Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Monday, January 18, 2016

NA DAINA SO!!! 48 49 & 50 (KARSHE)

adsense here na-daina-so.jpg

NA DAINA SO!!


48-49-50
{KARSHE


Muhd-Abba~Gana





WASHEGARI ban dade da tashi ba sai naji kiran mahaifina bayan naje na durkusa na gaisheshi sai ya fara magana wanda yayi matukar tayar min da hankali mairamu jeki ki shirya yau kotu zamu wajen raba auren ku da yusuf a take naji wata mugun faduwar gaba amma ban bari ya gane ba ,da gudu nashiga daki ina shiga wani kuka ya zomin mai karfi nayi kamar minti 20 zuwa 30 na fito bayan na goge fuskata.

A wannan rananne aka raba aurena da yusuf ma yaudari gaskiya nayi kukan zuci da takaici kuma aka sankaya aurena da ya kabir wata juma,a mai zuwa a kwana biyunan na zama shiru shiru da faruwar al'amarinan amma duk da ba komai nayi farin cikin aurenmu daya kabir haka dai ya cigaba da bani kulawa ta musamman dan na dawo daidai har na fara mantawa da duniyar yusuf.

RANAR JUMA,A ne aka daura auren mairamu da ya kabir Alhamdullilah mutane da dana sun halarci daurin aurensu,kai a yauzu de da alamun tayi dacen miji inji wata tsohuwa ta unguwarsu, a wannan daren a ka kai mairamu dakin mijinta aka wuce aka barta tana ta kukan rabuwa.
bayan shekaru takwas da auren su Allah ya albarka ce su da yara uku mata biyu maza biyu,MAIRAMU DA KABIR SUN ZAUNA CIKIN JIN DADI DA WALWALA.

ALHAMDULILLAH


godiya ta tabbata ga sarkin da ba ayi masa dole,mawadachi,mayalwaci, mai kowa mai komai shine Allah (S,W,T) amincin Allah ya tabbata ga shugaban masu numfashi da sanda rarru shine annabinmu mai cetonmu muhammadu radullulah (S.A.W)


INA KAUNARKU YAN UWANA DA MAKARANTANA NA GODE DA SOYAYYARKU A GARE NI.


muhadu a wani sabon littafina mai suna

"BANA KAUNARKA"


naku har kullum har abada,jikan marubuta, MUHAMMAD ABBA GANA (sharifin~Zamani)! For
correction and advice call me/ whatsapp me @ (09039016969)


Sadaukarwa: AUWAL YUSUF BAUCHI ( DR DAN LELE)

wish you long life and prosperity. Godia ga
dukkan yabo ga sis Aminat & aishat (admin
hausa book page) on facebook! Jinjina gareku
members na::



-Duniyar marubuta Hausa

-novels!


-home of hausa novels


-HAUSA NOVELS

-rayuwan kwaraii

-HAUSA NOVEL

-presdintial villa

-soyayya jigon rayuwa

-sirrinmu

-zumunchi

- hausa literature

-takaicin rayuwa

-novelss

da de wayanda bansamu lissafowa ba love u oll!

Ban manta daku ba members na groups dina
house of novels (1,2,3 & 4)

A karshe Allah yajikan
yan uwa musulmi
dasuka rigamu gidan gaskia! Love You all my well
wishers. adsense 2 here
Share:

11 comments:

  1. Ma sha Allah...Allah qara basira

    ReplyDelete
  2. Good Idea Allaah ya qara Experience

    ReplyDelete
  3. thanks adda Allah ya kara ilimi, fasaha da kuma
    lafiya

    ReplyDelete
  4. Allah ya kara basira, ya kare ka daga shairin masu shairi AMIN

    ReplyDelete
  5. Allah ya kara basira da daukaka.Mun gode kwarai da gaske.Tnx!

    ReplyDelete
  6. Allah Ya Kara Basira Dakuma Ilimi Mun Gode Kwarai Da Gaske.Sai Mun Hadu A Littafinka Na Gaba

    ReplyDelete
  7. muna godiya Allah kara basira

    ReplyDelete
  8. muhammad abba ganaMay 26, 2016 at 6:38 AM

    ameen @amal cute,

    ReplyDelete
  9. Twins [08:22 pm 8-may-16June 8, 2016 at 12:29 PM

    Mungode Allah yakara basira......amma yusuf din yaci bulus

    ReplyDelete
  10. Kabiru Ibrahim Gashious BauchiAugust 7, 2016 at 4:28 PM

    Inamika Godia Yana Musamman mungode

    ReplyDelete

please after reading drop down your comment here!...

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *