Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Tuesday, October 6, 2015

KALLO***DAYA-81 & 82

adsense here kallo-daya.jpg

KALLO DAYA
81Jirginsu ya sauka munira Da ya jafar ne suka daukesu munira da hanadi rungume junansu sukayi suna murna sai mamakin kyaunda sukayi takeyi munira ce tace ya hydar me kake bawa hanadi ne ta koma haka,tsuke fuska yayi,gum tayi da bakinta kasancewar bata manta halinshi ba bayason raini ko kadan amma tayi mamakin ynda taga hanadi na xuba mashi shagwaba duk ta narke masa sai wani biyeta yakeyi yana lallabata dariya kamar ta kashe munira harararta yayi kana yace yarinyarnan inaga saina tattakaki anan gurin idan bakiyi hnkli bah,ya jafar ne yace kai dallah malam tafi chan don wlh kana dukarmin mata akan taka matar xan rama,jawota kawai yayi ya manna a kirjinshi kasancewar miskilancin ya tashi a haka har suka isa a tangamemin gidansu da aka gama ginawa kasancewar yana aiko kudi har aka kammala,saida sukayi bacci suka huta sannan suka tafi gidansu daddy da gudu ta rungume mummy hakama umma suna mamakin ynda ta koma hakama daddy ya shigo suka gaidashi mummy tace ba inda hanadi xata koma harsaita haihu ba ynda ya hydar baiyi bh dole ya hakura shima kayanshi ya kwaso ya dawo bangarenshi nada.
KALLO DAYA
82Rashin kunya kuwa ya hydar sai xubata yakeyi kullum yana manne Da ita don ynxu ko umma ya daina kunya,kullum sai ya rinka mgn shi kadai yana shafa cikin wai fira yakeyi da babynsa,mummy tayi korarshi harta gaji,kullum anan munira ke yini sai dare take komawa gida,
Yau misalin karfe 4 na asuba hanadi ta tashi da matsanancin ciwo sai kuka takeyi a haka mummy ta kira ya hydar a rikice yake dagashi sai kayan bacci ya dauketa sai waje driver ya fito da mota suka wuce asibiti tareda mummy,likitoci suka dukufa a kanta ita kuka hydar kuka da kyar aka samu ya fita daga dakin,cikin ikon Allh karfe 7 na safe ta haifo kyawawan 'yan biyunta sak mahaifinsu.bakin kowayaki rufuwa bama kamar uban gayyar da ya hana kowa daukarsu saida mummy ta korashi sannan ya fita,a ranar aka sallamesu kasancewar duka cikin koshin lafia suke.


www.abbagana.pun.bz adsense 2 here
Share:

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *