAJI 40










Muhd-Abba~Gana






ci gaba da yadda ku kayi da mallam nasiru bayan ya kirawo ni na durkusa zan gaisheshi yace bashi ne ya kawo shi ba daga wajen ubana yake ya sanar da shi abinda na yiwa yarsa amma da yake bashi da mutunci sai ya ci mutuncinsa nace shi yayi maka? ai bashi yayi mata fyaden ba gurina zakazo kuma wallahi har ka yarda ka zagan min uba shi ne ya kai min mariya mare ni na juya zan rama........
safuwan yasa kuka mai karfi sannan yaci gaba da cewa ina kai masa mari ya kauce yaci da baka ya fada kan bishiya kan sa ya fashe muka dauke shi mukayi asibiti da shi kafin mu karasa ya mutu kukan da yake ya sake tsananta ta cikin shashshekar kuka yace wallahi bani na kashe shi ba alkali yace ya isa sai kuma tuhuma ta uku ina rufaida? ya shiga yin kuka mai tsanani marar misaltuwa yace wallahi bani da masaniyar batan ta kuma har ga Allah nima inaa bakin cikin rashin ganinta kuma ina addu'ar Allah yasa a gan ta dan ni har yanzu son tada kaunar ta suna nan a dashe a zuciyata duk wannan abu da ya faru Allah yayi shi ya faru kuma nine sila mai shati'a yace na daga shari'a zuwa ashirin da uku 23 july a koma dashi gidan maza da sauri ya dafe kansa da hannunu biyu lokaci guda ya ji wani bugun zuciya kafin yan sanda su karaso inda yake har ya fadi kasa babu wata gaba da take motsi a jikinsa lokaci daya alhaji shima ya kwalla wata kara shima ya fadi kasa tsawar ce ta gigitani biron dake hannuna ya fafi kasa.ALHAMDULLILAH
shin za'a ga rufaida kuwa? idan an ganta a wani hali za'a sameta?, shin ya hukunci safuwan zai kasance?
ku saurareni a littafi na biyu da kuma littafina mai fitowa nan gaba mai suna..........,

NASIHA DAGA MUHAMMAD ABBA GANA
yaku mata a duk inda kuke ku dauki kan ku a jinsi mai daraja ku rike darajar aure kuyi wa mazajenku biyayya ku sami tsira a lahira domin aure shine ginshikin zaman ku na duniya.

GODIYA da yabo sun tabbata ga Allah subahanahu wata ala mai kowa mai komai tsira da aminci su tabbata ga annabi muhammad (s.a.w) da alayen sa da sahabbansa sa masu girma da daraja

GODIYA TA MUSAMMAN
gareku yan uwa rabin jiki da kuka karfafa min gwiwa wajen ganin na sami damar kammala wannan littafin


Godia ga
dukkan yabo ga twin sis Surayyat Suraaj(admin
na mu2unci page) on facebook! Jinjina gareku
members na::



-Duniyar marubuta Hausa

-novels!

-home of hausa novels

-tanko da banhaushi kake

-hausawan arewa

-rayuwan kwaraii

-sirrin zama da mace

-soyayya jigon rayuwa

-sirrinmu

-zumunchi

-takaicin rayuwa

-hausa novel

-novel

-rayuwan dadi

Ban manta daku ba members na groups dina
hausa novel &others (1 & 2 ) &

duniyar hausawa(1&2).

house of novles (1&2) da dai wayan da bansamu ikon lissafowa ba

Gaisuwa
na mussamman gareku HAUSA NOVELS
WRITER'S ! LOVE YOU ALL

INA KUKA SHIGANE

HAUWA SULE
ABDULGANIYU HARUNA
HADIZA UMAR
DR DAN LELE



NAKU HAR GOBE HAR KULLUM HAR ABADA MUHAMMAD ABBA GANA
(sharifin~Zamani)! For
correction and advice call me/ whatsapp me @ (09039016969)
Sadaukarwa: masoya
wish you long life and prosperity. adsense 2 here
Share:

4 comments:

  1. Yaushe xa a cigaba plssss

    ReplyDelete
  2. More grease 2 ur elbow,,,,,, pls adaura mana ...littafi yayi dadi

    ReplyDelete
  3. Wow Littafin Yayi Dadi Aci Gaba

    ReplyDelete

please after reading drop down your comment here!...

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *