Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Saturday, January 23, 2016

BANA KAUNARKA!! 3

adsense here bana-kaunarkajpg.jpg

BANA KAUNAR KA!!


3






MUHD-ABBA~GANA






KE malama rufe mana baki ina kuma binsa zaki yi mu samu labari na tabbata da nine zan tafi ko kishi ba zaki yi ba mahida tace ya faruq muje gidan su small boy tana nufin gidan su shahid nai tsaki ni gaskiya ba zani ba ai kuwa jin nace ba zani ba yace ai kuwa sai munje koda muka isa gidan kin fitowa nayi nace kaina ke min ciwo sukai ficewarsu shahid da haidar da mamansu wadda suke kira anty suna zaune a falo suna (break fast) anty tace a,a mahida faruq sannunku da zuwa shahid yace ni ban muku magana ba tunda baku zo da wahida ba tare muke tana mota wai kanta ke ciwo da sauri ya mike bari in shigo da ita tasha magani ina zaune na kifa kaina kan sitiyarin ya bude motar ya shigo da sallama tuni kamshi turaransa ya cika ni banda gobe shiru na minti goma na san in na biye ta miskilin mutumin nan sai muyi minti hamsin na dago abin mamaki idonsa fea a kaina cikin sakan biyar na masa kallo sanye yake da farar t-shirt da wando (3 coter) kin tashi lafiya? nace lafiya na maida kaina na kwanta ya kalleni ba zaki shigo ku gaisa da anti ba? banyi magana ba wahida? mahida tace eh kanta ne yake ciwo oh sannu kinji na zauna kan (carpet) ina gaida anti,anty ta ce wai ina Al'amin ne? yanxu muka raka shi airport ya tafi china bom boy yace oho shi yasa wahida take kuka anty tace bom boy kawo mata paracitamol,ya kawo min magani tuni na soma hawaye domin bana son shan magani kasancewar duk sun san halina sai ya ajiye maganin ya kama min kan
koda muka koma gida abba baya nan kuma mon ta tafi unguwa muna zaune muna hira mahida tace gaskiya sister ina son small boy...nai saurin katse ta ai ki ta sonsa ni dai nace bana son bom boy amma kin san aure tsakaninku bbu fashi.........to Abba sai ka aura masa ni kamar kin sani ko ban aura masa ke ba zan sanar da abba irin matsannancin son da bom boy.........kan ta karasa na finciko ta na tsinka mata mari maganar ya faruq naji la! la!! la!!! kika mare ta me tai miki? dan me zata dinga raina min hankali cool down wahida da kyau wai ke wacce irin yarinyace mara kunya iye! mahida ba yayarki bace? ke wallahi ko sunanta naji kin kara fada sai na babbala ki"...to ai saika fada min shekara nawa ta bani ko wata nawa ko kai ba ka fadar sunan ya amin.....da sauri ya finciko wayar soket abin haushi ko gezau ba tai ba ya finciko ta ya cilla kujera ya shiga dukanta tana ihu tana kiran mominta mahida kankame ta tai suka shiga kukan tare, by muhd abba gana, na mike ina fadin wallahi ba gaji gidan zan bari don an ga ya amin baya nan dole aci zalina ina kuka na hada kayana na datse na shiga jan akwati mahida naja gidan kakarmu na nufa wadda ta haifi babanmu ina shiga na tadda mamy' yar baba rabi,u tazo hutu da gudu muka kankame juna,atu kakarmu ta shiga murje ido wa zan gani kamar wahida? atu kenan ni sunana mahida!!!






MUHD-ABBA~GANA





www.abbagana.pun.bz adsense 2 here
Share:

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *