Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Friday, November 20, 2015

UMMULKULTUM***40---44

adsense here img-20151113-173905.jpg

[8:10AM, 11/20/2015] Bana: UMMUKULTHUM
BY ADERMERH_MD

40murja kudaden data samu ah suna taraba kashi uku tadauki kashi daya ta budewa babanta babban provision store acikin kasuwan gombe kuma tasaya masa gida anan anyi auren talatu satin daya wuce ankaita chan kano malam sadi maa yasamu mata za'a aura auren kwanan nan da anyi auren zasu dawo shida matar.......

Hajiya sunyi shiri ita da murja zasuje wajan karban maganin yara tare da majid suka fita shi yayi office suma suka wuce wajan mai maganin kaltume ce akabari ah gd sea uthman shima yana harhada takaddunsa neh akan nxt wik zaifara fita aiki ah bank yashigo falo neh yana duba abu yaga kaltus sea fama da waya akeyi yayi sallama batama jishi bh yazo kanta yh karbi wayan yace bakya jin sallama neh tace toh ae bakayi bh balle ah amsa yace kekam dea nah fahimci bakida kunya ummu kulthm tace haba yaya uthman Allah ya baka hqry suna cikin haka neh sea sukaji sallama daga jin muryan sunsan maiyin sallaman kaltume neh tah amsa uthman kuma yah zauna ta shigo da murmushinta tana ganinsu tare tah bata fuska ta shigo tah zauna uthman yace sea yau kk ga daman zuwa ganin babyn tace ynxun maa ae bah ganin baby nazo yi bah gunka nazo kaltume taceyi dariya tace farida kike ma kow waye neh ae baby kamma batason ganinki kuma mai ganin babby ae sea mai tsada ta tashi zata barmusu gun sea uthman yace dawo ki zauna kaman kartadawo dan dai kar uthman yace tamasa raini neh ta dawo tazauna farida kan sake baki tayi tana kallon ikon Allah


UMMUKULTHUM
BY ADERMERH_MD

41 abun yayi mugun bata mata raii tana juya mgn nn da ummukulthm tayi mata neh taji uthman yace farida am all
Ears inajinki tace uthman wato kaine kasa wannan yar matsiyatan tamun rashin kunya kow tah juyo tah kalli kaltume taje wato kekuma kin shigo birni an waye koh yar matsiya ta kawea wlhh nafi karfin kici mutunci kow uwarki ma balle keh ae kuwa kafun tace wani abu ji kk tas tas uthman neh yah mareta mari har 3 duk abubuwan da take fada ah kunne hajiya da murja.....


UMMUKULTHUM
BY ADERMERH

42bah kaltume kadai bh har murja taji zafin abunda farida tah fada kaltume kam kuka takeyi sosea farida ta dafe inda uthman yh mareta tace nika mara uthman hajiya tace ashe dama bakida kunya farida haka kk zama lallea ma kam tace hajiya bakisan meye yh faru bh karki bani rashin gsky hajiya tace kozaki huce akaina neh marar kunya ae kekam dama halin uwarki kk dauko nacin zarafin dan adam da halin ubanki kk dauko ae da kin huta farida cikin gatsine da rashin kunya tace hajiya kidea zage mun uwa wlhy inbaka haka baa wlhy zan rama aikuwa nn uthman ya fara ball da ita har waje daga ita har food flask din nata

Tana isa gd ta fadi kan mommyn ta tana kuka tana fadan karya da gsky mommy tace kut run uba yau za'ayita kam tadauko ashar ta maka zainab kam tayi dariya harta gaji tace wlhy mommy sun min daidai ynzu haka rashin kunya tamusu mommy tafara durawa zainab ashar ae bh shiri tah koma dakinsu ta zauna tana maiyiwa mommy addu'an shiriya .......

Muhadu ah cigaban UMMUKULTHUM

BY ADERMERH_MD
www.abbagana.pun.bz
[8:12AM, 11/20/2015] Bana: UMMUKULTHUM
By Adermerh_MD

43hajiya kam da kyar tashawo kan ummukulthm tadaina kuka shikuma uthman duk kunyan murja yakeyi saboda gani yakeyi ah dalilinsa akayi hakan da Alh yadawo hajiya ta fada masa abunda yh faru baiji dadin hakanba sea dea kuma baiji mamakin hakan bh dan yasan halin uwarta shikam cewa yayi Allah yh shiryesu hajiya tace aamin.....

Farida kuma wuni tayi kuka har dare gashi ah ranar daddynsu yayi tafiya da daddare neh farida sea kuka take baccin maa yaki zuwa zainab tah tashi tace dallah malama kin dameni da kuka inbaza kiyi bacci bh kitashi kikoma falo tayi tsaki farida kam kukanta tacigaba dayi zazzabi mai zafi yh dauketa dataga bah sarki sea Allah takira sunan zainab tace meye kk kirana tace ki taimakeni zainab zan mutu kirjina zainab ae kuwa nan da nan ta taba jikinta taji zafi rao taje dakin mommy da gudu ta kira tah suka dauki farida sea asibiti......

UMMUKULTHUM
By Adermerh_MD

44suna isa akabata taimakon gaggawa da kyar akasamo kanta zainab kam data rude har daddynsu ta kira tace fareeda kam zata mutu tana asibiti daddy yace gobe yana hanya ISA
Washe gari da safe neh farida na bude idonta taga mutane akanta hadda su hajiyan uthman mommyn tane kadea bata gun tafara kuka tana cewa hajiya ku yafe mun dan Allah wlhy ba laifina bane sharri shaidan neh da huduban mommy kuyi hqry karku rabani da uthman zainab ma aikin tausayin farida ta fara kuka tazo kusa ta ita tace kiyi shuru my sister kinji kiyi shuru doctor na zuwa yayi mata alluran bacci yace wa daddy yanason ganinsa daddy yabishi office doctor ya shaidawa daddy fareeda nh dauke da ciwon zuciya daddy seada yayi hawaye dan bakin cikin matarsa da halinda take son saka su aciki doctor yh basu magunguna bayan 2 days aka sallameta ...... adsense 2 here
Share:

1 comment:

please after reading drop down your comment here!...

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *