Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Friday, November 13, 2015

divorce***diary--91---100

adsense here divorce-diary.jpg

[11/4, 8:20 PM] Âbbá~Gãñä: 91Kuma ina sane na mike tsaye saboda kawai yaga abinda ke jikina na sauka daga kan gadon na kalle shi ido cikin ido nace bari in gaya mata wata magana da bata tashi billahillazi rashin zaman lpy agidan nan mun saka kafar Wando daya dani da kai baka San wacece sanam ba har yanzu
[11/4, 8:47 PM] Âbbá~Gãñä: 92Biyyayar zaman aure yasa nake hakuri da kai amma naga abun naka ya soma wuce wuri wllh bazan dauka ba aikin banza aikin wofi na shige toilet na barshi yana mamaki wai anya nice?kodai wani abu ya samu yarinyar nan ne? Ya gaji da zama ya ficewar shi
[11/4, 9:08 PM] Âbbá~Gãñä: 93Bayan ta ji shiru alamar ya wuce ne ta fito fitowar ta keda wuya sai ga call dinshi ama ta ki ta daga sai ya aika mata text "sanam yanzu har ni zan zo dakin ki ki wulakanta ni nagode ba laifin ki bane kuma kina cewa waleeda ta kira ki ta zage ki da phone dina ni ban San anyi ba wannan labari kawai kike yi a haka dai muka ci gaba da zama amma yanzu sanam dinda kuka sai a da ba ita bace yanzu sabuwar sanam ce wannan
[11/4, 9:35 PM] Âbbá~Gãñä: 94 Amma fa har yanzu tana son shi amma duk da tana son shi bai hana ta fighting for her rights ba idan yace mata A sai ta Che mishi Z haka suka ci gaba da rayuwa akwai wani lokaci ya hadu da Auntyn ta kanwar mum dinta ya gaishe da ita to ashe ita bata ji ba ai ko yana dawo wa gida
[11/4, 9:52 PM] Âbbá~Gãñä: 95Yake cemun yanzu naga Auntyn ki na gaida ita chikin mutane ta kyale ni wllh bazan kara gaida ta ba wllh indai sai na kara gaida ita zan shiga aljanna to na yafe don ni ba uban da ya isa ya mun wulakanci ban rama ba ehen qala ban ce mishi ba na tashi na bashi wuri




muhd abba gana
09039016969




www.abbagana.pun.bz
[11/5, 8:07 PM] Âbbá~Gãñä: 96The next day sai ga kanwar mum dinshi tazo ta aiko tace inzo nace a gaya mata bazan zo ba bazata zo ba shin lapiyan ta kalau kuwa bari inje in gani ta shigo side dina ke sanam kina da hankali kuwa na aiko kiranki kice bazaki je ba to ko shi muhammadun da ya aje bai isa in aika kiran shi yace min baizuwa ba balle ke ke mai karatu in kece mata qala nima na ce ko kallonta banyi ba
[11/5, 8:18 PM] Âbbá~Gãñä: 97 ta gaji da fadanta ta yi gaba aiko yana dawowa ta gaya mishi abinda nayi yace a kira ni nace ace ina zuwa after 10mns sai gani nace salamu Alaikum ina wunin ku shi ya answer ita bata answer ba yace wane irin wulakanci ne da rainin wayo nene zata aika kiranki kice bazaki ba nace aww kaji zafi? Ai ina sha uwa bata fi uwa ba nan jiya ba abunda baka fada akan tawa uwar ba ni Don ban zagi taka uwar ba? Don ni ba shi aka koya mun gidan mu ba nan dai yayi ta surutun shi da ya saba
[11/6, 7:54 PM] Âbbá~Gãñä: 98Kullum dai cikin rigima muke na tau daban na gobe daban though gaskiya yanzu na rage sanyin hali kamar yanda kuka sanni da yanzu naka maida mishi da martani amma still be hana shi abunda ya saba ba
[11/6, 7:56 PM] Âbbá~Gãñäl: 99Dama na gaya muku ba ya bari na zuwa kasuwa ko shago siyan abu to kuma duka kayan kawa daya nake da sunan ta Ameena ana ce mata maamah toh da akwai wani kanin ta sunan sa hafeez shi bake ake yana mun siyayya a duk lokacin da nake bukatar wani abu har yana cemun Antyna ina ce mishi kanina don haka ma nayi saving number shi
#Divorce diaries #

muhd abba gana
[11/6, 8:28 PM] Âbbá~Gãñä: 100Toh daman akwai wani kanin shi da muka samu problem da shi muka dani fada haka, har ma ya dena zuwa wurina ko a hanya ya ganni sai ya kau da kai baya mun magana na gayawa sahib sahib yace in kyale shi kawai na kyale shi haka muka cigaba da zama, wani lokaci kanwar mum dinshi bata da lpy nace Sahib ya kamata inje in duba gwagwo fa kaga bata da lapiya yace min ba sai kinje ba adsense 2 here
Share:

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *