Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Monday, October 26, 2015

TASHIN KABARI

adsense here sabo-green.jpg



YADDA JAMA'AR ANNABI (S.A.W) ZASU TASHI
DAGA CIKIN KABARI.
Ya Allah Ubangiji Kasa Muna daga cikin Al'umma
ta 12. Ameen.
An karbo daga Ma'azu dan Jabalin (R.T.A) daga
Manzon Allah (S.A.W) yace:
"Idan Ranar Alkiyama ta kasance, ranar da nasani
da nadama.
Allah madaukaki zai tashi al'ummata daga cikin
kabari jama'a goma sha biyu(12).
Amma jama'ar farko za a tashe su daga cikin
kabarinsu basuda hannaye babu kafafuwa.
Sai a jiyo kira daga bangaran Ubangiji cewa
wadannan sune:
WADANDA SUKE CUTAR DA MAKOTANSU HAR
SUKA MUTU BASU TUBA BA.
WANNAN SHINE SAKAMAKONSU, MAKOMARSU
WUTA.
Kamar yadda Allah Madaukaki yake cewa:
DA MAKOCI MA'ABOCIN ZUMUNTA DA MAKOCI
NA WAJAN ZAMA, DA MAKOCI NA GEFE.
(Zanci gaba In Sha Allah)
Sadakallahul Azim.
KARIN BAYANI:
===========
'Yan uwa kunga kenan ba qaramar illa bace cutar
da makobci.
Wlh Allah yana sonmu fiye da yadda muke son
kanmu, me zai hana bazamu kiyaye abin daya
gargademu ba?
Aljanna da muke taji ana fada ba Free Gate ake
shiga bafa.
Wlh sai munyi wa Allah da Manzonsa Biyayya.
Muso abin da suke so, mu guji abin da basa so.
Kuma Idan Allah yasa kai dan wuta ne, to wlh
kaine kakai kanka, kai ne kayi abinda ka kai
kanka cikinta (wal iyazu billah).
Hakazalika idan Allah yasa kai dan Aljanna ne, to
Allah ne yayi maka Rahama ka kyautata masa
tare da Rahmarsa, ka samu dacewa.
Tun Allah Madaukaki yana cewa:
"Dukkanku batattatu ne sai wanda na Shiryar.
To kunga ashe sai muna hadawa da neman
shiriyar Allah Madaukaki.
Ya Allah kasa muna cikin bayinka wadanda ka
yarda dasu. adsense 2 here
Share:

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *