Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Sunday, April 10, 2016

BANA KAUNARKA!!! 45

adsense here

bana-kaunarkajpg.jpg

BANA KAUNAR KA!!! 45 MUHD-ABBA~GANA

--------------------------------------------

wani irin azababban son sa naji ya mamaye duk ilahirin jikina rankwafowa yai ya hura min iska na lumshe ido ina budewa naga yasha mur wamman matar ko ince wannan yarinyar ta riko hannunsa tace my king wacece wannan? yace wannan itace kanwata wahida,wahida ga antinki matar yayanki sunanta zee baby,na kalleta wani irin azababban kishinta ya taso min na maida kallona ga mahida ita kuma ni take kallo na mike ina shirin barin falon ,haidar ya fito wani tsalle ya daka ya rungumi shahid bom boy wannan wacece? inji small boy matatace sunanta zainab yanzu da gaske bom boy kayi aure? wallahi nayi aure na kuma aure ta a legas. ya jawo ta jikinsa beby zo muje muyi wanka wahida kawo mana abinci na dauki makullin motata na ce me zai hana ku ku dauka ko kuma ku tsaya kuci na fice wata a mota na kifa kaina innalillahi wa inna ilaihi rajiun me yasa na cuci kaina na zalinci kaina na munafurci kaina me yasa haka ta faru shahid me yasa kai min haka tabbas zuciyata na kaunarka halin kane bana so me yasa kayi aure alhalin kasan muna son juna wayyo ni wahida ya zanyi in nunawa bom boy ina sonsa da wanne baki zan shaida masa alhalin na fada masa bana kaunarsa wallahi ina kaunarka ina sonka shahid kaine ruhin rayuwata ka taimaka min ka saki matarka a saura mana aure muyi rayuwa.

Abbagana hausa novels @ facebook.

www.abbagana.pun.bz

adsense 2 here
Share:

2 comments:

  1. IMAM IBNKATHEER ZULQARNAYNApril 10, 2016 at 10:59 AM

    Hmmmn.kadan kika fara gani knan....va wulakanci vah.....muje xuwa

    ReplyDelete
  2. Tnka u,pls muje xuwa broz,katta kwana

    ReplyDelete

please after reading drop down your comment here!...

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *