Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Friday, December 18, 2015

KAUNA CE SILA***2***56

adsense here kauna-ce-sila.jpg

KAUNA CE SILA
56






MUHD-ABBA~GANA





TO ni me zan ce maka sweet heart kake sona ce kome ina tura masa na tayar da sallar shafa'i da wutiri ina cikin yi kuwa sakon shi ya shigo ban duba ba har sai da na gama nayi shirin kwanciya nayi addu'oi na sai na fara karantawa: SUNANA AHMAD BA WANI SWEET HEART TUNDA AIKIN SAN HAKA AKA SAKA MIN bayan na karanta sai nace masa idan kuma ba zan ce ahmad din ba fa sai yace min sai na fadi abin da nake fada dana ce masa naji to dai a wannan dare munyi wa juna sakonni da yawa kamar bamu yi tsawon lokaci ba ma magana ba matsala ta shine son da nake yiwa yaya yayi min illa ba karama ba tunda kome yayi min in har zai kula ni to zam saka jiki da shimuyi yanda muka saba duk da abin yana raina amma yana min sako zan masa idan ma tambaya ta wani abu yayi to kuwa zan bashi amsa daidai da abin da ya tambaya na karbi sabuwar watar da nace a saida min BB ta zamani Allah ya sani makasudin yin wayar shine dan na dinga hira da kawaye na wa,ayanda mukayi garko tare da sauran su dai duk yawancinsu suna yi wasunsu kuma sunyi aure gaskiya a lokacin dasu kawai nake chatting tunda dama yaya ne ya sabar min hira ta waya to yanxu kuma ina sona dan ja baya tunda auren shi zaib yi saboda haka dole ne na koyawa kaina zama ba tare da shi ba kuma juriyar hakuri da rashinsa ranar wata juma,a ina zaune a gurin su yaya muna zaune ana ta hira sai ya shigo yayi sallama aka amsa bai zauna ba ya fita can ya dawo lokacin ina ta danna wayata ya shigo ya dauki abinda zai dauka ya fita ban kuma jin duniyar shi ba har na tafi gida ina alwalar magariba kawai ina shigowa naga yayi min text ina karantawa sai naga yana tambayata meye ya hadani da waya BB sai na ce masa ina chatting ne amma da kawaye na na makaranta nace masa ko babu kyau na daina sai yace a ,a ki daina nima dana taba yi na daina saboda bana so yin hira da sababbin mutane amma zan dawo dayi nima nace masa to nagode mukayi sallama.






www.abbagana.pun.bz adsense 2 here
Share:

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *