Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Wednesday, September 7, 2016

TANA TARE DANI...36--40

adsense here tana-tare-dani.jpg

TANA TARE DA NI...

TANA TARE DA NI... PAGE 36
BY MIEMIEBEE


Duk ta gama tsorata ta d’au ko farkawa zeyi yako kama ta red handed, se taga kwanciyar sa ya giara, numfashi ta saki tare da godewa Allah. Inda ta mayar da littafin tasake cirowa, third page d’in ta bud’e taga another family photo, wannan harda Amal aciki da alama be jima suka d’auka ba. Gefen mahaifinsu ne taga wata mata wanda a da takeson tace ko matar sa ne sede kuma taga kamanninsu ya b’aci sosai da mahaifin nasu setayi tunanin ko sister’nsa ne amman toh me ze kawo sister’nsa gidansu har su d’au family photo haka? Ina asalin mahaifiyar tasu taje?

          Next page ta juya taga an rubuta da babban bak’i “I REGRET KNOWING AND HAVING YOU AS MY MOTHER UMMIMI.” Ido wuru-wuru ta zaro yau tana ganin ikon Allah, mutum yace yayi nadaman sanin mahifiyar sa toh me dalili? Daidai zata fara karantawa kenan taji Anas ya sake motsawa tare da giara kwanciyar sa. Tana b’ari ta rufe tare da mayarwa yadda ta samu. Gabansa ta nufa ta karb’e giyan a hankali yadda bare tashe shi ba, taje ta zubar a bayi tare da yin flushing. Tanasan giara masa kwanciya amman tuna abinda ya mata lokacin datayi hakan a baya yasa ta fasa ta barsa kwance yadda ta samesa. So take ta karanta abinda yake rubuce cikin littafin d’azun amman kuma tana tsoro kar Mr. Fauzi ya kamata ya cicci mata mutunci da k’yar ta hak’ura ta fice zuwa office nata akan zata dawo anjima inya tashi yayi signing papers d’in. AC ta kunna kad’an ta kwanta kan makeken 3 seater cushion dake office nata a hankali bacci me nauyi yayi gaba da ita se can azahar ta tashi tayi alwala tayi sallah sannan tafito ta nufa office na Anas knocking tayi sau biyu ba amsa dan haka kawai tashiga kwance ta samesa har yanzu yadda ta barosa tin tin d’azu, daidai nan wayarta ya soma ruri tana kai dubanta taga Yusuf ba tare da b’ata lokaci ba ta d’aga “Asssalamu alaikum.”
          “Wassalam, Fannah Boss yayi signing takardun kuwa? Mutanen sunce zasu zo su amsa yanzu sun fasa zuwa goben.”
    “Mun shiga uku Yusuf Mr. Fauzi bacci yake tun d’azu nikuma tsorin tayar dashi nake.”
     “Toh Fannah ya zamuyi? Kisan nayi please yasamu yayi signing.”
   “Toh me zanyi Yusuf? Kazo ka gwada tayar dashi please.”
    “LOL amman fa kin tsane ni Fannah, try your best kawai I’m hanging” nan ya katse.

    Hannunta takai baki tana cin farcenta dan rashin sanin abinyi, chan ta d’ago files d’in da biro ta nufa kan Mr. Fauzi ta tsaya cak tana nazarin abinyi. A hankali cikin siririyar muryarta ta kira sunan sa “Mr. Fauzi!” Shiru be amsa ba. “Mr. Fauzi!” nan ma be amsa ba, biron hannun ta tad’an tab’a sajen fuskarsa dashi daga sama zuwa k’asa, kan nasa ya kad’a yana me cigaba da baccinsa. Haka ta tayi amman sam yak’i tashi da abin ya ishesa biron ya fisga sauran kad’an ya cafke da hannunta. Wurgi yayi da pen d’in. “Mr. Fauzi please kayi hak’uri ka tashi kayi signing papers d’innan.”
    “Wake magana?” Ya tambaya cikin bacci.
    “PA’rka ce Mr. Fauzi, Fannah Aleeyu.”
      “Fannah Aleeyu inhar kinason aikin ki toh ki fita kibar min office, bakiga ina bacci bane?” ya fad’i idansa a rufe yana bacci.
     “Nagani Sir hak’uri zakayi it won’t take long, kawai signing zakayi seka koma baccin, yi hak’uri.” A hankali ya bud’e idanunsa da suka kad’a sukayi ja yana kallonta inda wani ne ko wata daban da tuni yayi firing nasu amman ganin Fannah se bakinsa yakasa furta kalamun “you are fired” wanda ya rasa dalilin hakan.
 
      Kanta ta sunkuyar, “Please Sir signing nasu kawai zakayi I’m sorry for disturbing you” ta fad’a cikin nitsatssiyar murya. Hannu ya mik’a mata da nufin ta basa papers d’in. Murmushi sosai tayi dan dad’in daya ratsa ta yau wata rana Mr. Fauzi be mata masifa ba cikin kyaftawan ido ta d’auko biro ta bud’e tare da mik’a masa, amsa yayi tana nuna masa inda zeyi signing har yayi signing duka.  “Thank you Sir” tace masa a lokacin daya mik’a mata biron. “Sir azahar yayi da ka dage idar seka cigaba da baccin.”
    Kaman wanda bareyi magana ba kuma chan yace, “me ruwanki da sallah na toh? Kabarin mu d’aya ne? Banasan shisshigi you can go tunda na miki signing.”
     “I’m sorry” tace masa tare da juyawa ta fice. Tsuka yaja, tare da sake rufe idanunsa dan cigaba da baccin sede ya kasa kalamun Fannah na “Sir azahar yayi da ka dage ka idar se ka cigaba da baccin” suke ta yawo masa akai ai haka ya kasa cigaba da baccin dukda kuwa yanaji sosai dan dolen sa ya fad’a bayi yayi alwala sannan yafito yayi sallah bayan ya idar ya tsaya mamakin kansa ma. Wai meke damunsa? Taya Fannah zata ce yayi abu kuma yayi? Impossible! Bayan ya nad’e sallayan ya koma kan table nasa ya zauna se yanzu ma ya lura da state na office nasan, sab’anin yadda ya barsa kafin bacci ya sace sa. “Wait! Ina beer na?” ya tambayi kan sa. Office d’in kap ya duba ba alaman kwalban giyansa. Tashin hankali bame masa wannan d’anyen aikin se Fannah. Telephone nasa ya daddana ya kira Fannah tana zaune a office nata da sabuwar iphone da Anas yabata se game take bugawa hankalinta kwance bayan tama Yusuf submitting files d’in. Telephone nata ne ya soma ringing tana dubawa taga Anas ke kira, nan take bugun zuciyarta ya canza Allah sa bawani abun tayi ba.

      Ko k’ala bata samu tace ba bayan ta d’aga Anas ya soma magana cike da tsiwa “Ke ‘yar shisshigi ba? come to my office right away!” karap! ya katse. Miyau ta had’iye dan tasan she is in trouble Allah sa ba ganewa yayi ta karanta masa wancan littafin ba. As soon as possible ta isa office nasa bayan tayi knocking yace, “enter” kanta a sunkuye ta shiga “yes Sir” tace.
    “Ina ragowar beer na?”
    I’ina ta soma dan tsoro “uhm uhm Si.. Sir...”
    “Ina yake nace?!” Ya daka mata tsawa.
    A firgice tace, “na... Na zubar...”
    “Kin zubar?” ya tambayeta cike da mamaki “Ban hanaki ba?”
   Kan wanda zatayi kuka tace, “ka.. Ka hana kayi hak’uri dan Allah.” Kai ya giad’a tare da sakar da wata murmushin mugunta “jeki d’auko pencils naki a office kizo ina jiran ki yanzu.” Kwata kwata bata fahimce me yake nufi ba, meh  had’in pencil kuma a wannan matter? “Bakiji me nace bane?”
   “Nna.. Naji” tace da sauri ta juya tafice bayan minti d’aya ta dawo da pencil pack a hannunta. “Good” yace mata kai ya sunkuyar k’ark’ashin table nasa tare da jawo wata kwali babba. Papers ne ciki ba iyaka hannu kawai yasa ya d’iba dayawa daga ciki wanda sun kusan d’ari biyar. Bayan ya ajiye kan table yace, “d’auka.”
   “In d’auka kuma Sir? In kai ina?”
    “Ki kai wa me k’osan unguwankau shegen suratan banza. Ki duba cikin kowani page a second paragraph akoi mistake da akayi agarin printing, wajen ‘how’ se computer yasa ‘hoe’ inasan ki zauna ki nutsu ki kibi su one by one ki giara mistake d’in.” Ido sosai Fannah ta zaro tare da sake baki.
   “Sir duka?”
   “Yes Miss Aleeyu duka, 500 pieces ne anan yi sauri karki b’ata mana lokaci akoi abinyi dayawa yau.”
   Kamar wacce zatayi kuka tace cikin siririyar muryarta “Sir dan Allah badan hali na ba kayi hak’uri wallahi tun rubutun jiya hannu ya kumbura gakuma yankan danayi d’azu da glass kayi hak’uri please a sake re-printing.”
   
    “A sake re-printing?” Ya tambayeta tare da d’age gira. “Wannan kuma ayi asaran su a zubar kenan ko meh kike nufi? Kefa kikace min almubazaranci ba kyau, ai kuma zubar da wad’annan yazama almubazaranci ko ba haka ba Malama? Kidena sani surutu tattara ki zauna acan ina ganinki ki fara giarawa, off you go.” Fuska ta kuma yamutsawa “Sir please I’m sorry barin sake zubar maka da beer naka ba.”
     Nuni ya mata da hannu “banasan surutu kibar min kai please nima inyi abinda ke gabana.” Haka kamar zatayi kuka ta tattara papers d’ari biyar ta nufa kan kujera ta zauna ta soma neman mistake d’in can gani ta giara ‘e’ na ‘hoe’ zuwa ‘w’ wa ‘how’ kallonta Anas ya tsaya yi a ransa yace daidanki kenan, nan gaba zaki sake wuce gonanki, a karkace ma ta rik’e biron dan ciwon da hannunta yake mata, amman haka ba tausayi bale tsoron Allah Anas ya shareta ya ciro model nasa na ranan ya cigaba dakayi.

     Guda d’ari Fannah tayi amman tagaji lik’is kai ta d’ago tana kallonsa “Sir please kayi hak’uri” banza da ita yayi ya cigaba da abinda ke gabansa.    “Sir I’m sorry barin k’ara ba ka tausaya min please wallahi hannu na naciwo sosai please...” Nan ma bece mata komai ba. Ai kuka Fannah ta fashe masa da a office. Lallai yarinyan nan ya fad’i a ransa a yayinda ya d’ago kai yana kallonta da d’an gyalenta ta tare fuskarta tana share hawayenta ganin se kallonta yake ta sake k’ara k’arfin kukan. “Guda nawa kikayi?” Ya tambayeta.
  Numfashi take ja kamar ‘yar yarinya “guda hundred.”
   “Kacal?” ya tambayeta “you are not serious get on with it.”
   “Sir dan Allah kayi hak’uri na tuba.”
   “Ki k’ara 150 akai then zanyi deciding ko in hak’ura.”
      “Sir 50 please, zan k’ara hamsin akai.”
      “Nace 150 inkuma barakiyi abinda nace ba seki yi duka 500 d’in.”
    “A’a zanyi” kanta ta sunkuyar ta cigaba dayi. Daidai lokacin wayar Anas ya soma ruri sanda ya kusan tsinkewa sannan ya d’aga ganin Salmar ranan ke kira.

    “Hello eye candy, ya kake?”
    “Ba lafiya ba” yabata takaicaccen amsa a fusace. A hankali Fannah ta d’ago kai tare da barin abinda takeyi tana kallonsa bata san da wa yake wayar ba amman daga jin wannan kalan walak’anci tasan da mace ne.
    “Eye candy me ya sameka? Haka jiya na wuni ina jiran call naka shiru.”
      “Eh Salma banida time naki ne shiyasa ban kira ba, ni nagaji dake ma lets just break up.”

     Cike da mamaki Fannah ke kallonsa inba wai ta mance ba wannan itace salman da sukayi waya shekaran jiya har take ce masa ta gode da kayan daya siya mata, ayyah ita shikenan tabi sahu.
    “Blue eyes dan Allah karka min haka, in wani abin nayi tell me.”
    “Tak’uri na da kike min shi yake damuna karki sake kira na fad’a miki we are done.” Ding! yayi hanging. Kallonsa Fannah ta tsaya yi. “Zaki bar kallo na ne kokuwa se na k’ara miki wasu papers d’in.”
    Take ta kau da kallonta daga garesa tare da cigaba da abinda takeyi. Ta gefen idanta taga ya ciro littafin d’azun, d’an rubuce yayi kad’an ciki ya mayar. Toh me ya rubuta ciki? Mesa baya mutunta mata ne? Toh aima ba abin mamaki bane mutumin dayace yayi regreting sanin mahaifiyar sa kam wace mace ce bare wulak’an ta taba? Tayi ta huta tayi ta huta ahaka har tasamu tagama iyaka 150 dayace ta k’ara. Hannunta ya kumbura iya kumbura gashi se wani shaking yake shi kad’ansa dan azaba.

     Bayan ta mik’e taje ta ajiye masa kan table nasa “Sir gashi na gama”
     “Ki k’ara 50 akai, punishment naki na kallo na d’azu.”
    “Sir wallahi baran iya ba hannu na na ciwo kayi hak’uri barin k’ara ba.”
     “Senace ki k’ara d’ari zaki bar nan?”
      “A’a Sir dan Allah kayi hak’uri.” Kuka ta soma masa kamar ‘yar yarinyar da aka k'wace mata sweet. Shark’af shark’af. Blue eyes nasa ya d’ago yana kallonta a yayinda ta rufe fuskarta da gyalenta ta tacigaba da kukan.
    “Kin d’au wai kukanki ne ze sa incanza mind d’ina?”
   Kai ta kad’a masa tana me cigaba da kukan.
      “Toh kimin shiru” yace. Kum tayi tsit. “I’m letting you go for today amman nan gaba na sake kama ki kina kallo na guda 500 gaba d’aya zaki giara kuma in dad’a miki, I hope am clear?”
    Kai ta giad’a a hankali, sekuma ta tuna dokokinsa. “Yes Sir” tace masa.

   “Ina jotter’nki?”
    “Yana office Sir.”
   “Yau ma ko? Ban hanaki ajiye jotter’nki a office ba?”
   “Sir I’m sorry.” Ta basa hak’uri tana share hawayenta.
     “No, you are not Miss Aleeyu d’au ragowar papers d’in kigama giarawa nan gaba baraki manta ba.” Zata soma masa kuka ya tsawatar mata “in kika bari wancan hawayen yafito believe me wasu sabi zan d’auko miki kuma ki giara.” Hadi’ye hawayen tayi duka. “Na baki a minute kije ki d’auko jotter’n the next time kika sake mancewa dashi kuma zakiyi bayani.”
 
    Tun kafin minti d’ayan ya cika taje ta d’auko ta dawo. Sanda ya k’are mata kallo sannan yace, “Good. Kije mail room a first floor ki kawo min important mail d’ina sauran da kika ga basuda ma’ana ko amfani sekiyi watsi dasu. Kije kitchen also kiyi firing Chef Khadija akwai list na wanda suka jima da applying a 3rd floor wajen Ahmed ki karb’a ki musu sending email ta email addresses nasu. Akoi business trip da zanje in 2 weeks time a Morocco have it rescheduled nan da 2 months haka. You can go.”

     Ita duk ba abinda yake damunta ba kenan taya zataje ta fara firing mutum, gaskia barata iya ba. “Bakiji me nace bane?” Ya fad’i tare da dawo da ita daga duniyar tunanin data wula.
      “Naji Sir but please batun firing chef Khadeeja barin iya ba.”
   “Baraki iya ba?”
   “Eh I’m sorry” ta giad’a kai a hankali.
       “Toh sekizo ga 500 papers a nan kizo ki cigaba da correcting mistakes d’in.”
    “A'a Sir dan Allah kahi hak’uri wallahi hannu ya kumbura.”
   “Then kije kiyi firing nata banasan sake jin wani abu, get out!” Kamar tayi kuka ta fice se tunanin ya zata soma firing Khadeeja take har elevator’n ya bud’u. A sanyaye ta fita tare da shiga kitchen d’in.

   *© miemiebee*

TANA TARE DA NI...

TANA TARE DA NI... PAGE 37
BY MIEMIEBEE


Ita bata ma san wace chef Khadeejan ba, tambaya ta rigayi har ta sameta sam ta kasa fad’a mata abinda ya kawo ta. “Kece Fannah Aleeyu PA’n Boss koh?” Khadeeja ta tambayeta ganin Fannah batada niyan magana.
        “Eh” ta fad’i fuskarta cike da tausayi da damuwa, baiwar Allah Khadeeja kuwa tun ganin Fannah tasan Boss ne ya turo ta tayi firing nata saboda glass cups da suka fashe mata d’azu.
    “Boss ne ya turoki kizo kiyi firing d’ina ko?” Ta tambaya nitse, kai Fannah ta d’ago ta kalleta cike da tausayi. “I’m so sorry Khadeeja inda inada yadda zanyi da nayi ki cigaba da aiki anan.”
    “Ba komai Fannah, ba laifin ki bane kema.”
    “Me kikayi ne?”
      “Glass cups guda biyu ne suka fashe min mistakenly d’azu.”
    “Kawai? Shine Boss zeyi firing naki?” Fannah ta tambayeta cike da mamaki.
      “Wallahi shine kawai kuma ma bada gangan bane dan Allah ki rok’a min shi wallahi na rasa aikin nan bansan ya zan ciyar da yara na ba, miji na ya gudu ya barni da kula da yaranmu guda biyu, please Fannah.”
   
       Fannah uwar tausayi har idanunta sun cike da hawaye. Ai wannan ba adalci bane ita cups nawa ta fasa masa, mesa bece zeyi firing nata ba se wannan baiwar Allar data fita buk’atar aikin. “Karki damu Khadeeja zanyi iya k’ok’arina inga kin rik’e aikin ki barin je in gwada masa magana, bar kuka kinji?”
    “A’a Fannah karki rasa aikin ki a sanadi na kibari kawai.”
    “A’a Khadeeja I insist in shaa Allah barin rasa nawa ba.” Ahaka ta fice daga kitchen d’in takoma last floor inda tayi knocking a bakin k’ofar office nasa da “enter” da yace mata ta bud’e ta shiga a daidai gaban table nasa ta tsaya. “Mr. Fauzi” ta kira sunansa kanta sunkuye.
     “Yes” ya amsa ta “kin gama duka aikin dana bakin ne?”
    “A’a” ta amsa tana kad’a kai.
    “Meh kike jira then? Ko so kike nazo in tayaki?”
    “A’a Mr. Fauzi batun chef Khadeeja ce-” katse ta yayi “aw! Bakiyi abinda nasakin ba kenan?”
    “Mr. Fauzi I don’t think its fair ayi firing nata.” Kallonta yake cike da mamaki, lallai ma! Jingina yayi jikin kujerar sa tare da crossing arms nasa. “Ke ya kamata ayi firing kenan ko?” Ya tambayeta tare da d’age gira.
 
    “Eh!” ta basa amsa tare da d’ago idanunta suna kallon juna. “Mr. Fauzi ni yakamata kayi firing ba Khadeeja ba, sau nawa nake fasa maka glass cups mesa bakayi firing d’ina ba se ita data fasa guda biyu kacal? Mesa barakayi firing d’ina ba?” katse ta yayi a fusace.
      “Dalili kison ji? Nima bansani ba Miss Aleeyu, kina musu dani, kina karya min cup almost everyday, kina fad’amin magana iya san ranki amman na rasa mesa nakasa firing naki.” Ya fad’i a fusace saboda shi kansa abin ya soma damunsa gashi daga ya zauna seya soma tunanin Fannah koda ransa a b’ace ya tuna da ita seya nemi b’acin ransa ya rasa.

      “Toh itama kar kayi firing nata please, be fair and just. Tunda baraka iya firing d’ina ba itama kayi hak’uri kar kayi firing nata please tunda duk d’aya muke aiki muke maka. Bada gangan ta fasa ba, in ka koreta daga nan batasan dame zata ciyar da yaranta ba, please consider this”,ta fad’i tare da sunkuyar da kanta. A hankali maganganunta suke shiga kunnen Anas. Tunda yazama CEO’n wannan Enterprise ba wanda ya tab’a ce masa ga abinda zeyi kokuma yayi abu ba haka akeyi ba se Fannah kuma yarasa meke damunsa ya kasa tsawata mata se kawai yaji yanasan yayi abinda ta buk’ace sa.

      “Je ki ce mata ta cigaba da aikin amman ta kiyaye nan gaba.” Fannah bata san sanda ta d’ago kai tana murmushi ba, bata d’au akoi tausayi cikin zuciyar Mr. Fauzi ba. “Thank you Sir, thank you so much” da sauri tafice taje ta sanar da Khadeeja, har hawayen jin dad’i sanda Khadeeja ta zubar, godiya sosai tayi wa Fannah, itama Fannan taji dad’i ganin ta farantawa ‘yar uwarta rai.

    Mr. Fauzi kuwa yana cikin wani yanayi wai mesa baya iya turning Fannah down? Mesa da ta nemi alfarma wajensa seyaji yanasan yi mata, mesa? Shi bayasan haka, yafisan yana k’untata mata yana sata kuka kullum baya san yana farinta mata kamar yadda yayi yanzu. “Damn it!” Ya fad’a a fili. “What is wrong with me?”

  **
    Bayan Fannah ta isa mailroon ta cicciro mails na Mr. Fauzi tana tantance masu amfani da maras amfani, tana gamawa tayi disposing mara amfanin sannan ta nufa wajen Kacallah inda ta amso duk wani business transactions da meetings na Mr. Fauzi. Komi da komi ya dawo hannunta yanzu tunda itace PA’nsa. Kafin ta shiga office na Mr. Fauzi ta wuce nata dan rescheduling business trip nasa kamar yadda ya buk’ata in 2 months time. Daga nan ta wuce nasa office d’in tayi knocking yace, “come in” nan tashiga. Sede ta karanci yadda ransa yake a b’ace cikin d’an k’ank’anin lokacin nan. Toh meya samesa? “Sir nayi rescheduling trip d’in ga kuma mails nakan.” Ta fad’i tare da ajiye masa kan table nasa.

    Bece mata komi ba yaja mails d’in yana duddubawa bayan yagama dubawan ya d’ago blue eyes nasa “ina mail da Enterprise Bank suka turo min?”
    Hannu Fannah ta aza kan fuskarta tare da toshe bakinta. Wallahi kuwa taga mail d’in ta yasar dan be mata kalan me amfani ba.
    “Tambayarki nake ina yake?”
     “Sir I’m sorry na yasar.”
    Blue eyes nasa ya zaro, “kin meh? Kin yasar? Da hankalinki kuwa?”
    “Sir I’m sorry naga kamar-” bata k’are maganar ba ya katse ta cike da tsiwa “kinga kamar beyi kalan me amfani ba ko? Na baki nan da 5 minutes kije ki nemo min mail d’in duk inda kika kaisa. Mschww!”
      Tana b’ari tace,  “Sir I’m sorry amman an riga anyi disposing.”
    “Meaning what?! Kije ki nemo min, I don’t care, get out!” Hawaye tajiyo yana ciko mata a ido a sanyaye ta juya ta sauk’o zuwa first floor tare da neman waje ta zauna tana kuka batasan a ina zata nemo masa ba bayan motan kwashe shara ya riga ya tafi. Tayi kusan awa d’aya a waje sannan tajiyo ringing d’in wayarta tana dubawa taga Mr. Fauzi d’agawa tayi ba tare da tace komi ba.
     “Kin samun ne?” ya tambayeta.
    “A’a” ta amsa a takaice cikin muryan kuka.
      “Kuma shine bara kizo ki fad’a min ba? Come right away.” Nan ya katse fuskarta taje ta wanke sannan ta shiga elevator zuwa office nasa. Kallonta yake sannan ya karanci kuka taje tayi, sekuma yaji wani iri besan mesa ba presence na Fannah affects him yanzu. “Make me coffee and leave, na sallameki na yau.” Dad’i sosai taji amman bata nuna masa ba, nan da nan ta had’a masa cikin flask sannan ta fice. Bayan ta fita ya taso ya zuba kad’an cikin cup tare da zama kan kujera, seya kai coffeen baki seyaji kuma bayasan sha, wayasani ko san dayake ma coffeen ta ne yasoma dawowa kan Fannah. “No way!” ya fad’a a fili. Coffeen ya mayar cikin flask d’in shi a dole ya fasa sha bada jimawa ba yatashi yasake juyewa cikin cup duk yadda yayi ya hana kansa ya kasa he is already addicted to it.
    Shima bada jimawa ba ya rufo office nasa yayi tafiyarsa, instead yaje gida seya wuce paint house nasa ba tunanin abinda yakeyi sena Fannah ya rasa meke damunsa kwalban giyansa ya d’auko ze sha abin mamaki ya tsaya cak kalamun Fannah na yadena shan giya yasoma yawo masa a k’wak’walwa. “Damn it!” Ya fad’i tare da rufewa ya mayar cikin fridge d’in. Toilet ya nufa ya rage kayan jikinsa tare da kunna shower ruwa na sauk’a jikinsa.

  ***

         Fannah kuwa tun isarta gida ciwon mara ya rik’e ta alaman wata ya zagayo kenan, haka tata fama da ciwon gashi kuma tak’i shan magani. A haka har bacci ya saceta a wahalince. Cikin baccin ta soma yin mafarkinta na kullum akan wanda yayi raping nata yadawo ze sake mata. Firgit ta farka ta soma kuka tana ihu Mami dake tsakar gida ne tashigo a guje da k’yar tasamu tayi calming Fannah tayi hugging nata. “Ya isa Habibti ki cire wannan abu daga ranki, ace yau shekaru nawa sede baki kwanta ba zakiyi mafarkin abin. Ya isa haka mana.”
      “Mami wallahi inaji mutumin ya matso kusa dani wai yana _TARE DA NI_ Mami tsoro nakeji.”
    “Shhh! ya isa mafarki ne in shaa Allah kin rabu da mutumin har abada bashi ba ke, kinji? Ya ciwon marar?”
     “Mami har yanzu yana min ciwo.”
   “Toh kink’i shan magani ba dole ba, kin kwan biyu bakiyi ciwon ba ma ai Allah kawo sauk’i deh, sannu ki huta in jikin be sake kiba gobe barakije aiki ba.”
    Sanyi sosai Fannah taji har cikin ranta, gobe barata je aiki ba.

     Washegari Anas ya tashi da coffeen Fannah yayi breakfast sannan ya nufa office shiru shiru har 8:30AM Fannah bata zo office na “lallai ma yarinyan nan ta gama raina min wayo” yace a ransa tare da ciro wayarsa ya kira lambarta.
   
  **
     Afrah ne zaune kan Fannah suna hira, sosai Fannah taji sauk’i saboda Mami ta tilasta mata sanda tasha maganin jiya amma da taga Mami seta shangwab’e wai jikin ba sauk’i. Wayarta ne ya soma ruri aiko tana kai kallonta kai taga Mr. Fauzi “ungo Afrah gashi ki d’aga kice masa banida lafiya ne kinji? Zan baki 1k kisa kati.”
    “Dagaske?!” ta tambaya tana washe hak’wara.
    “Na rantse” Fannah ta tabbatar mata, ai karap ta d’aga wayar Anas yayi niyan fara suburbud’o mata masifa kawai seyaji muryar da ba nata ba “hello Mr. Fauzi.”
   “Hello” yace cikin sanyin murya kamar ba shi ba. “Afrah ce?” Sanda tasa a handsfree sannan tace, “eh ina kwana Mr. Fauzi?”
   “Lafiya call me Ya Anas kinji?”
  “Toh Ya Anas, kaji Ya Fannah shiru yau ko? Batada lafiya ne.”
    “Batada lafiya meya sameta?” gabad’aya yaji ya damu, a tunaninsa ko hannunta ne da yata sata rubutu jiya yayi worse.”
  “Menstral cramp (mp) ne” ta amsa sa a takaice. Bugi Fannah takai mata a cinya “bakida hankali ne?” Ta fad’a k’asa k’asa yadda Anas bareji ba.
   “Toh meh ba MP’n bane?” Afrah ta bata amsa itama chan k’asa k’asa.

    “Uhmmm toh kun kaita asibiti?” Ya tambayeta shi kansa yaji kunyan zancen. Itama se yanzu taji kunyan abinda ta fad’a masan. “A’a” ta amsa cike da kunya.
     “Toh yanzu zan turo mota se a kaita kinji? Ki sanar da Mami.” Kai Fannah take kad’a mata da nufin tace a’a.
    “A’a Ya Anas karka damu tasha magani yanzu haka ma tana bacci.”
   “Are you sure Afrah?”
    “Eh Ya Anas gobe ma in shaa Allah zata dawo office.”
   “Toh yayi kyau bye.” Yayi hanging.

     “Bakiyi ba wallahi Afrah taya zaki che masa MP ke damuna? Da wani idan kikeson in kallesa gobe mschww! ni wallahi barin koma office ba.”
   “Toh meh? Kefa kikace yanada k’anwa ai itama nasan tanayi, kuma mahaifiyar sa ma tanayi me abin jin kunya? Amman fa Mr. Fauzi I mean Ya Anas ya damu da lafiyarki, ko ince yana sanki ma, baki ji yadda ya damu bane?” Shiru Fannah tayi bata tanka ta ba tunanin ya next meeting nasu da Anas ze kasance kawai take wannan kayan kunyan da Afrah ta mata.

     Ta fannin Anas kuwa ya kasa gane kan ranan gabad’ai coffeen data had’a masa jiyan ma ya shanye tas, haka kawai yaji yana san sata a idanunsa, yau da be ganta ba seji yake kamar yayi asaran wani abu a jikinsa. Hannayensa biyu yasa cikin gashin kansa yana hargitsawa. “What is wrong with me? I am not missing Fannah, I’m just missing her coffee, thats all.” Model nasa ya ciro dan cigaba da yi ko ze d’an manta Fannah da coffeen t, yana aza hannu kan model nasan se tunanin Fannah ya b’ullo masa akai. “Damn it!” Yayi wurgi da super glue dake hannunsa. A fusace ya mik’e ya nufa wajen fridge nasa yaciro kwalba d’aya daidai ya bud’e yakai baki se kawai kalamun Fannah suka soma masa yawo akai. “Ohh!!! What is wrong with me?” Ido ya rufe yasa kwalban a bakinsa sanda yasha rabi sannan ya ciro. D’akinsa ya nufa ya mik’e kan gado nan ma be bar tunanin nata ba musamman ma dayaji bata da lafiya yasha ganin yadda Amal ke kuka in menstral cramp yakamata.

     Haka yayi yayi amman ya kasa bacci, meeting dayake dashi kawai ya tashi ya shirya. Driving ma kasa yi, tuk’asa driver yayi. Ko a wajen meeting d’in yakasa concentrating, har aka tashi besan me suka tattauna akai ba, mutanen kuwa sun karanchi hakan, koda suka tambayesa menene  che musu yayi kansa ke ciwo. Daga chan ma gida yasa driver ya wuce dashi sosai Ummie, Amal da Shettima sukaji dad’in dawowansa, Abuu bai gida da yayi murna shima dan d’an kwana biyu da Anas yayi ba’a gida ba ya fitinesa.

     Da k’yar Ummie ta ja Amal waje daga d’akin Anas dan barin sa ya huta, bada dad’ewa ba Shettima ya shigo har ya zauna Anas beyi noticing ba, sanda ya tab’a sa sannan firgit ya juya yana kallonsa. “Maza yaushe ka shigo?” Ya tambayesa cike da mamaki.
    “About a minute ago tunanin me kake? Tunanin abinda Abuu ya fad’a maka shekaran jiya ne?”
    Shi Anas ya ma manta da wan can batu, se yanzu da Shettima ya tunatar masa.

       “Shettima ni bansan ina zan samu mace in kawo wa Abuu ba I don’t trust in love.”
    “Ya Anas dade kayi hak’uri ka duba cikin ‘yan matanka wacce tafi hankali ko a aura maka Falmata.”
    “Hankali? Ai dukansu bame hankali, they are after my look and money, ba wacce take sona tsakani da Allah saboda kud’i na da kyau suke bina. Ni nasani ba macen da zata tab’a sona tsakani da Allah.”
     “Akoi Ya Anas kuma ina kan maka addu’a, Allah bayyano maka da ita nan da wata shidan da Abuu ya yanka maka. Macen da zata soka tsakani da Allah, wacce bara ta damu da kud’inka ba, ko kyanka ba, wacce barata damu da duniya da abinda ke cikinta ba, she’ll be a decent girl wanda bata shirin batsa ba kuma ruwanta da jan attention na mutane, me tarbiyya da hankali da kuma ilimi, wacce zata na maka wa’azi duk sanda kayi ba dede ba”

     Duk wannan halaye da d’abi’un da Shettima ya lisafo se Anas yaga sak na Fannah kenan. Yaci ace a iya zaman sunnan ta fito tace tana sansa kamar yadda receptionist na sa ta masa da sauran ma’aikatan sa, koda ya bata iphone cewa tayi bataso dan bata da option ne yasa kawai ta amince ta karb’a meaning bata damu da kayan duniya ba kenan.
      “NO!!! SHE CAN’T BE THE GIRL” ya fad’i a fili ba tare dayasan yayi hakan ba.
     “Wace yarinya kenan Ya Anas?” Shettima ya tambayesa. “Yarinya kuma?” Anas ya wayince. “Wace yarinya? Waye ya kira wata yarinya anan?”

    “Kaifa kace ‘no she can’t be the girl’ yanzu. Wata yarinya kak nufi kenan?”

      “Kai kacika suratan banza wallahi ni tashi kabani gu, inji da problem dake damuna na neman matan aure in 6 months time.” Se da Shettima yakai bakin k’ofa sannan yace, “Ya Anas kode Fannah ce?”
    “What?!” Pillow ya d’aga ya wulla masa wanda tuni ya fice yana masa dariya. Mesa hankalin Shettima ze karkato zuwa kan Fannah? Mesa se ita? To kode na fara santa ne?
  “No way” ya fad’i a fili. “I can’t love Fannah, mezanyi da ita? Coffeenta kawai nakeso ba ita ba, kuma shi d’inma daga yau nadena sha. I can’t fall for Fannah.”


  © miemiebee

TANA TARE DA NI...

TANA TARE DA NI... PAGE 37
BY MIEMIEBEE


Ita bata ma san wace chef Khadeejan ba, tambaya ta rigayi har ta sameta sam ta kasa fad’a mata abinda ya kawo ta. “Kece Fannah Aleeyu PA’n Boss koh?” Khadeeja ta tambayeta ganin Fannah batada niyan magana.
        “Eh” ta fad’i fuskarta cike da tausayi da damuwa, baiwar Allah Khadeeja kuwa tun ganin Fannah tasan Boss ne ya turo ta tayi firing nata saboda glass cups da suka fashe mata d’azu.
    “Boss ne ya turoki kizo kiyi firing d’ina ko?” Ta tambaya nitse, kai Fannah ta d’ago ta kalleta cike da tausayi. “I’m so sorry Khadeeja inda inada yadda zanyi da nayi ki cigaba da aiki anan.”
    “Ba komai Fannah, ba laifin ki bane kema.”
    “Me kikayi ne?”
      “Glass cups guda biyu ne suka fashe min mistakenly d’azu.”
    “Kawai? Shine Boss zeyi firing naki?” Fannah ta tambayeta cike da mamaki.
      “Wallahi shine kawai kuma ma bada gangan bane dan Allah ki rok’a min shi wallahi na rasa aikin nan bansan ya zan ciyar da yara na ba, miji na ya gudu ya barni da kula da yaranmu guda biyu, please Fannah.”
 
       Fannah uwar tausayi har idanunta sun cike da hawaye. Ai wannan ba adalci bane ita cups nawa ta fasa masa, mesa bece zeyi firing nata ba se wannan baiwar Allar data fita buk’atar aikin. “Karki damu Khadeeja zanyi iya k’ok’arina inga kin rik’e aikin ki barin je in gwada masa magana, bar kuka kinji?”
    “A’a Fannah karki rasa aikin ki a sanadi na kibari kawai.”
    “A’a Khadeeja I insist in shaa Allah barin rasa nawa ba.” Ahaka ta fice daga kitchen d’in takoma last floor inda tayi knocking a bakin k’ofar office nasa da “enter” da yace mata ta bud’e ta shiga a daidai gaban table nasa ta tsaya. “Mr. Fauzi” ta kira sunansa kanta sunkuye.
     “Yes” ya amsa ta “kin gama duka aikin dana bakin ne?”
    “A’a” ta amsa tana kad’a kai.
    “Meh kike jira then? Ko so kike nazo in tayaki?”
    “A’a Mr. Fauzi batun chef Khadeeja ce-” katse ta yayi “aw! Bakiyi abinda nasakin ba kenan?”
    “Mr. Fauzi I don’t think its fair ayi firing nata.” Kallonta yake cike da mamaki, lallai ma! Jingina yayi jikin kujerar sa tare da crossing arms nasa. “Ke ya kamata ayi firing kenan ko?” Ya tambayeta tare da d’age gira.
 
    “Eh!” ta basa amsa tare da d’ago idanunta suna kallon juna. “Mr. Fauzi ni yakamata kayi firing ba Khadeeja ba, sau nawa nake fasa maka glass cups mesa bakayi firing d’ina ba se ita data fasa guda biyu kacal? Mesa barakayi firing d’ina ba?” katse ta yayi a fusace.
      “Dalili kison ji? Nima bansani ba Miss Aleeyu, kina musu dani, kina karya min cup almost everyday, kina fad’amin magana iya san ranki amman na rasa mesa nakasa firing naki.” Ya fad’i a fusace saboda shi kansa abin ya soma damunsa gashi daga ya zauna seya soma tunanin Fannah koda ransa a b’ace ya tuna da ita seya nemi b’acin ransa ya rasa.

      “Toh itama kar kayi firing nata please, be fair and just. Tunda baraka iya firing d’ina ba itama kayi hak’uri kar kayi firing nata please tunda duk d’aya muke aiki muke maka. Bada gangan ta fasa ba, in ka koreta daga nan batasan dame zata ciyar da yaranta ba, please consider this”,ta fad’i tare da sunkuyar da kanta. A hankali maganganunta suke shiga kunnen Anas. Tunda yazama CEO’n wannan Enterprise ba wanda ya tab’a ce masa ga abinda zeyi kokuma yayi abu ba haka akeyi ba se Fannah kuma yarasa meke damunsa ya kasa tsawata mata se kawai yaji yanasan yayi abinda ta buk’ace sa.

      “Je ki ce mata ta cigaba da aikin amman ta kiyaye nan gaba.” Fannah bata san sanda ta d’ago kai tana murmushi ba, bata d’au akoi tausayi cikin zuciyar Mr. Fauzi ba. “Thank you Sir, thank you so much” da sauri tafice taje ta sanar da Khadeeja, har hawayen jin dad’i sanda Khadeeja ta zubar, godiya sosai tayi wa Fannah, itama Fannan taji dad’i ganin ta farantawa ‘yar uwarta rai.

    Mr. Fauzi kuwa yana cikin wani yanayi wai mesa baya iya turning Fannah down? Mesa da ta nemi alfarma wajensa seyaji yanasan yi mata, mesa? Shi bayasan haka, yafisan yana k’untata mata yana sata kuka kullum baya san yana farinta mata kamar yadda yayi yanzu. “Damn it!” Ya fad’a a fili. “What is wrong with me?”

  **
    Bayan Fannah ta isa mailroon ta cicciro mails na Mr. Fauzi tana tantance masu amfani da maras amfani, tana gamawa tayi disposing mara amfanin sannan ta nufa wajen Kacallah inda ta amso duk wani business transactions da meetings na Mr. Fauzi. Komi da komi ya dawo hannunta yanzu tunda itace PA’nsa. Kafin ta shiga office na Mr. Fauzi ta wuce nata dan rescheduling business trip nasa kamar yadda ya buk’ata in 2 months time. Daga nan ta wuce nasa office d’in tayi knocking yace, “come in” nan tashiga. Sede ta karanci yadda ransa yake a b’ace cikin d’an k’ank’anin lokacin nan. Toh meya samesa? “Sir nayi rescheduling trip d’in ga kuma mails nakan.” Ta fad’i tare da ajiye masa kan table nasa.

    Bece mata komi ba yaja mails d’in yana duddubawa bayan yagama dubawan ya d’ago blue eyes nasa “ina mail da Enterprise Bank suka turo min?”
    Hannu Fannah ta aza kan fuskarta tare da toshe bakinta. Wallahi kuwa taga mail d’in ta yasar dan be mata kalan me amfani ba.
    “Tambayarki nake ina yake?”
     “Sir I’m sorry na yasar.”
    Blue eyes nasa ya zaro, “kin meh? Kin yasar? Da hankalinki kuwa?”
    “Sir I’m sorry naga kamar-” bata k’are maganar ba ya katse ta cike da tsiwa “kinga kamar beyi kalan me amfani ba ko? Na baki nan da 5 minutes kije ki nemo min mail d’in duk inda kika kaisa. Mschww!”
      Tana b’ari tace,  “Sir I’m sorry amman an riga anyi disposing.”
    “Meaning what?! Kije ki nemo min, I don’t care, get out!” Hawaye tajiyo yana ciko mata a ido a sanyaye ta juya ta sauk’o zuwa first floor tare da neman waje ta zauna tana kuka batasan a ina zata nemo masa ba bayan motan kwashe shara ya riga ya tafi. Tayi kusan awa d’aya a waje sannan tajiyo ringing d’in wayarta tana dubawa taga Mr. Fauzi d’agawa tayi ba tare da tace komi ba.
     “Kin samun ne?” ya tambayeta.
    “A’a” ta amsa a takaice cikin muryan kuka.
      “Kuma shine bara kizo ki fad’a min ba? Come right away.” Nan ya katse fuskarta taje ta wanke sannan ta shiga elevator zuwa office nasa. Kallonta yake sannan ya karanci kuka taje tayi, sekuma yaji wani iri besan mesa ba presence na Fannah affects him yanzu. “Make me coffee and leave, na sallameki na yau.” Dad’i sosai taji amman bata nuna masa ba, nan da nan ta had’a masa cikin flask sannan ta fice. Bayan ta fita ya taso ya zuba kad’an cikin cup tare da zama kan kujera, seya kai coffeen baki seyaji kuma bayasan sha, wayasani ko san dayake ma coffeen ta ne yasoma dawowa kan Fannah. “No way!” ya fad’a a fili. Coffeen ya mayar cikin flask d’in shi a dole ya fasa sha bada jimawa ba yatashi yasake juyewa cikin cup duk yadda yayi ya hana kansa ya kasa he is already addicted to it.
    Shima bada jimawa ba ya rufo office nasa yayi tafiyarsa, instead yaje gida seya wuce paint house nasa ba tunanin abinda yakeyi sena Fannah ya rasa meke damunsa kwalban giyansa ya d’auko ze sha abin mamaki ya tsaya cak kalamun Fannah na yadena shan giya yasoma yawo masa a k’wak’walwa. “Damn it!” Ya fad’i tare da rufewa ya mayar cikin fridge d’in. Toilet ya nufa ya rage kayan jikinsa tare da kunna shower ruwa na sauk’a jikinsa.

  ***

         Fannah kuwa tun isarta gida ciwon mara ya rik’e ta alaman wata ya zagayo kenan, haka tata fama da ciwon gashi kuma tak’i shan magani. A haka har bacci ya saceta a wahalince. Cikin baccin ta soma yin mafarkinta na kullum akan wanda yayi raping nata yadawo ze sake mata. Firgit ta farka ta soma kuka tana ihu Mami dake tsakar gida ne tashigo a guje da k’yar tasamu tayi calming Fannah tayi hugging nata. “Ya isa Habibti ki cire wannan abu daga ranki, ace yau shekaru nawa sede baki kwanta ba zakiyi mafarkin abin. Ya isa haka mana.”
      “Mami wallahi inaji mutumin ya matso kusa dani wai yana _TARE DA NI_ Mami tsoro nakeji.”
    “Shhh! ya isa mafarki ne in shaa Allah kin rabu da mutumin har abada bashi ba ke, kinji? Ya ciwon marar?”
     “Mami har yanzu yana min ciwo.”
   “Toh kink’i shan magani ba dole ba, kin kwan biyu bakiyi ciwon ba ma ai Allah kawo sauk’i deh, sannu ki huta in jikin be sake kiba gobe barakije aiki ba.”
    Sanyi sosai Fannah taji har cikin ranta, gobe barata je aiki ba.

     Washegari Anas ya tashi da coffeen Fannah yayi breakfast sannan ya nufa office shiru shiru har 8:30AM Fannah bata zo office na “lallai ma yarinyan nan ta gama raina min wayo” yace a ransa tare da ciro wayarsa ya kira lambarta.
 
  **
     Afrah ne zaune kan Fannah suna hira, sosai Fannah taji sauk’i saboda Mami ta tilasta mata sanda tasha maganin jiya amma da taga Mami seta shangwab’e wai jikin ba sauk’i. Wayarta ne ya soma ruri aiko tana kai kallonta kai taga Mr. Fauzi “ungo Afrah gashi ki d’aga kice masa banida lafiya ne kinji? Zan baki 1k kisa kati.”
    “Dagaske?!” ta tambaya tana washe hak’wara.
    “Na rantse” Fannah ta tabbatar mata, ai karap ta d’aga wayar Anas yayi niyan fara suburbud’o mata masifa kawai seyaji muryar da ba nata ba “hello Mr. Fauzi.”
   “Hello” yace cikin sanyin murya kamar ba shi ba. “Afrah ce?” Sanda tasa a handsfree sannan tace, “eh ina kwana Mr. Fauzi?”
   “Lafiya call me Ya Anas kinji?”
  “Toh Ya Anas, kaji Ya Fannah shiru yau ko? Batada lafiya ne.”
    “Batada lafiya meya sameta?” gabad’aya yaji ya damu, a tunaninsa ko hannunta ne da yata sata rubutu jiya yayi worse.”
  “Menstral cramp (mp) ne” ta amsa sa a takaice. Bugi Fannah takai mata a cinya “bakida hankali ne?” Ta fad’a k’asa k’asa yadda Anas bareji ba.
   “Toh meh ba MP’n bane?” Afrah ta bata amsa itama chan k’asa k’asa.

    “Uhmmm toh kun kaita asibiti?” Ya tambayeta shi kansa yaji kunyan zancen. Itama se yanzu taji kunyan abinda ta fad’a masan. “A’a” ta amsa cike da kunya.
     “Toh yanzu zan turo mota se a kaita kinji? Ki sanar da Mami.” Kai Fannah take kad’a mata da nufin tace a’a.
    “A’a Ya Anas karka damu tasha magani yanzu haka ma tana bacci.”
   “Are you sure Afrah?”
    “Eh Ya Anas gobe ma in shaa Allah zata dawo office.”
   “Toh yayi kyau bye.” Yayi hanging.

     “Bakiyi ba wallahi Afrah taya zaki che masa MP ke damuna? Da wani idan kikeson in kallesa gobe mschww! ni wallahi barin koma office ba.”
   “Toh meh? Kefa kikace yanada k’anwa ai itama nasan tanayi, kuma mahaifiyar sa ma tanayi me abin jin kunya? Amman fa Mr. Fauzi I mean Ya Anas ya damu da lafiyarki, ko ince yana sanki ma, baki ji yadda ya damu bane?” Shiru Fannah tayi bata tanka ta ba tunanin ya next meeting nasu da Anas ze kasance kawai take wannan kayan kunyan da Afrah ta mata.

     Ta fannin Anas kuwa ya kasa gane kan ranan gabad’ai coffeen data had’a masa jiyan ma ya shanye tas, haka kawai yaji yana san sata a idanunsa, yau da be ganta ba seji yake kamar yayi asaran wani abu a jikinsa. Hannayensa biyu yasa cikin gashin kansa yana hargitsawa. “What is wrong with me? I am not missing Fannah, I’m just missing her coffee, thats all.” Model nasa ya ciro dan cigaba da yi ko ze d’an manta Fannah da coffeen t, yana aza hannu kan model nasan se tunanin Fannah ya b’ullo masa akai. “Damn it!” Yayi wurgi da super glue dake hannunsa. A fusace ya mik’e ya nufa wajen fridge nasa yaciro kwalba d’aya daidai ya bud’e yakai baki se kawai kalamun Fannah suka soma masa yawo akai. “Ohh!!! What is wrong with me?” Ido ya rufe yasa kwalban a bakinsa sanda yasha rabi sannan ya ciro. D’akinsa ya nufa ya mik’e kan gado nan ma be bar tunanin nata ba musamman ma dayaji bata da lafiya yasha ganin yadda Amal ke kuka in menstral cramp yakamata.

     Haka yayi yayi amman ya kasa bacci, meeting dayake dashi kawai ya tashi ya shirya. Driving ma kasa yi, tuk’asa driver yayi. Ko a wajen meeting d’in yakasa concentrating, har aka tashi besan me suka tattauna akai ba, mutanen kuwa sun karanchi hakan, koda suka tambayesa menene  che musu yayi kansa ke ciwo. Daga chan ma gida yasa driver ya wuce dashi sosai Ummie, Amal da Shettima sukaji dad’in dawowansa, Abuu bai gida da yayi murna shima dan d’an kwana biyu da Anas yayi ba’a gida ba ya fitinesa.

     Da k’yar Ummie ta ja Amal waje daga d’akin Anas dan barin sa ya huta, bada dad’ewa ba Shettima ya shigo har ya zauna Anas beyi noticing ba, sanda ya tab’a sa sannan firgit ya juya yana kallonsa. “Maza yaushe ka shigo?” Ya tambayesa cike da mamaki.
    “About a minute ago tunanin me kake? Tunanin abinda Abuu ya fad’a maka shekaran jiya ne?”
    Shi Anas ya ma manta da wan can batu, se yanzu da Shettima ya tunatar masa.

       “Shettima ni bansan ina zan samu mace in kawo wa Abuu ba I don’t trust in love.”
    “Ya Anas dade kayi hak’uri ka duba cikin ‘yan matanka wacce tafi hankali ko a aura maka Falmata.”
    “Hankali? Ai dukansu bame hankali, they are after my look and money, ba wacce take sona tsakani da Allah saboda kud’i na da kyau suke bina. Ni nasani ba macen da zata tab’a sona tsakani da Allah.”
     “Akoi Ya Anas kuma ina kan maka addu’a, Allah bayyano maka da ita nan da wata shidan da Abuu ya yanka maka. Macen da zata soka tsakani da Allah, wacce bara ta damu da kud’inka ba, ko kyanka ba, wacce barata damu da duniya da abinda ke cikinta ba, she’ll be a decent girl wanda bata shirin batsa ba kuma ruwanta da jan attention na mutane, me tarbiyya da hankali da kuma ilimi, wacce zata na maka wa’azi duk sanda kayi ba dede ba”

     Duk wannan halaye da d’abi’un da Shettima ya lisafo se Anas yaga sak na Fannah kenan. Yaci ace a iya zaman sunnan ta fito tace tana sansa kamar yadda receptionist na sa ta masa da sauran ma’aikatan sa, koda ya bata iphone cewa tayi bataso dan bata da option ne yasa kawai ta amince ta karb’a meaning bata damu da kayan duniya ba kenan.
      “NO!!! SHE CAN’T BE THE GIRL” ya fad’i a fili ba tare dayasan yayi hakan ba.
     “Wace yarinya kenan Ya Anas?” Shettima ya tambayesa. “Yarinya kuma?” Anas ya wayince. “Wace yarinya? Waye ya kira wata yarinya anan?”

    “Kaifa kace ‘no she can’t be the girl’ yanzu. Wata yarinya kak nufi kenan?”

      “Kai kacika suratan banza wallahi ni tashi kabani gu, inji da problem dake damuna na neman matan aure in 6 months time.” Se da Shettima yakai bakin k’ofa sannan yace, “Ya Anas kode Fannah ce?”
    “What?!” Pillow ya d’aga ya wulla masa wanda tuni ya fice yana masa dariya. Mesa hankalin Shettima ze karkato zuwa kan Fannah? Mesa se ita? To kode na fara santa ne?
  “No way” ya fad’i a fili. “I can’t love Fannah, mezanyi da ita? Coffeenta kawai nakeso ba ita ba, kuma shi d’inma daga yau nadena sha. I can’t fall for Fannah.”


  © miemiebee

TANA TARE DA NI...

TANA TARE DA NI... PAGE 38
BY MIEMIEBEE


Washegari tun asuba Anas ya tashi saboda kasa bacci da yayi ga kuma rashin abin shaye shayen sa kusa dashi, koda na kusa dashin ma se yayi drama yake iya sha yanzu tun maganan da Fannah ta masa har yau yakasa erasing daga memory’nsa. Bayan yayi wanka ya shirya yafito already Ummie da Amal sun had’a masa breakfast, as usual shida Amal suka karya sede yau Anas ya zage yaci abincin sosai sab’anin yadda ya sabayi danko in be sha coffeen Fannah ba bai iya breakfast me kyau. Se forcing kanshi yake yana ci shi a dole yanasan mancewa da coffeen, a tunanin sa in ya dena shan coffeen ta ze iya mancewa dashi, eventually Fannan ma ze manta da ita seta zama missed call. (LOL)

    “Wai! wai! wai! Ya Anas ai ka cinye abincin bani yau.”
     Murmushi ya mata tare da rufa bakinsa ta hanyan aza hannunsa kai. “I’m sorry Angel yunwa nakeji. Nikam kunyi waya da Fannan office d’ina jiya?” Shiru tayi bata amsa saba gudun karya masifeta. “Angel I’m talking to you.”
     “Ya Anas kayi hak’uri.”
    “For? Amsa min tambayan dana miki mana kunyi waya jiya?” Kai ta giad’a a hankali cike da tsoro saboda Anas ya hanata waya da Fannah.
    “Meh tace miki?” Nan ma shiru tayi.    “Feel free and tell me barin miki komai ba kinji?” Ya d’ago hannunta yasa cikin nasa.
     “Promise Ya Anas baraka sake hana ni waya da ita ba?”
     “Yes Angel I promise.”
     “Tacemun batada lafiya mentral cramp yana damunta.”
     “Tace zata office yau?”
       “Tace min baza ta ba wai seta warke gabad’aya.”
    Kai ya giad’a tare da kewayo da kallonsa daga kan Amal zuwa kan plate na abincinsun “in ta haka menstral cramp d’in da wahala kenan.” Ya fad’i wa kansa kasancewar Amal na kusa dashi seta jiyo sa. “Sosai Ya Anas ni in ya tashi min ji nake kaman zan mutu.”
     Murmushi ya mata “bara ki mutu ba ma in shaa Allah barin wuce office kinji?” Kai ta giad’a masa a yayinda ya bata peck a goshi. “Ummie thank you for the breakfast na tafi” yache da d’an ihu dan Ummin dake kitchen ta jiyosa. “Adawo lafiya Babana” ta mayar masa itama da ihun.

    As usual k’arfe 8:00AM yayi masa a office nasa, Kacallah ya kira ya tambayesa ko yanada meeting yau. Unfortunately Kacallah yace masa ai duk wani schedule nasa na wajen Fannah. “Toh mesa ka bata duka?”
    “I’m sorry Boss but she is your PA, aikinta ne yanzu.”
    “Toh naji” yayu hanging.

  ***

     “Mami ni wallahi barinje office d’inba, barin sake komawa bama gabad’aya. Bakiji me Afrah tace masa jiya bane? Che masa tayi wai MP ke damuna.”
    Baki Mami ta bud’e tana kallon ikon Allah. “Lallai fa Fannah se akayi ya? Abune kowace mace tanayi, basuda mata ne a gidansu? Shi kansa ya riga yasan mene, ni banga abin jin kunya ba a nan ba.”
    Can k’asa k’asa Fannah tace, “ai dama baraki gani ba.”
    “Nima de wallahi Mami” cewar Afrah.
    “Kekuma Afrah kika kuma wannan rashin hankali zan sab’a miki, Aiman ce yakamata tayi wannan sokanci ba ke ba.” Mami tayi lecturing nata. Juyawa Fannah tayi tana mata gwalo a dole an mata masifa itama.
    “Ke kuma Fannah sa hijabinki ki fice kinga already kin makara kuma Anas baya san latti.”
   “Kar yason” tace a k’asa k’asa.
     “Maza- maza! Tashi ki fice Fannah kar muyi fad’a dake da safiyan nan ko inje in sanar da Babanku ne?”
     “Allah sarki Mami dan Allah mana, gobe zanje I promise.”
   “Wannan kuma ke ya dama Afrah taho muje ki tayani shirya kayakin Aiman.” Da gwalon da Afrah ta ma Fannah tasa kai tabi Mami suka fice. Se zumbure zumbure Fannah take ita jiya da bata sa Mr. Fauzi a ido ba, ta wuni lafiya ba tashin hankali amman tasan definately suka had’u yau seya sata kuka, ita da ana shan maganin hana zuban hawaye da tasha. Ganin ba mahallici se Allah yasa kawai taja blue hijabinta me torches fari tasa, ta d’au jakarta ta sak’ala tare da cikasa da duk wani abinda zata buk’ata sannan ta fice ko sallama batayi dasu

    Ba ita ta isa office ba 8:34AM. Tana tsaye gaban office na Mr. Fauzi amman ta kasa shiga seta d’aga hannu zatayi knocking setaji kunya, yanzu yau wani irin kallo ze na mata? “Mschww Afrah ba kiyi ba wallahi” ta sake nanatawa for the hundredth time a zuciyarta. Ai haka ta kasa shiga office nasan, daga k’arshe nata ta zarce kawai taje ta had’a masa schedule (kamar time table haka) na ranan, tayi arranging komi, meeting d’aya yake dashi se mutanen da zasu zo ganinsa na signing contract guda biyu, sekuma na siyan shares na Global investments. Tagama ta ajiye a gefe guda chan ta ciro wayarta tana game itade yau barata had’a ido da Mr. Fauzi ba sekace wanda tayi sata.



      ***

     Anas kuwa yakasa tsinana wa kansa komai banda tunanin Fannah wai anya yau inbe sata a ido ba ze iya kwanciya lafiya kuwa? “Oh No! No! No! Why am I acting in this way? Coffee nake missing ba Fannah ba, coffee ne” ya tunar wa kansa. Ai daga k’arshe kasa hak’ura yayi ya tashi ya nufi office na Fannah koda bare ganta ba yau yaga office nata he is okay with it. Fannah na cikin game taji an murd’a hannun k’ofar office nata ido tasa wa k’ofan jiran ganin ko waye dukda kuwa zuciyar ta na sak’a mata wai Yusuf ne.

         Wayar ta tayi wulli dashi da suka had’a ido hud’u da Anas dama dalilin dayasa ta sako hijabi me hula kenan yau, da sauri sauri taja ta rufe fuskarta. Yin hakan seta tuna masa da incident na jiya seya gano dalilin dayasa take rufe fuskar kunyan sa takeji dan Afrah tace masa MP ke damunta, shi kansa kunyan ta yakeji bama batun MP’nta ba. In kuma tace meya kawo sa office nata fah? Karkuma tagane dan yana missing nata ne yashigo ta raina sa. Ganin batada niyyan magana yasa yayi giaran muryar. “So kinzo shine baki sanar dani ba? Nazo picking wani file ne dama” yayi k’arya yana wani basarwa.
     Da k’yar ta iya bud’e baki ta gaishe sa. “Good morning, wani file ne?” ta tambaye sa cikin siririyar muryarta.

          Rashin sanin wani k’aryan ze sake mata kawai yace, “to my office” chike da isa. Yana fita ta d’ago kai “to my office” ta kwaikwaye sa sannan tad’au jakarta da jotter’nta da pen da pencil tabi bayansa. Bayan like minti d’aya da shigan Anas office nasa Fannah tashigo itama kanta sunkuye a k’asa daidai gaban table nasa ta tsaya tare da mik’a masa jotter’n gabansa “here is your schedule for today, inda akoi abinda za’a giara let me know” D’agawa yayi ya dudduba yaga komai yayi, yaga ta ma fi Kacallah iya amfani da lokaci dan kuwa by 2:30PM ya gama komai nasa yau.

     So yake ya tambayeta ya jiki amman kuma girman kai irin nasa bare barsa ba seya bud’a baki zeyi magana se wani abu ya katse sa. Itako tana nan tsaye kansa har yanzu tana jiran amsar sa in da akoi abinda be masa ba yafad’i seta giara. Can k’asa k’asa almost kamar da kansa ma yake magana yace, “ya jikin ki?”
     Fannah kuwa taji sa amman dan yadda mamaki yaso kasheta se kawai tace hala kunnenta ke mata k’arya yaushe Mr. Fauzi ze tambayeta ya jiki? Karkuma tayi shiru yace ta rai na sa yasoma balbaleta yanzu a nan, dan haka tace, “eh? Excuse me” fuskar nan a rufe da hijabi har yanzu.

      “Ya jikin ki nace” yasake nanatawa with thesame voice level dayayi d’azu.   Se yanxu ta tabbata ba yaudarar ta kunnenta suke ba. “Da sauk’i” ta amsa a hankali duk seji take kamar ta nitse  k’asa dan kunya. Da k’yar tayi managing tace, “thank you.”
     “Bana buk’atar godiyar ki” ya fad’i mata gatsau sekace bashi yanzu yayi magana a hankali ba. Itafa har yau ta kasa gane hali irin na Mr. Fauzi yanzu yanzu seya mata mutunci take wajen kuma ya zagesa yadda yaga dama. Juyawa tayi ta nufa wajen coffee machine dan had’a masa ai bata soma ciro cup d’in ba ya jefa mata tambaya. “Me kuma zakiyi acan?”
    “Had’a maka coffee sir.”
    “Banaso, bana buk’ata just kitafi kije office naki if am in need of anything I will let you know.”
     Wai yau Mr. Fauzi ne ke fad’in baya buk’atan coffee to kode wanda ta had’a masa jiya beyi dad’i bane kasancewar zogin da hannunta yake mata. Shi kansa be zata ze iya fad’in baya buk’atar coffeen ta ba se gashi ya fad’a confidently ma kuwa.

        “Sir indan na jiya beyi dad’i bane I apologise hannu na ke ciwo, will make it better yanzu.”
    “Banaso nace just get out kuma na hanaki ja min wannan hijabin kina rufe fuskarki dashi, me kike dashi da banida? Ja hijabin baya.” Dakewa tayi tak’i ja seda ya daka mata tsawa “ja nace!” Tana b’ari ta giara “now leave” a sanyaye ta juya ta fice tana isa office nata ta zauna kan cushion.
    “Mschww wallahi Mr. Fauzin nan kanada mental illness, yanzu kama mutum mutunci da ‘yan mintuna kuma ka koresa kaman kashi thank god kai kazo har nan ka kirani bani na kai kaina office nakan ba. Wallahi kawai dan na danne zuciyata ne da nayi kuka, sede kata wa mutane masifa kai aikin ka kenan, Allah shirya wallahi ina tausaya wa matar da zata aure ka” (ni miemie nace kina tausaya wa kanki kenan) “ace kullum masifa, masifa. Ni barin cigaba da yin game d’ina ma.” Wayarta ta ciro tacigaba da buga candy crush.

      Kusan to 12:30PM Anas ya danna mata kira ta telephone kan ta shirya zasu meeting. Yau akeyinta ita gaskia bata shirya zuwa meeting ba amman ya ta iya? Bayi ta nufa tayi changing sannan tafito tak’i shiga office nasan ma bale ya mata korin kare kona akuyan daya saba mata. Bayan like 5 minutes Anas ya fito taga ya canza shirinsa yasa navy blue suit, white shirt da ocean blue tie sosai kam yayi kyau ga yadda gashinsa yasha giara kafin ya kamata tana kallonsa tayi saurin kau da kai, bece mata komi ba koda yaganta tsaye bakin office nasan juyawa yayi ya soma tafiya a yayinda take binsa a baya. Driver ne ya tuk’asu har hall da za’ayi meeting d’in sun iso da shiga ya juya ya kalleta “sauran yau ma kiyi tsaki kokuma ki baje kina bacci kinji ba Miss Aleeyu?”
      “Naji” tace ba tare da ta kallesa ba. Kamar ranan yana shiga mutanen suka tashi masa bayan sun gama gaggaisa wa ya zauna a kujerar tsakiyan nufin shine babba ma a meeting na yau kenan.
 
      Duk abinda ke gudana Fannah ta kasa kunne tana sauraro tare da jotting down major points kuma, gajiya tayi da tsayuwan ta zauna still hankalinta na kan meeting d’in. Time to time Anas yake d’ago kai yana kallonta sam idanunsu basu had’u ba.

     Se 2:30PM suka k’are boring meeting d’in, indagin Fannah yayi tsami dan zama bayan sun shiga mota ya tambayeta, “ina abubuwan da kikayi jotting?” Cikin jakarta tasa hannu ta ciro jotter’ta tare da mik’a masa. Se kuwa yaga duk important abubuwan da sukayi discussing akai na had’a kan Flames Enterprises da C&C Enterprises duk tayi jotting down  da kuma abubuwan da zasu amfanar da juna dashi, sosai kuma yaji dad’i. Amman meya kamata yayi wa Fannah? Godiya koba haka ba? But saboda dan girman kai irin nasa ya kasa, “nan gaba in ana meeting seki dena frwoning fuskarki ai kowa yasan meeting d’in ba dad’i gashi ki ajiye zan buk’ata anjima.” abin da yace da ita kenan.
      Sanyi taji sosai a ranta da beyi complaining akai ba amman kuma yak’i mata godiya dan uban girman kai. Sede abin da ta lura yau shine besa an k’ure AC kamar na ranan ba, kad’an kawai yasa driver ya kunna. Shikuwa Anas yayi hakan ne saboda batada lafiya, bayasan ya k’ara mata wani rashin lafiyar akan wanda take fama dashi, tunda ya karanci bame san sanyi che itaba. Yauma daidai gaban wata makekiyar hotel driver ya tsaya tare da bud’e masu k’ofa. Bayan sa tabi a hankali har suka shiga ciki, ba kowa daga su se masu aiki. A ranta tace wato kai baka iya cin abinci se kayi reserving, lallai kud’i ya maka yawa. A table daya zauna ta zauna itama, ko da waiter yazo d’aukan order’nsu Anas ne yamasa bayanin komi ita batace ko uffan ba ,wasa da siraran yatsunata kawai take tana kallon yankan da tayi shekaran jiya a yayinda Anas ke latse laste kan wayar sa. Bayan 3 minutes abincin su ya iso sede taga combination na yau yafi na ranan yawa, ba abinda babu kan plate nata k’wai ne kaza ne, kayan ciki na, pepper soup ne bade abinda babu shiko Anas kalan abincin ranan ya sake ordering.

      Toh mesa? Mesa za’a bani wannan babban plate cike da abincin kusan dubu biyar? Na Mr. Fauzi kuma na N1,500? Kode waiter’n yayi b’atan kai ne? “Uhm Sir are you sure wannan shine abincin nawa?” Ta tambayi waiter’n a yayinda yake zuba mata drink.
     “Yes Miss your Boss asked me to bring it for you.”
    “Boss?” Ta nanata a ranta tare da juyawa ta kalli Anas. Sam yi yayi kamar bema san maganar da sukeyi ba yakai spoon bakinsa a hankali. Bayan waiter’n ya tafi still Fannah ta kasa tab’a abincin ta dan bata yarda ba har yanzu.

     Anas kuwa dalilin dayasa ya sai mata abincin dubu biyar yau shine akoi time da ya tab’a kai Amal asibiti da menstral cramp ya tab’a rik’eta bayan da likita ya dubata ya bata maguna seyake cewa Anas a tabbata tana cin abinci me kyau saboda asaran jinin jikinta da take in tana period same goes to Fannah, sesu samu suyi restoring energy’n jikinsu. Itama saboda bleeding da takeyi yazamo dole taci abinci me kyau dan lafiyarta sesa ya siyo mata wannan abinci me kyau kuma me tsada.

   Ganin batada niyyan chi yasa ya dakata tare da kallonta, “well? Bara ki chi bane? Kinsan ba jiranki zanyi in na gama bako?”
     Baki na rawa tace, “S... Sir yayi yawa. In kace ni zan biya bansan ya zan biya ba.”
   Kallo ya watsa mata “last time da mukazo ke kika biya? Kin cika surutu, mschw. In zakici fine in bara ki chi bama fine” ya cigaba da chin abincinsa. K’in ci tayi wane ita abincin dubu biyar. Miss Aleeyu eat! Ko sena sab’a miki zakici? Ko kici kokuma in muka koma office inciro miki 500 papers kiyi zaman giaransu”
    Ai a hankali ta d’aga spoon nata ta soma ci a hankali, ta tab’a nan ta tab’a can sosai abincin ya mata dad’i. Bata san lokacin data baje ta fara ci kamar ba gobe ba Anas dake satan kallonta se mamaki yake mutum gata ba k’iba amman se aukin chi. Duk uban girman plate nata sanda taci morethan half, data jita dam tukuna ta goge bakinta ta kora da juice. Kallonta yake cike da mamaki har yasa ta jin kunya.
     “Kin k’oshi ko a k’ara?” Kai ta kad’a masa cike da kunya da nufin a’a. Waiter yakira ya biya kud’in plates nasu sannan suka kama hanyan dawowa office.

   *© miemiebee*

TANA TARE DA NI...

TANA TARE DA NI... PAGE 38
BY MIEMIEBEE


Washegari tun asuba Anas ya tashi saboda kasa bacci da yayi ga kuma rashin abin shaye shayen sa kusa dashi, koda na kusa dashin ma se yayi drama yake iya sha yanzu tun maganan da Fannah ta masa har yau yakasa erasing daga memory’nsa. Bayan yayi wanka ya shirya yafito already Ummie da Amal sun had’a masa breakfast, as usual shida Amal suka karya sede yau Anas ya zage yaci abincin sosai sab’anin yadda ya sabayi danko in be sha coffeen Fannah ba bai iya breakfast me kyau. Se forcing kanshi yake yana ci shi a dole yanasan mancewa da coffeen, a tunanin sa in ya dena shan coffeen ta ze iya mancewa dashi, eventually Fannan ma ze manta da ita seta zama missed call. (LOL)

    “Wai! wai! wai! Ya Anas ai ka cinye abincin bani yau.”
     Murmushi ya mata tare da rufa bakinsa ta hanyan aza hannunsa kai. “I’m sorry Angel yunwa nakeji. Nikam kunyi waya da Fannan office d’ina jiya?” Shiru tayi bata amsa saba gudun karya masifeta. “Angel I’m talking to you.”
     “Ya Anas kayi hak’uri.”
    “For? Amsa min tambayan dana miki mana kunyi waya jiya?” Kai ta giad’a a hankali cike da tsoro saboda Anas ya hanata waya da Fannah.
    “Meh tace miki?” Nan ma shiru tayi.    “Feel free and tell me barin miki komai ba kinji?” Ya d’ago hannunta yasa cikin nasa.
     “Promise Ya Anas baraka sake hana ni waya da ita ba?”
     “Yes Angel I promise.”
     “Tacemun batada lafiya mentral cramp yana damunta.”
     “Tace zata office yau?”
       “Tace min baza ta ba wai seta warke gabad’aya.”
    Kai ya giad’a tare da kewayo da kallonsa daga kan Amal zuwa kan plate na abincinsun “in ta haka menstral cramp d’in da wahala kenan.” Ya fad’i wa kansa kasancewar Amal na kusa dashi seta jiyo sa. “Sosai Ya Anas ni in ya tashi min ji nake kaman zan mutu.”
     Murmushi ya mata “bara ki mutu ba ma in shaa Allah barin wuce office kinji?” Kai ta giad’a masa a yayinda ya bata peck a goshi. “Ummie thank you for the breakfast na tafi” yache da d’an ihu dan Ummin dake kitchen ta jiyosa. “Adawo lafiya Babana” ta mayar masa itama da ihun.

    As usual k’arfe 8:00AM yayi masa a office nasa, Kacallah ya kira ya tambayesa ko yanada meeting yau. Unfortunately Kacallah yace masa ai duk wani schedule nasa na wajen Fannah. “Toh mesa ka bata duka?”
    “I’m sorry Boss but she is your PA, aikinta ne yanzu.”
    “Toh naji” yayu hanging.

  ***

     “Mami ni wallahi barinje office d’inba, barin sake komawa bama gabad’aya. Bakiji me Afrah tace masa jiya bane? Che masa tayi wai MP ke damuna.”
    Baki Mami ta bud’e tana kallon ikon Allah. “Lallai fa Fannah se akayi ya? Abune kowace mace tanayi, basuda mata ne a gidansu? Shi kansa ya riga yasan mene, ni banga abin jin kunya ba a nan ba.”
    Can k’asa k’asa Fannah tace, “ai dama baraki gani ba.”
    “Nima de wallahi Mami” cewar Afrah.
    “Kekuma Afrah kika kuma wannan rashin hankali zan sab’a miki, Aiman ce yakamata tayi wannan sokanci ba ke ba.” Mami tayi lecturing nata. Juyawa Fanna adsense 2 here
Share:

1 comment:

please after reading drop down your comment here!...

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *