Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Wednesday, January 20, 2016

BANA KAUNAR KA!! 1

adsense here bana-kaunarkajpg.jpg

BANA KAUNAR KA!
1


MUHD-ABBA~GANA




09039016969


WAHIDA! WAHIDA!! na"am gani nan d sauri na isa "salamu alaikum,yaya gani zauna magana zamuyi da ke na zauna ina kallonsa wahida tsakaninmu babu boye-boye babu munafintar juna saboda Allah me yasa ba kya son yayanki dan uwanki shahid (bom boy)? na sunkuyar da kai yaya zan iya fitowa in fada wa ya al'ami shahid na shaye-shaye?no ba zan iya ba na dago ganin yana kallona duk saina dabarbarce nace haka nan bai kwanta min ba ba kya sonsa kenan? na daga kai...magana zaki yi ni gaskiya bana sonsa...aka banko kofar yaya faruk ne cikin karaji yace ai kuwa dole kiso shahid ko kin ki ko kin so sai....ni dai gaskiya BANA KAUNARSA haka kurum sai a tura min ni wallahi...a fusace yayo kaina da gudu (bedroom) din yaya al,amin ina fadin yaya kai masa magana wayyo yaya al,amin yace kar ka duke ta faruq kar ka taba ta amma ina ya finciko ni yayi bool dani na wuntsila ya kuma kai min kafa al,amin ya rike shi da gudu na fita ina rusar kuka dakin abbanmu na nufa suna zaune suna kallon nigerian film ,mahida tai saurin mikewa ta rike ni sister waya taba ki? jikin mom na fada ina kuka tuni sister mahida ma ta kama kuka da kyar abba ya shawo kaina please i,m sorry baby waya taba ki? ba ya faruq bane mahida maza kira min faruq ta mike da sauri ta tafi ya kazo inji abba wata tsawa ya daka mata ke fita min daga daki ba zan zo ba wato keme yar uwa dan an dole tashi ne za ki shigowa mutane daki bako sallama to koma kiyi sallama ko in ci ubanki mahida ta juya tana gunguni koda tazo sai ta cewa abba ya ce yana zuwa ai kuwa ba ayi cikakken minti goma ba sai gashi yana zuwa yayi sallama abba ya kalle shi faruq me wahida tayi maka? nan take yaya ya fadi duk abin da ya hada mu abba ya kalleni wahida baki da gaskiya dan me zaki masa rashin kunya alhalin shine sama dake? nai shiru maza ki bashi hakuri ko in bata miki rai na durkusa don Allah ya faruq kayi hakuri yai murmushi dana fassara shi murmushin mugunta mahida ta kamo hannuna muka bar dakin suna fita alhaji sulainman ya kalli faruq yace abin da kake yi baka kyautawa ummaru yarinyar nan ka maida ita kamar jaka koda wanne lokaci kana dukanta me yasa? abba wallahi wahida bata da kunya tayi mugun raina ni to ai kai kaja ta rana ka tunda kai kuke wasa dasu me yasa basu raina al,amin ba? kaga ko kadan alamin baya dukansu."





MUHD-ABBA~GANA



www.abbagana.pun.bz adsense 2 here
Share:

2 comments:

please after reading drop down your comment here!...

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *