Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Wednesday, January 27, 2016

BANA KAUNARKA!!! 8

adsense here bana-kaunarkajpg.jpg

BANA KAUNAR KA!!!



8




MUHD-ABBA~GANA


ya alamin ya zauna tare da cewa ke naki ba zai zo ba ne ,ni rufa min asiri ni bani da kowa asalima ni yanzu bani da lokacin soyayya yace kamar ni kin gani aure baya gana ni kan ba yanzu zan yi aure ba nima gaskiya nafi so nayi karati sosai gaskiyarki my sister amma naga shahid yana sonki sosai ko ba kya son soja ne? ni dai gaskiya yanzu bazan ce ina son shi ba domin karatu nasa a gabana to Allah ya taimaka mana,da safe kamar kullum na shiga dakin mom nagaishe ta nace mom ya zancan karatunmu? a,a sai dai ki tambayi abbanku na mike da sauri
[10:07AM, 1/27/2016] A.➖GANA: na shiga dakin abbanmu nayi sallama ya amsa min yana zaune kan abin sallah na zauna kusa dashi nace abba ina kwana lafiya lau sister usaina na bata rai gaskiya abba bana so acemin usakina to ya sunanki? ni sunana fa wahida abba ya zancan karatunmu? haba sister wahida wanne irin karatu kuma eh abba to kia min yar uwarki inji raayinta ina shirin fita ta shigo bayan ta gaida abba yace dama yar uwarki ce take so kuci gaba da karatu amma yaya kika gani? ta sunkuyar da kai sannan ta soma magana abba gaskiya ni aure zan........na zabura na mike mahida kina da hankali aure! aure fakikace? kuka ne ya kwace min ni kaina ban san dalilin kukan ba abba ne yai ta lallashina har nai shiru amma zuciyata kamar ta fashe don bakin ciki abba yace mahida menene hujjarki na kin karatun sannan batun aure wakike so? dan waye?aina kuma yake,abba munyi dashi zai barni na cigaba da karatuna nace waye shi? abba ya haidar ne dan anty....da kyau mahida Allah yai muku albarka. kefa wahida wallahi ni ba zan yi aure yanzu ba har nawa nake ni gaskiya karatu zanyi mahida ta katse ni da cewa abba wallahi ya shahid yana tsananin son wahida cikin kuka nace shi ya fada miki yana sona? don ni bamuyi dashi ba in ma ya fada miki to ki bashi hakuri dan bani da lokacin soyyaya a yanzu ina gama magana na fice wata dakinmu na shiga na kulle na fada gado kuka nake sosai me yasa mahida zatai mana haka? menene aibun karatun meyasa zata so aure akan karatu muddin ta tauye mana karatunmu wallahi ta cuce mu tuni wani irin rikitaccen zazzabi ya rufe ni kaina na sara min.maganar abba naji yana kiran sunana na mike jikina n karkarwa na bude ya amin yai saurin rike ni don ganin lokacin kankani na zafge abba yace wahida dama baki da lafiya natsunguna don kafafuna ba zasu iya dauka taba ya amin neya kama ni taso mu tafi asibiti abin ka da yar gatan al'amin tuni ya kaita babban asibiti inda aka bata gado hankalin al'amin bai kwanta ba sai da yaga ta samu bacci bayan azahar ina kwance dakin ni kadai sai ga ya shahid da haidar da yake a asibiti din ya haidar aiki sukai sallama na amsa da sauri bom boy ya karaso sannu sister yauwa ya shahid ina anti?



MUHD-ABBA~GANA

www.abbagana.pun.bz adsense 2 here
Share:

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *