Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Thursday, June 22, 2017

Adon tafiyaa

adsense here

[4:54pm, 10/6/2016] www.gidannovels.blogspot.com: [11:25PM, 1/31/2016] www.gidannovels.blogspot.com‘¯: ........ADON TAFIYA🚵🏻 Na Fertymerh xarah💝 1 to 10 Kyakkyawan saurayine dan kimamin shekara ashirin da shidda, tsaye a qofar jirgi yana shaqar iskar nigeria wanda rabonsa da qasar shekara biyu kenan. A hankali yake saukowa cike da qasaita ya gangaro xuwa farfajiyar airport din yana cike da farinciki da nishadi kyakkyawane sosai dogo mai kyan jiki yanada dogon hanci da manyan idanuwa,gashin kansa baqine sidik kwance sai shegi yake da tsantsi yanada mans pride kwance lub lub a fuskarsa yana faman sheqi wanda yayi matuqar fito da kyawun fuskarsa abinka da farin mutum taku yake irin na isassun ya'yan masu kudi masuji da mulki , yana sanye da farar shadda gexner mai kyau da tsada sunyi matuqar yi masa kyau kamar ba dannan qasar tamu ta nigeria ba Airport din cike take da mutane iri iri daban daban daga qasashe da dama malam sani ya qaraso da sauri fuskarsa da murmushi yake gaidasa da hannu yayi masa alamar amsawa kafin ya miqamasa trolley dake hannunsa driver ya karba da sauri kafin ya juya da sauri yabi bayansa. * sun dauki hanya sosai kafin ya juyo yana kallonsa yace malam sani ina xamuje ne amaimakon gida yace yallabai waiwaye adon tfy ka dade rabonka da bakura yau acan xamuje saboda su hajiya nacan, ynxuma daga can naxo daukarka da mamaki yake kallon driver yace lfy dai ko? yace ana bikine na aure, yayi shiru bai sake mgn ba ya maida kansa kan wayarsa hr suka iso garin bakura. can nesa da gidan sukayi parking sakamakon ganin yawan taron jamaa a bakin qofar gidan ya fito daga motar ya rufe dai dai lokacin dayaga mahaifinsa ya riqo Abbu yana rarrashinsa da alama kuka yake da sassarfa ya qarasa gurinda suke tsaye ya riqo hannun abbu yana kallonsa yana kallon mahaifinsa yace daddy meyasami abbu yake kuka, waya mutu ne? cikin kuka abbu yace dole nayi kuka irin wannan toxarcin da akamin, sai dana tara dubban jamaa saboda wannan auren amma ace anfasa [11:46PM, 1/31/2016] www.gidannovels.blogspot.com‘¯: meyasa xasumin haka, meyasa basu sanardani tunda wuri kafin na tara mutanena ba, bnsan ynda xngayawa mutanena anfasa wannan auren ba😭 cike da mamaki idanunsa a bude yace abbu auren wa akeyi? kuma meye dalilinsu na fasawa? cikin kuka yace bansani ba, wlhy bn sani ba inaji dama sunyi niyar toxartani ne bayan tun farko su suka nemi aurenta daga garemu daddy ya dafa qafadarsa yace idan ina raye baxaka taba toxartaba , kai dan uwana ne najini, bayan kai banida wani dan uwa danake dashi a duniyarnan, ban rageka da komai daga cikin jin dadin rayuwar duniya ba duk da kana xaune a qauye ne, baxan so ka toxarta a duniya ba tabbas wannan auren baxaa fasa shiba sai an daura sa. Da waye? Abbu ya tambaya bayan ya tsaida hawayen idanunsa batare da yayi mgn ba yaja hannunsa suka bar wurin xuwa wajen daurin auren suka barshi anan tsaye ya jingina ga jikin motar yana kallon mutanen garin, wasu na sauri su halarci auren yayinda wasu k harkar gabansu kamar daga sama yaji ana fadin An daura auren Nusayba Abubakar MaKama da Abidina Umar Makama, laqadan ba'ajalan ba wayar dake hannunsa ta subulce daga garesa ta fadi, lokaci daya xuciyarsa na shiga harbawa baibi takan wayarba yayi cikin gida da sauri xuciyarsa a dagule yarinyar dayasani 14yrs xaace an aura masa, yarinya rigimamma irinta metasani akan rayuwar aure inbanda qurciya. yana shiga gidan ya tsaya cak sakamakon hada ido da yayi da ummansa nan da nan hawaye na taru a idajuwansa ganin haka yasa umman ta qaraso da sauri amma kafin ta iso, nusayba da akema wankan lalle ta qaraso da sauri cike da murnar ganinsa tayi tsalle ta fada jikinsa tana fadin oyoyo uncle! oyoyo uncle!!! da qarfi ya finciketa daga jikinsa kamar wnda aka xubawa garwashi a jiki, yana kallom jikinsa farar shaddarsa duk ta baci da jan lalle ya dago manyan idanuwansa da suka rine xuwa ja yana kallonta jiyake kamar ya rufeta da duka musamman ma data tsaya ta xuba mishi idanuwanta kamar xata cinyeshi........ Sadteeyash💝 📝Hausa novel📚 [4:54pm, 10/6/2016] www.gidannovels.blogspot.com: [4:52PM, 2/2/2016] www.gidannovels.blogspot.com‘¯: ..........ADON TAFIYA🚵🏻 Na fertymerh Xarah💝 11 to 15 Umma ta tsaida idanunta akansa tace mekakeyi haka abidi, meye laifinta aciki batare da yayi mgn ba ya juya ya fice kicibis sukayi karo da daddy ya fada jikinsa ya rungumesa hade da sakin kuka hakan yayi matuqar sanyaya jikin daddy yana ganin rashin kyautawarsa akan auren dole da yayiwa yaronsa, yaja hannunsa suka fita gidan, cikin mota suka nufa ya juyo yana kallonsa am sorry my son, kai da nusayba duk dayane agareni nadauka inada iko akanka xn iyasaka abu kamin batare da gardama, nasani nusayba yarinyace qarama kuma rigimamma, kuma nasan akwai wadda kake so ka aura dan haka na yarjema ka auri waccan da kakeso aduk lokacin da ka tashi amma dan Allah kada ka wulaqanta nusayba ka kula da ita pls abidi..... abidi ya share hawayen fuskarsa, batare da ya kallesa ba yace xn koma skul gobe, yace meyasa abidina ba yau kadawo bane, yace i can't stay any more,baxan xauna ba, dama wayo akamin aka aura min ita, ni bana sonta, she x not wise inada wadda nakeso xn aura..... batare dayaji amsar da mahaifinsa xai bada ba ya fita daga motar ya nufi motar da suka xo tare da malam sani ya shiga suka dauki hanyar sokoto [1:17PM, 2/3/2016] www.gidannovels.blogspot.com‘¯: Da dare su daddy suka baro bakura tareda amarya nusayba sanda suka iso gidan basuyi tsammanin yana gidan ba. halimatu itace qanwar abidina, sa'anin juna ne da nusayba kai tsaye sukayi part din halimatu, daddy ya xauna anan falon yaciro wayarsa xai kira abidi sai gashi ya fito daga dakinsa sanye da farar jallabiya daddy na ganinsa ya taso ya nufesa abidi ashe kana ciki da har xn kiraka ne... yayi shiru kamar baxaiyi magana ba yace ina halimatu ne takawomin coffee daddy ya riqo hannunsa yace xoo abidi xo kagayamin dalilin fushinka yace daddy bana son wannan auren, bana son villager, pls help me daddy yaja ajiyar xuciya kafin yace tunda rarrashi baxai yima ba shikenan, gobe xn mata bixa itada halimatu tare dasu xakaje acan nakeson suyi karatu kuma wlhy idan kaci amanar halimatu ban yafe ba...ya juya ya fice yayi shiru yana kallonsa har ya shige part dinsa, ya sadda kansa qasa cike da tashin hankali dajin kalaman mahaifinsa......cike da tunani iri iri ya kwanta washe gari kamar baxai fita ba, sai kuma ya fita duk sun hallara dianing caraf suka hada ido da nusayba tana ganinsa kuwa ta saki murmushi (abinka da sabo, sun saba dashi suna wasa tsakaninsu kuma hr ynxu bata fahimci komai daga dangantakarsu ta aure a yanxu ba) nan da nan ya daure fuska ya dauke kansa aciki ciki ya gaida iyayen nasa yaje ya xauna kusa da halimatu tace mrng yaya, ba yabo ba fallasa ya amsa mata nusayba tace uncle jiya ka tureni na fadi naji ciwo a gwiwata(tasoma qoqarin nuna masa umma ta dakatar da ita)tace kidaina nusayba bakisan mijinki bane ta xaro ido tana kallonta kafin ta maida kallonta fa abidi, sai ta tunxure baki ta shagwabe fuska sai ga hawaye niba shine mijina ba Ado ne mijina bana sonshi ado nakeso abidi ya tabe bakinsa alamar ko a jikinsa ya maida hankalinsa gun hada tea daddy yayi caraf yace waye ado, ado baida kyau da kudi bakiga uncle yafisa kyau ba, gashi dan gaye kuma xaije dake yawo har acikin jirgi sai ta soma dariya ba kakkautawa kafin ta rufe fuskarta da tafukkan hannayenta alamar taji kunya, sai ta tuna a qauye inna tagayamata da safe ana ba miji fura akai masa ruwa yayi wanka yaje gona sai ta juya tana kallon abidi tace uncle mijina xaka sha fura, tashi muje kayi wanka inna tace xakaje gona kayi aiki inka dawo nabaka abinci nace sannu da xuwa angona sai ta rufe fuska cikin jin kunya abidi ya shagwabe fuska cike da takaici ya tashi yabar gurin umma tace qurciya nusayba, waya gaya maki haka akeyi tace inna ce, bara naje inda uncle..... Sadteeyash💝 📝Hausa novel📚 [4:54pm, 10/6/2016] www.gidannovels.blogspot.com: [6:31PM, 2/4/2016] www.gidannovels.blogspot.com‘¯: .......ADON TAFIYA🚵🏻 Na fertymerh xarah💝 16 to 20 Yana shiga dakin tana shigowa, a xatonsa halimatu ce batare da ya juyo ba yace pls halimatu get out bana son damuwa wlhy tace uncle kamanta banajin turanci ne? lokaci daya ya juyo idanunsa akan nata yace ke fita tace inna tace idan mijina ya shiga daki na bishi shiyasa naxo kalaman mahaifinsa ke masa yawo a kwakwalwa ya juya batare da yayi magana ba tabiyo sa a baya tana fadin yanxu uncle xamuyi soyayya ne kamar yanda inna tace mata da miji sunayi.....keeeeey ya juyo yana kallonta idanunsa jawur fuskarsa ba alamar wasa ya nuna mata hanyar fita ta juya tana tunxure bakinta cike da tsoronsa ta fice idanunta taf da hawaye ta nufi dakinsu ta sami halima tana xuba kayansu a trolley ta xauna a kusa da ita tace Qawa meyasa ni mijina baya sona shiyasa nakeson ado yana min murmushi banda uncle meyasa? halima ta dubeta, batasan komai kan soyayya a matsayin shekaruntaba hassalima batasan wata dangantaka tsakanin mata da miji ba tana daiji ana fadane tace nima ban saniba nusayba amma ke wake gayamiki haka ta share hawayen fuskarta inna tagayamin tace xnyi aure inyi biyayya inkula da mijina, amma bansan yanda xn kulashi ba halima ta ajiye kayan hannunta tana fadin ko xamuje bakura ne inna tasake gaya mana nima inaso nayiwa mijina tace kinada mijine? waye mijinki ko uncle ne? ta yamutsa fuska ni bashine mijina ba bana sonsa abbu nakeso😊 nusayba ta soma tsalle tana fadin hahhhaha abbu ya tsufa baida gayu baida mota nibana sonsa halima ta tunxure baki tace shima xai fara gayu kamar yaya abidina amma kixo mu hada kayanmu umma tace damu uncle xaije malaysia acan xamuyi skul nusayba ta tabe bakinta tace ni baxanjeba baxan iya xaman mota ba akwai nisa ko? halima tasoma dariya tana fadin baqauya a jirgi ake xuwa bada mota ba kintaba shiga jirgi ta girgixa kanta tana murmushin jin dadi [10:11PM, 2/5/2016] www.gidannovels.blogspot.com‘¯: halima tatashi tana fadin mubar sauran umma xataxo ta hada mana, itama nusayba ta tashi tana dariya. * Washe garin ranar jirginsu ya daga xuwa malaysia tym din dasuka iso nusayba duk ta jigata saboda tsoron jirgin sai amai datayi tayi a jirgin halima natayi mata dariya Abidi duk inda ransa yake ya baci musamman idan ya kalleta wani haushinta dayakeji ya tsani yarinyar soyayya tun sanda aka aura masa ita. cikin yinin xaxxabi mai xafi ya shigeta ba abinda take sai kuka tana qudundune akan gado, tausayinta ya cika halima sai ta tuna idan batada lfy jikinta yayi xafi umma nasa tsumma da ruwa tana tausa mata jiki, taje ta debo ruwa ta dauko dan qaramin towel taxo tana tausa mata, nusayba kuwa sai faman ajiyar xuciya take tana kallon halima tana hawaye (abinka da yarinta itama halima sai ta soma hawaye). a hakan barci ya daukesu, jin shirun yayi yawane yasa ya biyosu dakin ga mamakinsa sai ya sami halimatu a jikin nusayba tana barci ya matsa ahankali har inda suke ya dauki halimatu ya gyara mata kwanciya anan yaji jikin nusayba da xafi rau, hr ya juya ko tunanin me yayi oho sai ya dawo ya tadata xaune hr lokacin idanunta a lumshe bata bude ba cikin murya qasa qasa yace nusayba, a hankali take bude idanuwanta ta dorasu akansa ta qago murmushin yaqe mai dauke da ciwo tace mijina..... ya bata fuska yace niba mijinki bane inada wadda nakeso xan aura kar naqara jin kinkirani mijinki ta tunxure bakinta sai ga hawaye sharrrrr tace uncle ni waye mijina? ai inna tace inada miji. yace inna tana miki wasane bakida miji inkin girma xakiyi miji, idan kinaso mushirya muriqa wasa kamar da sai kindaina kirana mijinki. tayi shiru ta juya tana kallon halimatu kafin ta kallesa tace tor ni bana so ma kaxama mijina Ado nakeso.....ya tabe bakinsa yana fadin yaran qauye nan da nan idanuwansu k budewa da so saboda iyaye dake saurin batasu gun yi masu maganganun auren da basu daceba musamman ma irin nusayba da inna ke xaunar da ita tana gayamata wasu abubuwa, bai kulataba yaje ya dauko mata magani da ruwa yabata tasha kana ya kwantar da ita yaja masu bargo ya lullubesu kafin ya fita. kwanansu biyu a garin ya nema masu admission cikin ikon Allah suka samu, xasu fara ne daga j.s2 sanda suka xo skul din yana tare da principal suna tattauna kan yaran... hankalin nusayba yayi xurfi daga inda take jiyo hayaniyar yara suna jumping jumping, i am jumping yarane qanana primary 1 tare da malamarsu.... abidi ya soma bayani wannan itace halima umar makama, sai dayar nusayba abubakar makama danakeso akula da ita sosai saboda rashi......yayi shiru sakamakon rashin ganinta gurin da yayi ya xare idanu yana kallon halimatu yace ina nusayba ne? da hannu ta nuna masa yaran dake harabar makarantar suna jumping.....can ya tsinkayota babba acikinsu tanayi tana dariya da sauri ya isa gurin ya janyota hade da ja mata kunne daya halima tace pls yaya ka kyaleta kada tayi kuka ya cikata yana fadin intayi kukan sai me? nusayba na riqe da kunnuwanta bakinta a tunxure..... a hakan aka nufi class dasu yarane xalla girmansu sai dai mabanbantane a yare da kamanin gu daya aka basu subiyu su xauna nusayba sai dariya take bakinta yaqi rufuwa saboda.kujerun datake xaune akai bata taba ganin irin suba halima sai bata rai take tana jin haushin nusayba yanda taga ana kallonsu sai a dauka su qauyawane, tace nusayba kibari kinga ana kallonki fa sai kowa yasan daga qauye kikaxo.... ai kuwa sai ta nutsu ta fara bata fuska tana dauke kai ita ala dole ba yar qauye bace........ [10:32PM, 2/5/2016] www.gidannovels.blogspot.com‘¯: 2 weeks later A tare suka fito da halima sanye da uniform dinsu kowane da jikarsa a hannu, suka samesa xaune yana breakfast kowacce taja kujera ta xauna hade da gaidashi bai amsa ba ya xubawa nusayba ido yace jiya yaron da kika daka a skul kigayamin dalilin dukansa ta tunxure baki bayan takai arish a bakinta tace ai shine ya karyamin pencil nikuma na dakesa yayi shiru kamar baxaiyi magana ba yace daya karya maki pencil ba malamine a ajin, nan fa ba qauye bace dakike dukan yaran mutane ana kyaleki nan iyayensu baxasu barki ba kuma malamai xasu dakeki nima xan dakeki idan kika sake...... tayi shiru batare datayi magana ba tacigaba da cusa kwai a bakinta halimatu ta kwantar da kanta tace kayi haquri yaya baxata sake ba pls ka yafe mata kada kayi fushi da ita, ya dauke dubansa ga halimatu ya maida kallonsa ga.nusayba yace ko bakya jine ina magana kinmin shiru ta dago manyan idanuwanta ta xuba.mishi cikin shawaba batare da tayi mgn ba takai tea a bakinta cikin tsawa yace nusayba.... a raunane ta ajiye cup din ta tashi tana tunxure bakinta ni gsky uncle kadaina kirana nusayba ai ynxu niba yar qauye bace na canxa sunana nusee ita kuma halimatu taxama halimcy......ta dauki jakarta tafice. Sadteeyash💝 📝Hausa novel📚 [4:54pm, 10/6/2016] www.gidannovels.blogspot.com: [12:12AM, 2/7/2016] www.gidannovels.blogspot.com‘¯: .......ADON TAFIYA🚵🏻 Na fertymerh xarah💝 21 to 25 Gab da xata bar falon ya kira sunanta yace xo nan nusayba... cak ta tsaya batare data juyo ba jakarta na hannunta mamaki ya cikasa ya tashi ya nufeta dai dai lokacin halimatu ta kammala brkfst dinta ta sunkuci jakarta jin takunsa a bayanta yasa tayi saurin juyawa tana tsoron ya kaimata duka, ta bata fuska tace amma uncle ynxu nagama gayama sunana nusee not nusayba ko? halima tace yaya abidi kaxo muje kada muyi late pls ya girgixa kansa kawai cike da mamaki ya fita.. tun xuwansu garin idan xasu fita ko xaa kaisu skul nusayba ce mai xaman gaba koda shi xai kaisu ko driver amma yau ga mamakinsa gidan baya tashiga inda halimatu ke xama yaya kace tafito tabani wurina ta xauna inda take xama ya sunkuyo ta qofar motar yana fadin kifito ni abaya xn xauna frnds dina sun gayamin mai xama abaya shine hajiya mai kudi wanda k xama a gaban mota driver ne da mai aiki😏 ya bude murfin motar yana kallonta cikin mamaki yace wato ni yanxu driver ne ko? tayi shiru bata tanka ba olryt tor halima shiga mota driver xai kaiku ni baxan tuqata ba kamar yanda takeso nan ma shiru bata tankaba illah dauke kanta datayi gefe daya, yaje yakira driver ya kaisu, a sanyaye halima ta shiga motar idanunta taf da hawaye hr suka iso skul din suna shiga class din kamar wata malama duk daliban ajin suka tashi suna fadin mrng nusee ta ya mutsa fuska tana xama suka xauna(kakaf tsoronta suke yanda takewa mutum dukan tsiya ya xamana duk abinda tace shi xaayi, tuwan qauye ai ba wasa bane😂) ta bude jakata ta xaro littafanta dama bata note a class sai dai tabi desk desk tana kallon note din kowa wanda yayi mata kyau shi xai mata note din ranar, ta raba littafanta iya subjects dinda xasuyi ranar taxo ta xauna idan an tashi duk wanda tabaiwa note xai maida mata idan kuma assignment ne batayi ko a gida idan abidina yana koyawa halimatu idan yace kefa baxa kiyi bane xatace nayi nawa tun a skul halima ce takwala dake xuwa dashi gida anayi mata idan ya tambaya ta dauko ya gani xata tashi tashige daki tasa key baxata sake fitowa ba sai lokacin xuwa skul sanda shima yake qoqarin xuwa skul tana isa class xatace kowa ya fidda assignment din ko kuma ayimata submitting a desk dinta ta duba duk wanda ya kwanta mata tor me wannan assignment din shi xai mata na ranar. [11:11AM, 2/7/2016] www.gidannovels.blogspot.com‘¯: tym din da aka tashi skul driver yaxo daukansu.... sunyi tfy suka iso babbab titi inda yaxamana hanyar kowace musamman ma'aikata a tsakiyar titin tace driver yayi parking ba gardama kuwa yayi tunda tsoronta yake tun ranar data mareshi halima ta juyo da mamakinta itama cike da tsoronta tace meyasa nusee? ta fiddo cingam batare datayi mgn ba ta bude murfin motar ta fito, saman motar ta hau tana kallon motocin dake tsayawa kafin kace me go slow yayi yawa a tituna tunda babban titi aka toshe fararen mutane suka fara tsuki wasu su daki sitiyari da yawa basusan dalilin tare hanyaba tana tsaye saman mota tana taunar cingam tana dariya ta juya gabas da yamma sai ta kwashe da dariya idan taga motocin da suke jere ita kanta batasan adadinsuba nan aka somayin horn da alama sun soma gajiya da tsayuwa, lokacin da hankalinsu nakai gareta suka soma fitowa suna xaginta da yare daban daban akan ta sauko halima na xaune tsoro ya cikata acikin mota abidi na daya daga cikin mutanen da go slow ya hana masu tfy, yaja dogon tsaki hade da duba agogon hannunsa kamar ance ya daga kansa sama ta glass ya tsinkayota tsaye kan mota sai faman dariya take riqe da qugunta mutane nabata haquri wasu na xaginta yafito daga cikin motar da sauri ya nufesu, tana tsaye ta tsinkayosa yana nufosu da sauri ta sauka kan motar ta shiga tace driver yaja daya daga cikin mutanen ya cire takalminsa ya jefi glass din motar sai daya tarwatse Allah yaso halima na gaba ita kadaice a baya shima dan tayi saurin duqewa da glass din sai yamata illah suna isowa gida ta shige daki tasa key tana tsalle abin ya birgeta shima daya shigo baibi takanta ba amma ya qudira aransa sai yamata duka inyaso duk abinda xata dauka ta dauka dama haka take idan ya daketa abinsa mai muhimmanci take daukewa ta boye dole sai ya dawo yana rarrashinta da bata haquri kafin ta bashi.... kwana biyu basu haduba sai yau sunday datafito cikin wata shiga ta xubo gashinta a doron bayanta, sanye da wata yar mitsitsiyar riga iya gwiwarta da wasu irin takalmi masu tsinin gske ta rufe idanuwanta da darkspace, ga bakin yasha janbaki (ko ina xaaje haka) sai jakarta data riqo a hannu. ta gabansa taxo ta dauke kanta daga garesa xn fita.... yayi shiru kamar baxaiyi mgn ba can yace xuwa ina? kai tsaye tace church... yace what😳 Sadteeyash💝 📝Hausa novel📚 [4:54pm, 10/6/2016] www.gidannovels.blogspot.com: [4:19PM, 2/7/2016] www.gidannovels.blogspot.com‘¯: ......ADON TAFIYA🚵🏻 Na fertymerh xarah💝 26 to 30 Church xnje cos naga nan garin wayewa ce kawai da kudi basa addini sai na xtian kuma ni inaso naje na iya waqoqi da rawa. yace waya gaya miki hakan, kin nemi kiyi addinine kika rasa ko kuma kinnemi malaman addini anan qasar kin rasa, idan baa addini anan garin xaman me musulmai keyi acikinsa sannan shi wancan massallacin dake kira church dinne ko me? idan k kin kafirta sai aka gaya maki kowama ya kafirta ne.... ta juyo tana kallonsa fuskarta da alamar bacin rai ta jefar da jakarta da takalmanta ta xauna a kusa dashi sai hawaye sharrrr ni shikenan komai sai ace bnyi dai dai kullum sai anyimin fada kamar baa sona yayi shiru bai tankataba tace nasan abinda nakeyi fa inada hankali yace i see kinada hankali kike musulma xakije church ko, wonder shall never end abin yana dauremin kai halimatu ta matso tace yaya nusee tanaso taje church ne dan rawa kawai ko a class haka takesa suna mata waqa tana rawa what... a class kuma? ta gyada kai tana kallonsa komai batayi yaya bata note bata assignment sai dai tabada ayi mata kuma haka take dukan yara idan mutum yakaita qara inda uncle xata qara dukanshi.... abidi yayi shiru xuciyarsa sai xafi take shi dai wannan karon yayi asarar tfy nigeria amaimakon ta xamemasa adon tfy sai taxamemasa bala'i yace tashi daga jikina marar kunya xo nan kimin n-down tacigaba da share hawayen fuskarta tana tunxure baki ta sauko ta rungume qafafunsa tana kuka qarya takemin uncle kuma sai namata duka mukaje skul gobe karki daketa ki kasheta ma idan kin iya tacigaba da kuka sosai tana fadin Allah sai namata duka sai na jimata ciwo na fasa mata baki kamar yanda nayiwa monitor dinmu, kuma ni ynxu ba qawata bace na canxa qawaye, serdiyer, miss aysher, xarah dange da hassyna ne kawai qawayena, cikin maxa kuma paul, thug da tiger ne kawai qawayena, kuma daga yau baxan qara xama dakeba tunda kikemin qarya.....ta cigaba da kuka sosai😭 yayi shiru cike da mamaki idanunsa akanta mafita dayace kuma ita xaibi yana ganin hakan shixaisa ta shiryu ya rungumota xuwa jikinsa yace yi shiru qanwata kibar halimatu nasan qarya takemiki shiyasa baxan dakekiba kema kiyi haquri kada ki daketa kinji [6:31PM, 2/7/2016] www.gidannovels.blogspot.com‘¯: amma wadannan qawayen naki maxa ki canzasu kinji nusee baby ta gyada kai tana murmushi tace xn canxasu uncle amma kai xaka xama abokina ya gyada kansa idanunsa akanta ta kyalkyace da dariya ta tashi tana fadin uncle kasan banyi wanka ba nasa wannan kayan nayi kwalliya, nace halima ta cudani taqi shine naqi nayi wanka yace jekiyi wanka yanxu kixo ina jiranki tor muje ka cudani. ya yarfe hannuwansa yace halima jeki cudata baxan sakewa kowa wanka acikinku ba ni yaya baxan cudataba itama bata cudani yace jeki nusee kicire kayan xn kira junaina ta cudaki (mai aikinsu) tafice batare datayi mgn ba, yabita da kallo kawai yarintace nan da wasu shekaru yasan baxata kwatanta hakan ba abu daya ya tsaya masa arai shine wasu arna data kira a matsayin qawayenta maxa, mafita dayace boarding xai kaita gobe.... washe garin ranar ya kwashe su yaje yayi mata provision da komai ya kaita skul bata fahimci komai ba sai sanda taji yana fadin ita kadai xatayi boarding halima kuwa day a raunane ta juyo tana kallonsa tace uncle ni xnyi boarding Allah bana so...sai ga hawaye sharrrr tor ya xnyi nusayba, ba kyaji idan ba boarding na kawokiba baxan sami sauqi a rainaba da qurciyata kinaso ki haddasamin damuwa cikin kuka tace nabari uncle baxan sake ba plsss kayi haquri halima sai tsalle take tanajin dadi tana mata gwalo taxo ta rungumeshi tana kuka sosai hr cikin ransa yakejinsa pls uncle nabari baxan sake ba iya tausayi yaji tausayinta amma ba yanda ya iya karo na farko daya kaimata sumbata a goshinta yasa hannu yana shafar gashinta cikin wani irin yanayi yace kiyi haquri ki xauna ba abinda xai sameki ba wanda xai dakeki bakiga duk kayan dana siyomiki ke kadai bada halimatu ba ta fisge jikinta ta soma shurin trolley din tana kiran bana so ni banaso gida nakeso da uncle dina yayi shiru hade da riqota yace i promise u gobe idan naxo daukan halima xan wuce dake amma for now ki kwana koda sau dayane kinji tayi shiru tana cigaba da kuka ta juya batare da ta sake magana ba tafice ko kayan bata kula ba yabi bayanta da idanu cike da tausayinta kamar yace tadawo... tun da suka bar skul din ya nufi inda budurwarsa acan suka yini shida halimatu kafin sudawo gida suna shiga falo suka somajin waqa na tashi a tunaninsa junaina ce sai yayi saurin shiga falon cak ya tsaya cike da mamaki ganin nusee tana rawa cikin tsoro ya katseta nusayba taya kika fito daga makaranta ko kin xama aljana ne ta tunxure bakinta Allah ni baxan kwana a wannan skul din ba nibanason boarding... yace tor shikenan ki xauna a gidan tunda banda iko akanki ya juya ransa a bace tace uncle ni baka sona ko? kafin son halimatu da wannan matarka ko? saboda ni ina yar qauye ban iya gayu ba ko? shikenan tor ka maidani inda abbu. yayi shiru bai tanka mata ba ya fice.... Haka rayuwa tacigaba da tfy bayan wasu watanni yana xaune a daki da wani yammaci ta shigo dakin a guje tana kwala masa kira uncle! uncle!! uncle!!! ya taso ta fada jikinsa tana kuka yace menene ina halimatu ta cire xaninta hade da ciro masa pant dinta😱 tana qoqarin nuna masa ya dauke kansa uncle duba kagani jini bansan meya jimin ciwo ba..... sai a lokacin ya fahimceta ya juyo yana kallonta duk jikinsa ya mutu sai ynxu ta fara period kenan amma halimatu tun last yr ta fara ya dauka duk tym daya suka fara, yaran sun girma kenan, ita halima meyasa bata nuna mishi ba sai nusayba, inba ranar daya ganta tanasa pad ba bai taba sanin tafara ba kenan tafi nusayba sirri oh gosh ya dafe goshinsa lokacin dayaji ta saki qara ta fadi qasa tana kuka na shiga ukku abbu xn mutu ya dawo gabanta ya tsugunna yace ya kamata kisan kin girma ynxu nusayba duk wannan abin ki daina abinda kika gani a pant dinki girmane yaxo miki ta xare idanu tana kallonsa fuskarta sharkaf da hawaye..... .......ADON TAFIYA 🚵🏻 31 to 35 yace kinga wannan abin idan kika cigaba da xama da qawayenkk maxa xakiyi ciki ki haihu, kuma idan mace tayi ciki kasheta akeyi [7:53PM, 2/7/2016] www.gidannovels.blogspot.com‘¯: ta xaro ido waje da gske uncle ya gyada kansa yace kuma yadda kikasan ana yanka rago haka ake yanka duk wanda yayi wasa da namiji ta soma hawaye tana yarfe hannuwanta tace uncle yanxu yaxanyi yace kidaina dukan mutane, neman tsokana, fada da wasa da maxa idan ba haka ba ni ba ruwana.... ta riqo hannunsa tana kuka sosai kamar ranta tace nabari uncle baxan qara tsokana ba amma kace jinin karya sake fitowa bana so... ya riqo hannunta xo ki gani, suka nufi dakinsu lokacin halimatu tafito wanka tana shafa mai, ya kalleta yace halima kixo ki nunawa yar uwarki yanda ake wannan abin.... tace wane abin yaya.... ya dubi nusayba yace mema kikace ta tunxuro baki tana share hawayen fuskarta taqi magana yace tor muje na gyara miki tace banaso yayi shiru yana tunani ynxu anfara sanin kai kenan tunda baa son yaga jikinta ya tuna tun sanda qirjinta yafara tasowa tadaina sakin jiki tadaina bari yaga jikinta ynxu an girma kenan ya girgixa kansa ya juya ya fice..... suka shiga toilet tare da halimatu tana tambayarta menene nusee.... basu jima a cikiba suka fito tana tafe qafafunta a bude ta nufi falonsa dai dai lokacin xai fito ya kwashe da dariyar danayi matuqar sanya jikinta sanyi tace uncle menene yace tor fa abu yakai ga iyani, wannan tfy haka fa ta soma hawaye ai halima ce tasamin wani abu fari pant nasa, uncle ciwo ba dadin tfy yace xaki sabane amma ki hade qafafun kada junaina tagani tagane abinda kikeyi, bakiga halimatu bata irin wannan tfy ba tace uncle itama tanayinsa ne? ya gyada kansa yana kallonta ta saki ajiyar xuciya ashema ba ita kadai xata mutuba tace uncle ance idan jini ya qare mutum mutuwa yakeyi ynxu nima daya gama fitowa ya qare xn mutu kenan? yace noooo bnda irin wannan ynxu kibar mgnr kixo muje mu kwanta ta girgixa kanta tana murmushi yau a dakinmu xn kwanta ni bana so nayi ciki a kasheni tor😱 kullum tare suke kwanciya saboda rigimar da suke da halimatu yasa ya raba masu wurin kwanciya yau kuma gudunsa ake lallai nusayba ta soma hankali sai yaji dadi a ransa sanda yaxo kwanciya yaji duk ba dadi ba surutunta da shagwaba yau ba fada ba shige masa a jiki duk yaji dakin ya gundiresa yaga gadon ya qara masa girma da fadi ya diro daga saman gadon ya nufi dakinsu sun dade da kwanciya gashinta ya baje akan pillow ya juya yaja qofar dakin ya kulle. Sadteeyash💝 📝Hausa novel📚 [4:54pm, 10/6/2016] www.gidannovels.blogspot.com: [11:32PM, 2/7/2016] www.gidannovels.blogspot.com‘¯: .........ADON TAFIYA🚵🏻 Na fertymerh xarah💝 36 to 40 Bayan wasu shekaru tym din suna 17 yrs a s.s.2 ba abinda ya canxa daga nusee girman jikinsu daya sai dai nusee tafi halamcy tsayi yau yayi alqawarin xuwa masu da malami domin ya riqa koyardasu a gida duk da suna xuwa islamiya amma yana so suqara samun fahimta bayan ya iso ne suka shirya halamcy hijabinta hr qasa nusee kuwa gyale ta janyo nusee malamin mune fa na islamiya xakije haka tace tor ina ruwana kema miye naki aciki tace Allah ya baki haquri babu suka fito gab daxasu bar falon sai ga abidi yafito nasa dakin keee nusee ina xakije haka bakiga shigar yar uwarki ba ta xumbure baki tana buga qafafuwanta a qasa ni bana son sa ido itama kicifi yasanya tasashi dan kawai nima a takurani nasa yace nine dan sa ido kenan? ta qara xumbure bakinta hade da jefar da gyalen tafice tana fadin yarinya ta qaramin wannan munafurci sai na fasa mata baki da ita hr mai goya mata baya.... ya fisgota sai da ta bigi qirjinsa ta saki qara xoki fasa min baki ki nunamin kin girma da cin tuwon qauye wlhy niba yar qauye bace, uncle nidai kadaina kirana dan qauye banaso qawayena suji sumin dariya kuma halamcy ma xata iya rainani cike da mamaki yace idan kin manta koke wacece bara na tuna maki kada nan gaba kice baki sanmu ba ko bakisan su abbu ba xama a malaysia ai ba aljanna bace..... WAIWAYE ADON TAFIYA🚵🏻 Alhaji umar makama shine yaya agun Alhaji Abubakar makama su biyu ne tal a gun mahaifansu sun taso a qauyen bakura anan suka girma sukayi rayuwarsu daddy ne yadawo da xamansa a sokoto kasancewar anan ya sami aiki kuma tun bayan rasuwar iyayensu komai na abbu da iyalansa daddy keyi har makkah yakaishi da inna tun da aka haifeki acewar abbu bai sake samun kwanciyar hankalinsa ba saboda rigimarki ga kuka kamar me duk dare sai ki hana mutanen gida da maqota barci saboda kuka.... hr kika girma abbu da inna basu huta ba gun neman tsokana dukan yara da fadace fadace a hanya shiyasa bana damuwa da duk abinda kikemin saboda nariga na saba da halinki idan naxo bakura muna tare koda yaushe saboda ina son yarintarki nafara guje maki ne lokacin da...........(sai kuma yayi shiru baya son ya fada mata aurensa dake kanta) bayan tahowarmu nan daddy ke gayamin ya maida su abbu sokoto a sabon gidansa, bana son na tsaidaku saboda malam na jiranku idan kin dawo xn qara samiki sai ta xube qasa ta dora hannuwa akanta wayyo ta shiga uku ana mata gorin ita yar qauye ce wayyo taga ta kanta halima ta kalli abidi da mamaki shima kallonta yake baiyi mgn ba ya juya ya fice itama halima tafita bata kulataba tayi kukanta ta gama taje ta dauko hijab ta fito [12:07AM, 2/8/2016] www.gidannovels.blogspot.com‘¯: tana isowa inda malamin k xaune yana koyar da halima sai ta saki jakarta ta.kwashe da dariya duk suka juyo suna kallonta dariya take sosai ba kakkautawa hrda tafa hannaye sai malamin ya tsargu musamman dayaga tana nunsa da yatsa ya soma duba jikinsa bashida wata miskila ta dariya tun tana dariya a tsaye sai gata a qasa riqe da ciki tana dariya cikin tsawa da bacin rai k mekikewa dariya? ta gimtse dariyar tana girgixa kanta ba komai malam yana juyawa tasaki wata dariyar ran halima na baci tasan abu daya xata gayamata itama ranta ya baci ta daina wannan dariya nusee cikin dariya tace malam wannan tsallakakkar riga sai kace mai shirin tsallake wuta koba kudin yadi ne amma kake xaune a malay.... halima ta katseta wai meyasa kike hakane meyasa bakida kirki bakida tarbiya malaminkine fa koba komai ya girmeki kuma yana karantardake ke ko ina sai kin nuna halinki na gidadanci kin nuna ke yar rainon qauyece? jin ta ambaci qauye yasa ta tsaya cak da dariyarta cikin fushi ta xaburo tayo kanta sai ga abidi yana fitowa xai fita da sauri yayi kansu da kyar ya rabasu yace me kukeyi haka? malam kana gani kuma xaka kyalesu halima tace yaya kasan metayine da xuwa fa ta soma dariyarsa wai shigarsa tamasu tsallaken wutane wai bashida kudi yake xaune anan garin ya juya ga nusayba wai hakane nusee tace qarya take uncle yaya ka tambayi malam kaji nusee ta juya ga.malam Allah malam nibadai nakeba abinda nayi mafarkine nake qara nanatawa amma kayi haquri ta tunxure bakinta taje ta xauna tana gunguni abidi ya girgixa kansa kawai ya koma falon ya fasa fita cikin a wanni da sukayi da malam yayi masu wa'axi sosai kan abinda ya shafi rayuwa bama halima ba ita kanta nusee ta nutsu ta xubawa malam ido ba kiftawa hr tsarguwa yake......kana ya gangaro kan xamantakewar aure abinda takeso kenan shiyasa ko skul taje ynxu batada gurin xama sai inda ake hirar aure tuni ta yarda aure dadine dashi bayan malam ya gama ya karantardasu ya fita suka nufi cikin gida abidi na xaune a falo yana kallon wani india film jab tak hai jaan, soyayyace xallah a film ta xauna kusa dashi tana kallon yanda suke rungume juna suna kissing kansu, halamcy kuwa daki ta nufa ta tula.karatunta tayi xurfi a kallon t.v bata ko sun kifta idanunta shikuma ya tsareta da idanu yana kallonta yadaisan komai bataji a india baisan dalilinta na kafawa t.v ido ba a raunane ta juyo tana kallonsa shima ita yake kallo, ta lumshe idanunta hade da langabar da kanta cikin wata irin murya ta kira sunansa sai da tsigar jikinsa na tashi uncleeeee....... bai amsa ba illah idanu daya kafeta dasu tace uncle ni aure nakeso kayimin, inason aure...... ya xaro idanu waje cike da mamaki da tsoro ya maimaita aure? ta gyada kai tana kallonsa hade da rufe fuskarta da tafin hannuwanta alamar jin kunya yace kinsan miye aure ne? tace nasani aure shine soyayya? yace miye soyayya tayi shiru kafin tace ayita wasa ana dariya mtsew yaja dogon tsaki ya tashi yafice tabi bayansa tana hawaye ni uncle aure nakeso, daxu malam yace miji da mata suna wasan buya suna cin abinci tare kuma miji yana goya mata nima inaso mijina ya goyani, suna fita suyi yawo suje siyayya su hau doki suna tsera duk qawayena sun gayamin haka ya shiga dakinsa ya soma cire kayan jikinsa yana fadon tunda goyo kikeso kixo na goyaki sai ki daina mitar aure, komai bakisani acikin aure ba hr ynxu da sauranki nusee tace ni banason naka ni aure nakeso mijina ya goyani yacs tor shikenan kifita xan shiga wanka amaimakon ta fita sai ta soma hawaye tana tsaye tana kallonsa ya qaraso ya hadata da qirjinsa ya rungumeta yana rarrashinta yace ni wannan yawan kukan ne bana so nusee daddy yace bai yafemin ba idan na cutar dake pls kidaina saurin kuka uncle promise me xakamin aure yace i promise u idan kin gama skul xn maki aure ta qanqameshi cikin jin dadi ta sumbaci kuncinsa ta juya ta fice.tana dariya shima kallonta yake da murmushi hrta fice ya girgixa kansa ya juya. Sadteeyash💝 📝Hausa novel📚 [4:56pm, 10/6/2016] www.gidannovels.blogspot.com: [12:29PM, 2/9/2016] www.gidannovels.blogspot.com‘¯: .............ADON TAFIYA🚵🏻 41 to 45 © Fertymerh xarah💝 Bayan yafito daga wanka ya shirya cikin kayan barci hr xai kwanta sai ga halimatu ta shigo dakin da sallama, yanajin sallama yasan ba nusee bace dan baya tantama idan ma ta iya cikakkiyar sallama ba ya amsa hade da juyowa yana kallonta, taxo ta xauna a kusa dashi yaya yaushe xamuje gida inaso naga umma da daddy yaja gauron numfashi hade da janyo qaton bargonsa ya lulluba a qafafunsa yana kallonta yace yau gida aka tuna ne? ta gyada kai idanunta taf da hawaye jinake kamar baxan qara ganinsuba hhhhhh yayi dariya hade da kwanciya yana kallonta yace saura shekara daya fa kugama nima lokacin xn kammala masters dina insha Allah sai mu garxaya muje duka.....dai dai lokacin nusee ta shigo tana tafe tana waqa 🎶oyoyo miji adili banison miji miskili...... ganin halima ta soma tunxure tunxure tana fadin yarinya intamin qarya sai na fasa mata baki😡 ta hau gadon ta kwanta hade da dora kanta a qirjinsa sai dayaji wani yarrrrr baisan meyasa idan jikinsa ya hadu dana nusee ba yakejin weakness amma bayaji gun halima tace halamcy me kikacewa uncle nayine mtsew taja tsaki ta maida kallonta ga abidina kam bala'i nikikema tsaki wlhy sai na miki duka ta tashi idanunta sun soma kawo ruwa tana qoqarin riqo halima abidi ya janyeta waike wace irice ke meyasa bakyajine metayi maki, tsakin xai fito maki a goshine tace kace Allah baxai fito a goshinaba uncle takaici ya qara shigarsa ya dubi halima yace jeki kwanta dare yayi ki kyaleta karki kulata kuma kicire wannan damuwa a ranki ko shekara baxamuyiba xamuje gida.........kamar wadda aka jefar haka yaga ta wuntsila daga saman gado sai gata xaune dirshan tanaakallonsa baki da idanuwa a bude tace uncle sabon gida xamu canxane ko nigeria xamu koma yace nigeria mana munada gidan dayafisa ne ta dora hannu aka🙆🏿 tana fadin nashiga uku ni nusee baby.......sai ta fashe da kuka wlhy baxan koma qauye ba, wlhy baxan jeba, shikenan sai nadaina ganin qawayena farare, indaina kwanciya akan gado mai laushi, indaina jin a.c, indaina shan ice cream da pringles, indaina cin pizza da arish da kwai indaina xuwa park ina hawan doki........ ni wlhy baxan je na kwanta akan gadon kara da qarfe ba baxan iya xama a dakin inna ba baxan iya shiga wannan toilet dinnasuba xn iya mutuwa😭😭 duk sukayi shiru suka xuba mata idanu cike da mamaki kafin halima tabar dakin cike da takaici dan idan tacigaba da xama xata iya dukanta [12:58PM, 2/9/2016] www.gidannovels.blogspot.com‘¯: shima cike da takaici yaja bargonsa ya kwanta ya lulluba tana ganin haka ta qara sakin qara tana kuka hr cikin kansa sai daya jiyo yana dirowa ya dauketa da mari, a gigice ta qara sakin qara ta fada jikinsa tana cigaba da kuka ya dafe kansa da hannuwansa biyu kamar yayi kuka yakeji wannan fitina dami tayi kama, ko dukanta yayi bataji bata damuwa yarasa mexai mata ta qara kwantowa a jikinsa tana rera kuka cikin sheshekar kuka pls uncle i beg you, plssss...... yaja numfashi bayan ya janye hannunsa daga tagumi yace tor shikenan naji sauka daga bayana ta sauka ta.kwanta tana maida numfashi sai shesheka take hr barci ya dauketa ya xuba mata idanu yana kallonta badan da take yar uwarsaba daya saketa ya huta musamman idan yatuna fitinarta bai manta sanda ta fara qirgar dangi ba kunya taxo tana nuna masa tana hawaye ta cire rigarta uncle dubi qirjina ya soma kumbura sai yace mata kidaina nunawa boyewa akeyi bakiga umma bata nuna nataba ko kinga inna na nunawa? ta girgixa kanta ya soma gyara mata rigar wajen gyarawa hannunsa ya tabi gurin😄shine taje tana fadawa halima ashe uncle dan iskane yanxu ya tabamin nono🙈😂😂 tym din datake mgn ya shigo dakinne sai da yayi mata duka kan karya qara jin mgnr.... ya gyara mata kwanciyarta idanunta sun kumbura saboda kuka ya sumbaci goshinta ya lulluba mata bargon ya kwanta.. washe gari duk sun hallara dianing su biyu sai gata tafito cikin wata irin shiga irinta sisters dinnan na church taxo ta xauna sai ta rumtse idanuwanta hade da game hannuwanta Our father is at heaven Hellow be ur name Thy kingdom come Thy will be done in earth As it be done in heaven Give us our daily bread And forgive our trespass As we forgive those who trespassed against Lead us not to temptation But deliver from evil For thou is thy God For power & glory Amen lokaci daya ya xabura yayo kanta a fusace sai ta dakatar dashi ✋🏿 wait uncle mafarki nayi saurayina tiger yaxama postor na xama matarshi, dama ya koyamin wannan addua ya siyamin wannan kayan shiyasa danayi mafarki nake practising yanxu. Sadteeyash💝 📝Hausa novel📚 [4:56pm, 10/6/2016] www.gidannovels.blogspot.com: [5:58PM, 2/11/2016] www.gidannovels.blogspot.com‘¯: ...........ADON TAFIYA🚵🏻 ©Na fertymerh xarah💝 46 to 50 So plssssss uncle karka dam............tayi shiru sakamakon marinda ya sauka a fuskarta bata ankaraba ya qara dauke ta da wani ya fisgota da qarfi ya nufi daki da ita halimatu tabishi tana fadin yaya ka mata ahankali kada kajimata ciwo bai sauraretaba yasa hannu tundaga saman rigar ya yagata ya rabata biyu da sauri tasa hannu ta rufe qirjinta halima ta kauda kanta gefe cikin kuka tace plsss uncle nabari....... ya ciro belt dinsa ya soma dukanta dashi bako riga a jikinta halima naganin haka sai ta fashe da kuka ta fada jikin nusee ya riqa dukansu subiyu sai da yayi mai isarsa kafin ya yarda belt din ya fita ransa a bace daga dakin suka hadu sukayi kukansu mai isarsu kafin halima ta tashi taje ta dauko ruwan xafi da towel taxo ta kwantar da ita tana gasa mata jiki sai kuka take ga shafin belt ya kwanta mata radau a jikinta kafin kace me xaxxabi mai xafi rau ya rufeta ganin jikinta na rawa halima ta lulluba mata qaton bargo cikin kakkarwa ta soma kuka tana fadin nima idan na tashi sai na rama sai naji masa ciwo na fasa masa baki 😭 halima ta gimtse dariyarta tana hawaye, ta dauki minti goma tana gasa mata jiki kafin ta sauko kan gadon tafito daga dakin a falo sukayi laro da juna ya dubeta ya dauke kansa tace yaya kaga nusayba jikinta yayi xafi sai kuka take ya tabe bakinsa hade da daga kafadunsa yace an so...sai akayime tace yaya kaxo kadubata kagani karta mutu yace idan ta.mutu ai dadi nane tace pls yaya kaifa kace mu amanarkane ya danyi shiru kamar baxaiyi mgn ba yace inaje ynxu naganta tsanarta xan qara kibata panadol tasha kafin anjima xata warware tace tor yaya ina xakaje ynxu ya dan yatsina fuskarsa yace inda xee ko xakijene? ta bata fuskarta dan ta tsani wannan xee din ta juya batare datayi mgn ba shima yabita da kallo hrta fice kafin yafita tana shiga dakin tasami nusee xaune tana kallon jikinta tana kuka sai fadi take sai na fasa masa baki tace halamcy ina wayata kibani mexakiyi da waya nusee nidai kibani idan xaki bani ta miqa mata waya ta karba ta soma danna wayar tiger ta kira yana dauka ta soma kuka tana fadin kana ina?.......tor kaxo gidanmu ynxu kaxo taredasu thug kuxo da belt kuyiwa uncle irin dukan dayayimin ynxu😳 tor idan kaxo layinmu ka kirani xn fito......ta tsinke wayar halima ta xauna kusa da ita tana fadin nusee badai uncle xaayiwa duka ba ta share hawayenta tana fadin shi mana haba nusee meyasa kike hakane yayanmune fa? [6:45PM, 2/11/2016] www.gidannovels.blogspot.com‘¯: dan Allah kiyi haquri wlhy baxanyiba tunda yafasamin jiki sai na rama halima tayi shiru kawai..... da dare tana kwance tiger ya kirata cewa sunxo layin da kyar ta tashi saboda jikinta dake mata xafi tafito falon kicibis tayi karo dashi a xaune falo baiyi tsammanin ganintaba ya juyo yana kallonta ta tunxure bakinta tana qoqarin fita keeeey!!! sai da gabanta ya fadi ta juyo tana kallonsa ina xuwa ynxu tace tiger ne yaxo yaxo ina? dama..dama yaxone da thug su ramamin dukan dakamin yayi shiru cike da mamaki ynxu hr tsoro take bashi yace tor shikenan jeki xo dasu din, ta juya tana tfy kome ta tuna sai kuma taja dogon tsaki ta dawo tana fadin ni wlhy uncle kadaina min wannan abin na yafema na yau idan kasake xasu rama min yayi shiru yana kallonta hrta fice..... washe gari da sassafe xee dinshi taxo gidan tym din ko barci bai tashiba tasamesu su biyu xaune a falo tunda suka ganta basu sake kallontaba tayi mgn akan sukira mata shi ko waiwayenta basuyiba gashi ta kira wayarsa akashe sai ta sami guri ta xauna xamanta keda wuya sai ta soma barci daman wayar datayi dashi a jiya bata sami isasshen barciba nusee ta juyo tana kallonta tace halima kinganta ko kyau batada uncle kesonta dama yaso wannan qawartamu xinatu tafita kyau ko? tace wlhy ko? dubi gashin doki mane tasanya kuma dubi kayan dataxo dashi kota dauka yaya ba musulmi bane nusee ta tashi tana fadin ai xamu hadasa da qawarmu ya aureta ta fice bata jima ba sai gata dauke da almakashi ta xagaya ta bayan kujera inda kanta k sama ba tsoro ko fargaba ta kama gashin ta gutsire shi sosai tadawo ta wajen matsatsen sket dinta tasa almakashi ta tsagashi hr sama sau kadan ta rabeshi ta soma dariya itama halima tasoma dariya tace yauwa nusee kinyi daidai sai muga karuwanci ta qara kyalkyacewa da dariya tace idan uncle yagani fa sai gabanta ya fadi tayi daki da sauri ta sa key...... saukowar abidi upstairs yayi dai dai da farfadowarta daga barci tana ganinsa ta soma murmushi ta tashi tana fadin mrng cwty......ta tsaya cak sakamakon jin cinyoyinta datayi a waje, ta soma kallon jikinta kafin taga gashin kanta na fadowa qasa tasa hannu ta lalabo ba komai sai kadan👶🏻 da mamaki take kallon halima data fuske tana kallon t.v abidi ya qaraso yana fadin meya faru xee? waye ya miki haka tayi shiru saboda baqin ciki saiga hawaye ya sauko da sauri yana kallon halimatu cikin tsawa yake kallonta yace koba kyajine? uban waye ya mata haka tace nima ynxu na sauko bansaniba yaya cikin bacin rai ya haura sama yana kiran nusayba....nusayba tana jinsa ta soma tsalle da rawa a gaban madubi tana dariya yayi dukan qofar yana kiranta tanaji taqi budewa sai dariya take, yace xaki fitone kisameni? ya sauka lokacin hr xee ta dade da fita yaxo xai fita ta riqosa tace dan Allah yaya karka bita kuma yaya karka daki nusee qanwarkace fa yace nafiki sani ai bayan qanwa ai matata ce ta xaro idanu tana kallonsa yaya matarka fa, yaushe ka aureta ne? yaja ta ya xaunar da ita ya soma bata lbrn komai ya qara da fadin kuma sakinta xnyi gobe xn maidata gida ta diro ta riqe qafafunsa tana kuka tace pls yaya karkayi haka hr ynxu nusee yarinyace wlhy xata bari qilama dan batasan tanada aure bane take wannan abin amma nayima alqawari dana gayamata xata daina yace kota daina ba sonta nake ba xee nakeso kuma xn aureta ta rumtse idanunta cikin takaici tace plsss kadaina yaya nusayba tafi xee kyau kuma nusayba xata dawo dai dai xaka sota fiye da xatonka i promise you dis... bata jira cewarsaba tafice.... 51 to 55 Kwana biyu suna xaune take kallon ta tace halamcy baby duk wadannan kayan mexanyi dasu nifa ba karuwa bace? hhhhhhh ke ai baki saniba jiya da bakije karatu ba malam ya gaya mana yace idan kana da uncle yana neman matarda bata da kyau kasiyo irin wadannan kayan kana sanyawa sai yaji baison waccan matar yariqa jin haushinta, idanma uncle din yayi miki wulaqanci ya koraki ko ya maki kallon banxa inbakiyi fushiba lada xaki samu kuma a saki aljanna ta soma dariya tana fadin kice wlhy baby [7:05PM, 2/11/2016] www.gidannovels.blogspot.com‘¯: tace wlhy da gske nakeyi tace hrdake xaki sani tace ni yayana ne ke kuma uncle dinkine tayi dariya tana kallon kayan aikam haka xnyi ya daina sonta yaso qawarmu, sai me xanyi tace tunda baki iya girkiba kiriqa xuwa junaina na koya miki, ta tunxure baki nibaxanyi girkiba na wahala tace tor shikenan kullum da safe kije kigaidashi kima riqa barci a dakinsa sai kiga ya manta waccan qilama yace yana sonki kuyi aure yariqa goyaki kuna wasa kuna jin dadinku ta rufe fuskarta da hannuwanta biyu 🙈 tace in munyi aure xamu hau doki kuma ya rungumeni irin na india ko? hhhhhhhhh halima tasoma dariya tace banxa can kika hango kenan, kifara daga yau mugani gobe ingayamiki wani tace aa sai gobe idan mun dawo skul xnje na gaidashi....... da wannan hirar suka kwanta washe gari bayan sun taso daga skul hr xasu shiga mota halima taja ta tsaya tace ina xuwa nusee bara nasiyo mana pizza tace tor kiyi sauri ta juya tafice itama nusee ta shiga mota xamanta keda wuya tajiyo qarar halimatu da sauri ta fito abinda idanuwanta nagane mata yayi matuqar raxanata halima kwance a tsakiyar titi.mota ta bigeta da gudu ita da driver suka isa ta rungumota tana kuka tace wayyo halima karki mutu nima xn mutu uncle xai kasheni idan babu ke bakinta na fitarda jini ta girgixa kanta tace nusee inaso nagaya maki kina auren......sai kuma ta sarqe ta soma kakarin amai lokaci daya nusee ta saki qara ta xube nan qasa atare aka kwashesu aka nufi asibiti dasu tym din data farfado abidi na gefenta ya hade kai da gwiwa yana kuka sosai kamar ransa da sauri tatashi tana waige waige tace uncle ina halimata da sauri ya dago yana kallonta a ransa sai fadi yake wa'ixa asabathum musibatun qalu inna lillahi wa inna ilaihir raji'un meya faru uncle kota mutune, ya gyada kansa yana share hawayen fuskarsa summ.........ta qara faduwa sumamma. Sadteeyash💝 📝Hausa novel📚 [4:56pm, 10/6/2016] www.gidannovels.blogspot.com: [6:29PM, 2/13/2016] www.gidannovels.blogspot.com‘¯: ........ADON TAFIYA🚵🏻 ©Fertymerh xarah💝 56 to 60 Kwana Biyu..! Tunda ta farfado bata sake mgn ba inbanda kuka ba abinda takeyi kayan halimatu take rugumewa tayita kuka idan abinci aka xo mata dashi baxata iya ciba dole sai da halimatu duk wannan rashin jin ya kau ta xamo wata iri wanka ma idan baya tsawata mata ba batayi sannan abinda ke bata mamaki shi bai damu ba abinda yakeyi baidaina yana xama yaci abincinsa son ransa yayi kallo sannan yaficewarsa acewar inda xee xaije sannan batasan meyasa junaina bata yini a gidanba sai safe take xuwa idan taga ma abinci sai ta dauka ta fice sai wata safiyar sai ita kadaice xaune a gidan kamar mayya........ bakyajine ina mgn, ta juyo a raunane tana kallonsa bata taba kallonsa cikin nutsuwa ko ladabi ba sai bayan mutuwar halima abin hr mamaki yake basa musamman daya sameta akan sallaya ga qur'ani a gabanta, a tarihinta bai taba xaton ta iya wata aya ba ynda tasa mutanen jesus a gabanta sallah ma sai ya takurata takeyi yace shi qur'ani daraja ne dashi sannan duk ynda kika wulaqantashi Allah baxai barkiba kema sai kin wulaqanta a duniya, dan haka ki maidashi inda kika daukosa dan bana tsammanin kinsan amfanin wata aya daga ciki.., tayi shiru hade da maida kanta jikin cinyoyinta tana kuka sosai cikin kuka take fadin Allah uncle nasani kuma kaima kasan tare mukayi sauka da halima hr kayi mana kyauta yace na dauka tym dinda kika fara xuwa church komai yayi formating tunda kindawo nusee baby uncle kadaina nusayba ne sunana ba nusee ba, bn taba xuwa church ba qaryane idan baki taba xuwa ina kikasan wannan abinda kikeyi idan xakici abinci ina kika sami kayan tatashi tana share hawayen fuskarta uncle meyasa ni kakemin hakane... ta tunxure bakinta ya ware idanunsa ah qarya nayine bakiyi adduarsu ba? tace ynxu nadaina fa, tiger ne yake koyamin wai idan naxama matarsa shi postor xai xama karmuje church bn iya adduar ba au ashema kinada qudirin xuwa church din? tace a'ah yace tor bara kiji wannan tiger din da thug da komiye dayan oho matuqar kina tare dasu kina taba wannan qur'ani sai Allah ya qonaki kace Allah uncle a harxuqe yace qarya xn maki ne? ta soma hawaye tana fadin da dare halima tace nadaina xama dasu na riqa xama dakai inayima kwalliya shikenan nace baxan qara xama dasu ba ya gyara tsayuwarsa yana kallonta cikin ido yace sai me tace kiyi [9:56PM, 2/13/2016] www.gidannovels.blogspot.com‘¯: tace kuma tace duk abinda kakeso nayima xaka daina son wannan xee din sai kaso qawarmu qilama kace ni kakeso ka aureni yace waxai so ki? ke kina so nane? ta gyada kai hade da rufe fuskarta🙈 yace ni bana sonki xee nakeso kuma ita xan aura ta ya mutsa fuskarta tace baka sona uncle? kace baka sona ko, tor meyasa kake xaune dani baka kashe ni ba😏 ni ai bana yankan kai ballantana na kasheki ta juya tana fadin uncle yace baya sona nima bana sonshi an i will not forget dis day......shima ya fice hade da tabe bakinsa. A gajiya ta shigo gidan ta jefar da jakarta a kusa da inda yake xaune ta xauna a kusa dashi tace uncle gobe baxanje skul ba badadi idan ba halimatu kuma uncle xainab tana min kuri ynxu banda yar uwa ita kadai takeda plsss uncle kadawo min da halimatu😪.... yayi shiru kamar baxaiyi mgn ba sai kuma yace ana dawo da wanda ya mutune nusee? ta tashi tana share kwalla ta nufi daki, da shigarta sai gabanta yayi mummunan faduwa ta juyo da hanxari tana kallonsa shima ita yake kallo menene? tace uncle naji qamshin halima, bana amfani da turarenta waye xai sa mata turare? yace nine nasa saboda na tuna da ita tace plsss uncle kagayamin gsky bata mutu ba ko? kullum ina mafarki da ita jikina bai taba bani ta mutu ba? ya tashi yana fadin da tana raye ai xaki ganta ko xn boye tane, ta xauna nan qasa ta soma kuka sosai kamar ranta yana ganin haka ya fice...... da dare ta dauki qaton blanket dinta ta nufi dakinsa dama tun bayan mutuwar halima ta koma dakinsa da barci saboda raxana da takeyi tana kiran halima yana xaune akan gado da laptop dinsa ta xo ta kwanta a kafadarsa tace uncle muje gida naga abbu kada nima na mutu..... tor ita nigeria, xaki iya xama a qauye kenan? kiyi barci akan gadon kara kici tuwon qauye duk kin yarda da w....ta rufe masa baki da tafin hannunta tace uncle pls let bygones be bygones, malam yace idan na mutu a qasa xaa sani ya kyalkyace da dariya yace ai nadauka nusee a akwati xaa sanyata cikin fridge tunda taxamo tasu ta fashe da kuka ta qanqameshi uncle nadaina kabari banason tiger ynxu tor wakike so? ni bana son kowa yace tor shikenan kwanta [10:20PM, 2/13/2016] www.gidannovels.blogspot.com‘¯: 61 to 65 Ta kwanto ta jikinsa tana fadin uncle ka tuna wannan tatsuniya daka gayamana nida halima irinta nakeso kamin ya ajiye laptop din ya juyo yana kallonta yace yau banajin hira barci xnyi kema kiyi naki barci gobe akwai skul.. plsss uncle ko dayace ni kayimin, ya janyeta daga jikinsa ya kwanta ta matso tana fadin gudnyt uncle, ya gyada kansa bai tanka ba uncle bakamin kiss irina jiya ba da mamaki yake kallonta yace kiss kikeso nusayba ta gyada kai tana nuna masa goshinta anan xakamin uncle irinna india yace tor aike ba india bace, ya rungumota yana fadin kiss baxai hadamu fada ba baby.....tunda ya fara kissing dinta yaji ya kasa controlling din kansa.... hot kisses kawai yake blowing ta kowacce kusurwa ta jikinta mai buqatan haka tace enough uncle kabari haka bana son iskanci (uncle baisan tanayi ba) sai ta fashe da kuka tana qoqarin janye jikinta daga nasa, duk cixo da yakushin da take masa bai hanasa aiwatar da niyarsa ba tym din bata hayyacinta (pherty batasan komai ba🏃🏻🏃🏻🏃🏻) washe gari sai kuka take tana fadin gida gida sai wani nishadi yakeji ranar idan ya dubeta sai ya kwashe da dariya badan komai ba sai dan ynda take tfy qafafu a bude idan ya mata mgn sai tace ciwo tana kuka yace skul fa baxakije bane tayi shiru tayi kwanciyarta tana kuka,ya xauna gefenta da cup din tea a hannunsa yace tashi kisha ko kadan ne kinji my baby ta tunxure tana hawaye, ya kwanto a bayanta plssss ko kadanne nan ma shiru tayi tana kuka wayyo ita abu ta shiga uku uncle ya kasheta sai ya tsura mata ido ya rasa mexai mata... ranar yaga ta kansa komai sai da rarrashi take kuma duk a kwance tayini taxama wata sukuku ba walwala a tare da ita idanunta hr sun kumbura saboda kuka tausayinta yakeji sosai da dare a daddafe ta tashi ko blanket bata dauka ba ta nufi dakinsa shi kuma tym din yana qoqarin xuwa inda take sai gata ta shigo suna hada ido sai ta tuno daren jiya da sauri ta juya ya biyota yana fadin menene uncle gurin bai warke ba,ya soma dariya yana fadin ki tsaya kiji mana tafice tana fadin a'ah uncle. Sadteeyash💝 📝Hausa novel📚 [4:56pm, 10/6/2016] www.gidannovels.blogspot.com: [10:50PM, 2/15/2016] www.gidannovels.blogspot.com‘¯: ........ADON TAFIYA🚵🏻 ©Na fertymerh xarah💝 61 to 65 Gab da zata fita daga dakin ya riqo hannunta suna hada ido ta fashe da kuka pls uncleeee yace ba abinda xn miki xokiyi kwanciyarki ko kinaso ki kwanta kekadai a daki kiriqa mafarkin halima na baki tsoro tayi saurin girgixa kanta nooo uncle ya riqo hannunta yaje da ita hr bakin gado ya kwantar da ita hade da lulluba mata blanket yaje ya xauna gaban computer sa...... tayi shiru xuciyarta cike da tunani iri iri abu ya tunkushe mata xuciya uncle shine ya gaya mata idan mace ta taba namiji ciki take kuma shine yake iskanci da ita ynxu idan tayi ciki kasheta xaayi sai ta fashe da kuka wayyo abbu ya juyo da mamaki yana kallonta menene kuma? tace bakaine ba so kake nayi ciki a kasheni ya taso yana fadin inji waye? kaine kagayamin uncle yace ai ba wannan nake nufi meya kawo mgnr ynxu keda nace kiyi barci ta cigaba da kuka ya hau gadon yana fadin ai irinsu tiger nake nufi idan baki sani ba ko.mgn kika qara masu ALLAH xai qonaki tace uncle ai na daina masu mgn tunda halima ta mutu yace idan muna mgn kidaina fadin halima ta mutu ki kwanta ynxu ko kiss kikeso irin na jiya wannan na india din😉 ta tunxure bakinta ni banaso yace tor ki kwanta ta kwanta tana fadin xnyi barci naga halima uncle ya tashi yana fadin ai xatama xo maki tunda tana ranki tayi shiru tana kallonsa idanunta na cika da kwallah lokacin data tuna ganinta na qarshe da halimatu sai mgnr ta fado mata a rai inda halima kecewa kamar tana da aure ,qaryane batada aure. xumbur ta tashi tana fadin uncle ya juyo yana kallonta cikin qosawa yace menene kuma? wai halima tace inada aure waye mijina uncle cikin fargaba yake kallonta yace yaushe ta gaya maki hakan cikin kuka tace ranar da xata mutu uncle, kuma uncle tagayamin na rabu da thug da tiger tace na gyara rayuwata naxama mai kirki nadaina neman tsokana na riqa gaida mutane ya rufe computer ya taso yana fadin ashe halima tagayamaki abubuwa masu muhimmanci nusayba amma meyasa duk bakya amfani dasu tayi far da ido tana kallonsa uncle nadaina neman tsokana ai yace shikenan ki kwanta uncle baka gayamin mijina ba inaso nasanshi inaso na riqa kula dashi inamasa girki kamar ynda malam yace a islamiya yace nusayba gayamin ynda ake kula da miji tatashi tana dariya uncle so kake na gayama kaje ka gayawa matarka tariqa yima ne yace eh tace chab lallaima uncle nixakama wayo ingayama kaqi gayamin mijina ko naqi wayon yayi shiru yana tunani the best thing shine ya gayamata gsky a sanyaye yace nine mijinki ta tsura masa ido murmushin fuskarta ya kau sai ga hawaye na xubo mata yace menene tace ni meyasa baa min bikin aure ba, ba dinner ba walima haka ake aure uncle kuma ai bamuyi hoton biki ba😭 ya sauke numfashi a xatonsa xatace bata sonsa ne kodayake batasan miye soba yace kibari xaa miki biki idan munje gida ta kwanta tana dariya cikin jin dadi sai kuma ta tashi tana yatsina fuskarta [12:08AM, 2/16/2016] www.gidannovels.blogspot.com‘¯: uncle ita xee fa aurenta xakayi ya gyada kai yana kallonta yace kinga ita ina sonta ai nikuma baka sona ko uncle nima bana sonka xn canxa wani miji yace a,ah ai dan inasonki xan aurota sai ta riqa yimana girki tana haifamana yara tana mana renon yara ke kuma kiyi kwanciyarki kina kallonta ta kyalkyace da dariya hade da fadawa jikinsa da gske uncle ya gyada kansa tace uncle kuma xata riqa gyaramin daki ko ya gyada kansa yana kallonta yace kome kikeso xata miki karki damu kinji ta gyada kanta ta kwanta tana dariya.hade da lumshe idanuwanta 66 to 70 2 Months later A skul sai faman dariya take tana qarawa ta juyo kacokan tana kallonta tace shi wannan uncle mustapha din wawa ne ai bakiga ynda yakecin cingam kamar karuwa ba hr tausayi yake bani karo na biyu suka qara kyalkyacewa da dariya dai dai lokacin tiger ya iso wurin nusee mekike nufi ne? ta murtuqe fuska ta tashi tana fadin inaji mun gama mgn tuntuni uncle dina yace Allah xai qonani idan ina tsayuwa dakai yace tor idan naxama musulmi fa, nifa sonki nake kuma aurenki xnyi pls nusee tayi shiru kamar baxatayi mgn ba sai kuma tace tor shikenan kabari na tambayi uncle idan ba haramun bane sai na aureka idan kaxama musulmi yayi dariya sosai cikin farinciki hrda tsalle anan ta lura da film din dake hannunsa tace wannan wane irin film ne? ya soma inda inda yace aikena akayi dashi tace ka aramin naga kamar india film ne uncle dina nason india sosai yace ba india film bane cover ce kawai but bashi bane aciki tace nidai ka aramin idan xaka aramin yace a'ah baxan baki ba gsky ta fisge film din tana fadin ashema baxaka iya aramin kayankaba kuma kake cewa kana sona, ta juya ta kalli qawarta tace ummi sai gobe ta fice ya bita da kallo kawai cike da tsoro da mamaki dan b.f ne aciki🙆🏻 Tun a hanya takejin kanta wata iri kamar maijin xaxzabi hr drop na ajiyeta a gida. ba kowa a falon tayi shigewarta daki ta kwanta ko abinci bata nema ba kafin kace me sai ga xaxxabi ya rufeta shigowarsa dakin yayi dai dai da fara amai ta da sauri ya isa gurinta ya dagota yana kallonta menene,me kikace haka, meke damunki? tayi luuuuuuu ba alamun qarfi a jikinta ta fada jikinsa ragwaf yafita da sauri yakira junaina akan taxo ta gyara dakin sannan ya dauketa ya nufi toilet da ita ya soma cire mata kayanta ta riqe masa hannu uncle wanka xakayimin ne? ya gyada kansa shikenan sai kaga jikina ni banaso yayi shiru yana kallonta kafin yace naga kamar baxaki iya bane cikin kuka tace xn iya uncle kabarni ya janye hannunsa daga jikinta ya fice yana fadin tor kiyi sauri kixo muje asibiti..... sanda ta fito bata wani dadeba tagama shirinta suka nufi asibiti anan likinta yake gayamasu dan qaramin cikin dake jikinta ai kuwa tanaji ta dora hannu aka🙆🏻 tasaki qara wayyo ta shiga uku ta lalace tayi ciki xaa kasheta,uncle yaci amanarta ya riqota yana fadin k meyasa bakida hankaline meyasa kwakwalwarki batada tunanine,meyasa halina tafiki wayo da hankali alhali kuna sa'o'i daya? ta cigaba da kuka tana fadin kaci amanata uncle ganin tanaso tara masu mutane ya dauketa cak sai a motarsa, suna isa gida ta tadda wata rigima kuka take tana qarawa ita yaci amanarta ya mata ciki ita bataso akasheta kamar ynda yace cikin dabara yace sau nawa nayimaki ne? tace sau daya yace tor shine xaayi ciki ai sai anyi sau uku ne [12:46AM, 2/16/2016] www.gidannovels.blogspot.com‘¯: tacigaba da kuka tana fadin aikaine kace sau dayama anayi ni banaso uncle kaciremin kada aji akasheni yace ba wanda xaiji ke bakyason baby ne, ni inaso bakisan cikin shine albarkar aure ba? ta girgixa kanta tana kallonsa yace tor ynxu kinsani as your age 17yrs yakamata kisan wannan idan kin haihu yaro mai kyau sai kiriqa goya abinki kinamasa wasa idan yayi laifi kiyi masa fada ko bakyaso kinawa babynki tawai yana dariya ta share hawayenta tana dariya sosai taxo kusa dashi tace tor uncle xaka siyamasa kayan wasa ne ya gyada kansa yana kallonta da murmushi tor uncle shima xakasashi makarantane nan ma ya gyada mata Kai batare datasake mgn ba tatashi ta fice batare da tunanin komai ba ta dauko film din tasanya tana kallo abinda batasaniba na batsa ne aciki wayone akayi akasanya a cover india film a xahirin gsky idanunta ne kawai akan t.v amma hankalinta da tunaninta yatafi uwa duniya ta tunanin ynda xata shayar da babynta hrtakejin inama halimatu nanan tasan xata tayata renon, sai tasoma dariya dai dai lokacin ya shigo ganin uajita shiru caraf idanunsa nakai akan plasma t.v dake dakin ya dubeta sai faman dariya take cikin tsawa yace ke nusayba menene kike kallo haka a tsorace ta tashi tana kallonsa kafin ta maida kallontaga t.v tayi saurin kauda fuskarta gefe tana fadin lah uncle banice na sanyaba india nasanya da qafa yayi shuri da dvd sai gata tsakiyan dakin ta tarwatse yace ina kikasameshi a tsorace take dashi ganin yanayinsa tasoma ja da baya uncle tiger ne y........tayi shiru sakamakon marinda ya dauke ta dashi tayi tangal tangal xata fadi ya fisgota sai da tabigi qirjinsa xn koya maki hankaline tunda bakidashi tafashe da kuka uncle inada hankali.......sai kuma ta saki qara hade da riqe cikinta wayyo uncle cikina xn mutu ta qanqameshi kafin kace me sai ga jini nabin qafafunta ya rumtse idanunsa cike da takaici kafin ya dauketa ya fita da ita a asibiti aka sanar cikin ya xube xasuyi mata wankin mara ya hana shi bai yarda ba dole aka rubuta mata mgn idan tanasha cikin xai wanke suna isowa gida ya soma hada mata kayanta a trolley wannan karon yagaji haqurinsa na xama da ita ya qare ya danyi rubutu a takarda ya dunqule ya dauki wani card ya riqo hannunta suka fito a airpot ya miqa mata trolley yana kallonta yace kije gida kafin naxo tace meyasa xnje nikadai alhali bansan gidaba yacr idan jirginku ya sauka malam sani na airport na jiranki xaki ganshi ta soma hawaye uncle kayi haquri nabari baxan qara ba pls uncle ya miqa mata i.v yana fadin ki kaiwa daddy wanna. card din na aure nane da xee wannan takardar kuma kiriqeta a hannunki takice ta tuna malam yace ana rubuta saki a takarda kuma tana gani a fil sannan malam yace mutuwar aure ba qaramin abu bane hassalima bashida dadi kuma iyaye basajin dadi kenan itama idan inna da abbu sukagani baxasuji dadiba koda yakema ai basusan da auren ba tunda ko biki baayiba uncle ka sake nine? yace oho inkinje xaki gani pls uncle baxan qaraba kayi haquri nadaina ta soma kuka tana roqonsa amma yaqi saurarenta yaja hannunta ya shigarda ita cikin jirgi tana kuka tana daga masa hannu hr jirgin ya daga duk sai yaji ba dadi jikinsa yayi sanyi juyowar da xaiyi sukayi ido hudu da halimatu fuskarta sharkaf da hawaye yaya kada kacemin ka saki nusayba ne katurata gida? ta riqosa tana kuka sosai tace meyasa xaka rabani da ita meyasa xaka rabu da ita meyasa ka cutarda qurciyarta meyasa kaqi gayamata gsky abinda ke faruwa, ya riqo kafadarta cool down halima, kisan mekike gayamin nifa yayanki nusayba qanwatace kuma matata idan hr xn cutardake tor tabbas itama xn cutarda ita.... cikin kuka ta fisge jikinta daga nasa qaryane yaya idan hr baka cutar da itaba kagayamin dalilinka na boyeni daga gareta kagayamin meyasa ka rabani da ita meyasa ka rabamana gida, meyasa ka rabamana skul kuma meyasa nake xaune a gidan frnd dinka? yayi shiru idanunsa akan nata yana kallonta. Sadteeyash💝 📝Hausa novel📚 [4:57pm, 10/6/2016] www.gidannovels.blogspot.com: [9:42PM, 2/19/2016] www.gidannovels.blogspot.com‘¯: .....ADON TAFIYA🚴🏻 ©Fertymerh xarah💝 71 to 75 Ta juya ta fice tana kuka sosai, yabi bayanta batare da yayi mata mgn ba, hr suka iso gidan kuka take kai tsaye dakinsu ta nufa ta bude sirf dinsu bakomai ciki na nusayba duk ya kwashe ya hada mata sai kayanta dake ciki ta fada kan gado tana kuka sosai batajin xata cigaba da xama a garin idan ba nusayba itama dole xata bita. Washe gari da sassafe ya shigo dakinta cikin shirinsa na xuwa skul yasameta xaune dafe da goshinta cike da mamaki yace mekike jirane hr ynxu baki shirya ba a raunane take kallonsa tace mrng yaya bai amsaba ya kafeta da idanuwansa ta sauke idanuwanta daga nasa tana fadin idan karatun nusayba ya tsaya tamkar nawane ya tsaya yaya, tare mukaxo muyi karatu kuma tare aka sanyamu taya kake tunanin xncigaba da karatu babu ita yace amma ita tsawon lokacin da kina kwance a asibiti ai tana xuwa skul batare data damu ba ta tashi tana fadin yaya xuciyar nusayba daban take datawa, xuciyar nusayba cike take da qurciya koda ace tana xuwa skul na tabbata batajin dadi a xuciyarta kuma tana cike da kewata..... yace wannan tunaniniine halimatu, ynxu kitashi kishirya na ajiyeki skul yaya kayi haquri gskyr xuciyata nake gayama baxan iya cigaba da karatu ba babu nusayba ba idan dolene naje itama adawo da ita pls yayaaa..... yayi jim kafin yace xee xataxo anjima kada kibarta ita kadai a falo kixauna tare da ita kafin nadawo ta juyo tanayi.masa wani kallo danayi matuqar bashi mamaki ta nuna kanta da dan yatsa tana kallonshi tace yaya ni kakae cewa na xauna da xee yace ke din akwai wata halimatu ne bayanke? tace babu, ta juya batare datayi mgn ba amma aranta wlhy baxata xauna da itaba a falon xatabarta taci kanta...... 🇳🇬 WAIWAYE ADON TAFIYA🚴🏻 Tunda jirginsu ya sauka nigeria a sokoto take ware idanuwanta tana kallon gari tace ashema garin yanada kyau amma ba kamar xamfara ba😜 tana ganin malam sani kuwa taganesa [9:04AM, 2/20/2016] www.gidannovels.blogspot.com‘¯: ta janyo tfolley da kyar tana fadin un le ya fiye mugunta wadanan kayan a tunaninsa xn iya daukarsune malam sani ya qaraso ya karbi jakar ya sanya a booth kana ta xagaya ta shiga motar suna isowa gida tasoma kallon gidan babban gidane da dariya a fuskarta ta juyo tana kallon malam sani tace kace wlhy hrda inna da abbu suna wannan gidan? ya gyada kansa kawai yana kallonta a ranta taji dadi ba gadon kara ko gadon qarfe, ba cin tuwo e.t.c sai tayi tunanin ai nan nigeria ba ice-cream, ba pixxa e.t.c ta shagwabe fuska idanunta suka kawo kwallah shikenan ma ta manta uncle ya saketa baxata qara komawa can malaysia ba da kyar ta shiga gidan tana kuka sosai tana wayyo Allah nashiga uku inna tafito tana fadin murya wa nakeji haka kamar ta nusayba, tana ganinta ta fada jikinta tana kuka sosai inna ta hankada ta tana fadin k shikenan hr ynxu bakida tunani bakisan kinshigo gidan mutane kiyi sallama ba sai kawai kishigo da wayyo kina kuka wannan wace irin dabia ce nusayba wayyo ai batada kyau ta qara faduwa qasa tana kuka sosai hr ya janyo hankalin su daddy suka fito tare da abbu umma na bayansu abbu yace menene haka anyi mutuwane ta gyada kai tana kallonsu mutuwa biyu akayi abbu a raxane duk suka qaraso gareta cike da tashin hankali kada dai abidina da halimatu ne suka rasu tace daddy uncle aure xaiyi shine ya maidani gida wai banajin mgn naqi nayi hankali shine xai auri wannan xee din marar kyau yace tor waye ya mutu ta qara tsananta kukanta tana fadin halimatu ce cike da fargaba lokaci daya suka amsa Da wa? tace da aurena, wai ya sakeni ya gaji dani duk suka sauke ajiyar xuciya abbu yace waye yace maki halimatu ta rasune tace abbu agabana ta rasu wlhy😭 yace ba gsky bane halimatu tunda take kwance a asibiti muna waya da ita abidi ya hanamana xuwa muganta ta xare idanu tana kallonsa da mamaki tace abbu halimatu ta mutu fa anyi watanni fa....ya katseta cike da garaji yace naji kina fadin aurenki ya mutu meya kasheshi kuma saki nawane? tace wlhy bnyi komai ba abbu yace ni bnda wayo kuma nafiye rigima wai naqi na girma shine ya sakeni..... ta miqawa daddy i.v din tana share kwallah wai aure xaiyi ni baya sona😭 ya karba yana fadin ita wannan takardar ta hannunkifa ta mecece tafice tana kuka tana fadin wannan tawace uncle yabani yace tawace tayi shigewarta dakin tana kuka duk iya qoqarin daddy na samun abidi a waya abin ya gagara cos taqi xuwa ransa yayi matuqar baci da wannan sakin, abbu dai baice komaiba amma ance lbr xuciya a tambayi fuska....... kwana biyu inna ta taddata falo sai faman ciye ciye take tace nusayba kodai kinada cikine? hhhhhh ai ya xube inna shiyasama uncle yace nadawo gida. k kika xubar da cikinne? ta tsura mata ido alamar tunani tace nidai bansani ba inna inna tayi shiru, tace inna kinsan me nakeson ci a'ah wlhy hanjin rago inna hanjin lfy nusaiba bani kudi inje insiyo tace a ina? a kasuwa ni idan banciba mutuwa xnyi, ta tashi ta fice daddy tasama a falo da hawayenta ni daddy hanji nakeson ci ynxu hanji kuma nusayba tace eh hanjin kawai kikeso ba wani abu ta saki murmushi ta xauna daddy anan garin akwai ice-cream ne? yace kwarai da gske tace tor hrdashi, idan na tuna sauran xngayama yace tor shikenan bara malam sani yaxo ya siyamaki...... minti talatin da fitar sani sai gashi ya dawo da saqon [9:12AM, 2/20/2016] www.gidannovels.blogspot.com‘¯: ai kuwa bata jira komaiba taje kitchen ta kunna gas ta dora tukunya, ba wankewa ba komai ta xuba kayan ciki a tukunya minti goma goma ana juya hanji yawunta hr tsinkewa yake tanayi tana dode hanci🙊 kome tagani sai taje ta dauko turare tana fesawa a hanji😂 umma ta shigo tana fadin turare kike xubawa a girkine ta dubi indo tana fadin k indo meyasa baki gyara mataba tace hjy hr xn gyara mata tace bataso saboda nafiye kwadayi kuma hanjinma baa gyarasu aka fitarda kashiba shiyasa suke wari umma ta sauke tukunyar hade da kashe gas din tace meyasa kikesa turare aciki ta tunxuro baki tana kallonta ai naji basu qamshi sai wari shine nakesa turare suyi qamshi🙆🏻. Sadteeyash💝 📝Hausa novel📚 [4:57pm, 10/6/2016] www.gidannovels.blogspot.com: [7:15PM, 2/21/2016] www.gidannovels.blogspot.com‘¯: ........ADON TAFIYA🚵🏻 ©Fertymerh xarah💝 76 to 80 A harxuqe umma ke kallonta tace ke fice kiban guri marar wayo, baki gyara hanji kika cire kashi ba kike tunanin xasuyi qamshi inbanda wauta menene na sanya turare a abinci ta dubeta idanunta taf da hawaye tace nidai xnci a haka kibarmin abina tace tor baxakiciba xubarwa xnyi nusee ta fita tana kuka,ai kuwa ta tayarda wata fitina a gidan dole badan umma tasoba tasake bayarda kudi aka siyo mata da kanta ta gyara mata ta soya mata, Bayan kwana biyu! cikin dare ta kasa barci sai juye juye take akan gado ciwon kai ya hana mata barci, sai ta soma hawaye ta sauko daga saman gadon amaimakon ta tayarda inna sai tafito tsakar gida ta xauna ta soma kuka kukanta yafito da mutanen gidan a tsorace cikin dare daddy yace menene nusayba me akayi ne? cikin kuka ta soma mgn kai na ke ciwo😭 umma ta girgixa kanta kawai ta juya ta fice, dama inna da abbu basu fito ba sunsan baxai wuce shirmenta bane daddy yace tor shine baxakisha magani ba xakixo nan kina kuka ki hana mutanen gida barci meyasa bakida tunanine? a maimakon tayi magana sai ta cigaba da kuka tana sheshsheqa, ya shiga sashensa yaje ya dauko mata paracetamol yabata yace jeki dauko ruwa a fridge kisha maganin. ni baxan iya tashiba hrda qafafuna ke ciwo😭 yayi shiru yana kallonta sai ma yakejin baiga lefin abidina ba dan ya saketa hr ynxu akwai gyara a lamuran nusayba 17yrs amma batasan kantaba, ko yaushe xatayi hankali? da kanshi ya dauko mata swan yabata ta bude maganin tasa bakinta hade da korawa da ruwa, hadiye maganin keda wuya sai tasoma amai, ya duqa ya riqota yana fadin ashe abinda gske ne,me kikaci hakane? dai dai lokacin inna ta fito ita ta taimaka mata ta gyara jikinta ta shigar da ita daki washe gari sukayi asibiti da ita nan likita ke shaida masu cikin dake jikinta ta soma kuka tana fadin ita bata sake iskanci da kowa ba qarya likitan keyi. abin ya daurewa daddy kai ya dubi likitan yace cikin dake jikinta fa yafita wata biyu da suka wuce sannan ynxu batada aure ta ina ciki xai shiga dr. Dr.Bakori yayi murmushi yana kallon Dr.Aiman Merah da mulki ya hana masa dagowa ya duqufa kan rubutun da yake kamar bayajin mesuke fada ya bawa daddy result din [7:44PM, 2/21/2016] www.gidannovels.blogspot.com‘¯: yana fadin cikin bai xube ba a wancan lokacin kamar ynda ya nuna watansa hudu ynxu, ciwon kai da takeyi da ciwon mara bai debe nasaba da rashin jin mgnrta meyiwuwa ta cika tsalle tsalle ne saboda naga qurciya xallah a idanuwanta ynda take hararata.... daddy yace ikon Allah, amma Dr. naga cikin bai taso ba kuma wata hudu.....tayi caraf tace daddy ya soma girma fa ina ganin sa duk naje wanka bara kagani ta soma kiciniyar cire hijabi yayi saurin riqeta yace kibarshi.......,Sai a lokacin Dr.Merah ya dago cikin qasaita ya dubeta yanayinta ya birgeshi da alama yarinyar batada nutsuwa, suna hada ido tayi saurin kawarda kanta badan komai ba sai dan kwarjinin da yayi mata. ya maida kallonsa ga daddy yace cikin xai taso, dan batada jiki sosaine amma sai dai ta kiyaye tsalle tsallen da takeyi duk da motsa jiki yana da kyau ga mace mai ciki amma bnda tsalle ko Saif, ya fada yana kallon dr.bakori shima ya gyada kai...... A GURGUJE PLS😒 kuyi haquri pls....5 mnth later😜 Ciki ya girma da kyar nusee k tfy hr lokacin su abidi basu dawo ba kuma baa sanardasu cikin nusayba na nan ba, a wata safiya ciwon mara yasata a gaba kuka wiwi hr masu aikin gidan najiyota wai xata mutu.... wasa wasa hr dare ana abu daya dole sukayi asibiti da ita duk ta jigata ta wahala nishima da kyar take inna sai hawaye take tana mata addu'oi Dr.fulani ta karbi labour din cikin ikon Allah sai gata ta santalo qaton saurayinta sak abidina, abin mamaki tunda haihuwar taxo tayi shiru batasake kukaba sai hawaye shirunta ya sanya su daddy tsoro suna xaton ko rai yayi halinsa basusan nusee an tuna Allah ba sai addua ake axuciya yau ba batun jesus😂.... tunda ta haihu ta koma wata iri sukuku ko mgn batayi sai dai tabi mutane da kallo kuma taqi karban yaron tabasa nono dan ma yanada haquri yana tsutsan yatsa abin yaxo da sauqi...... dai dai wannan lokacin halimatu tafito rataye da jakarta tana janye da trolley ta sami abidi da xee a falo a tsaye take kallonsu ya tashi yana fadin ina xakije halima yaya kayi haquri amma nagaji da xama nayi haqurin rashin yar uwata na tsawon watanni wannan.karon baxan jureba jiya nayi mummunan mafarki da ita inaso naje naga yar uwata.. meyasa baxaki jira muje tareba nectwk idan nagama exam tace baxan jure xama dakai da waccan daba muharramarkaba a gida daya yaya kana bani mamaki,ina kamanta hankalinka meyasa kake xaune da maccen daba muharramarkaba, bana xarginka dayin xina dannasan ba dabia kabace amma annabi s.a.w yace lallai an rubutawa kowane mutum kasonsa daga cikin xina kuma babu makawa sai ya gamu da ita, babu shakka idanu biyu suna xina,xinarsu itace kallo, kunnuwa biyu xinarsu itace saurare,harshe xinarsa itace magana, hannu kuma xinarsa itace tabawa, kuma xuciya tana shaawa kuma tana buri, farji shike gasgasta hakan ko kuma ya qaryatashi, ina gayama hakane yaya dan ina qaunarka inaso kayi gaggawar sallamar wannan matar [7:49PM, 2/21/2016] www.gidannovels.blogspot.com‘¯: tun shaidan bai maku mugunya huduba a xuciyaba.... yace naji amma kijirani 6days ne kawai ya ragemin a garinnan kuma aranar xaa dauramin aure da xee sai muxo gida.... takaici ya hana mata mgn sai ga hawaye nabin fuskarta yaya ashe da gske bakason nusayba,ashe hrxaka iya mantawa da ita ka nemi wata ba komai Allah ya xaba mata mafi alheri taja trollly da qarfi ta fice abinta tana kuka, dole badan yasoba ya rakata airport sai dayaga tashin jirginsu kana ya dawo gida. ko ya haduwar halimatu da nusayba xata kasance(ku biyo pherty kuji🏃🏻🏃🏻) Pls duk mai wannan littafin nawa ya turomin *JIDDAH 1 *HERLEEMERTU *LABARI NA Sadteeyesh💝 📝Hausa novel📚 [4:57pm, 10/6/2016] www.gidannovels.blogspot.com: [8:34AM, 2/23/2016] www.gidannovels.blogspot.com‘¯: .......ADOTAFIYA🚵🏻 ©🏻Fertymerxarah💝 81 to 85 Tunda ta tashi barcin rana takejin qamshin turaren daya kasa gushewa daga tunaninta,tasan su biyu ke amfani da turaren amma tun bayan dawowarta daga Malaysia daya qare bata qara ganin irinsaba. Tor waye mai wannan turaren? Ta sauko daga saman gadon tana miqa tare da fadin Alhamdulillahi lazi ahyana ba'adama amatana wa ilaihir nushur. Ta fito falon cike yake da yan uwa da abokan arxiki maqota masu xuwa yimata barka da haihuwa,ta tunxure bakinta, Ita wannan taron da ake masu a gida ya soma isarta sai kace basu taba ganin jaririba a rayuwarsu,bata kula kowa ba ta fice suka bita da kallo suna sannu nusayba amma taqi ta amsa, Gab da zata fice taji an riqota ta juyo cike da masifa caraf suka hada ido ai kuwa sai tasoma qara tana kiciniyar raba Halimatu daga jikinta Abbu ya fito da sauran mutanen dake falon,Halima tasaketa jikinta a sanyaye idanunta sun kawo kwallah Tace nikike gudu nusayba? Tace aike ba mutum bace fatalwace ance idan mutum ya mutu baya dawowa,aka soma dariya,ta fashe da kuka Tace wlhy ta mutu, abbu ya dafata Yace bana gaya miki bata mutu ba tana kwancene a asibiti Tace amma uncle ne yace ta mutu fa Halima tace cewa ne yayi kawai Dan ki nutsu amma baki cnxaba,ina kwance a asibiti dana Sami lfy yakaini gidan abokinsa acewar qila xakiyi hankali, ta juya tana kallonta Kice wlhy baki mutuba? Halima tayi murmushi kawai tafice umma tamiqo mata jariri Tace jekibasa abincinsa sai kuka yake,ta tunxure baki tana buga qafafunta a qasa ta maida hannuwanta baya alamar bata karbansa Tace ni shikenan sai yata shamin kaya alhali ni bn taba sha Masa feeder ba😳 Ankayi shiru ana kallonta umma taja hannunta a fusace tayi daki da ita fuskarta a daure Tace karbar shi kibashi yasha kona cimaki mutunci ynxu, ta karbeshi tana hawaye ta soma bashi tana rumtse idanuwanta Tace umma akwai xafi, Tace nasani ki daure mana haihuwa batayi wuyaba sai shayarwa.. Cikin kuka tace wlhy nima sai nasha feeder sa na shanye madarar dake ciki🙆🏼 Umma tace tor shikenan..... Kwana biyu sai dar_dar take da Halimatu takasa sakin jikinta da ita kamar da duk ynda halima taso,ko jariri ta dauka nusee xata aika akarbo wai karta cinyeshi. Ranar suna nema tasaki jiki da ita duk shirin daxatayi itake gyaramata, Yaron yaci sunan Abbu wato Abubakar suke kiransa sadiq. Taron sunan ya qayatu anyi biki sosai kuma gwargwado daddy ya kashe kudi, Duk inda ake bikin kudi ko babu gayyata sai kagahalamcy Nadaisan nusee ta gayyaci gudan jini da tsoka Aysher da serdy, gasu kheedy,ummi aysher, mmn khady, mmn boy, mahasin, mami gimba,xarah dange,sally moh, ru'aiya,xinatu,xee, hassana ,rabi'a,nabila, rashida,sa'a,fidoo, kofa, bebinga da duk ma masoyan nusee daban ambataba nasanma yawa ndaku👪👪👪👪👪👪👪👪👪👪nidai pherty kobaa gayyaceniba bakomai tunda ga kishiyhalamcy😜xata wakilceni kuma dole nasamu babbarabo👯. 86 to 90 Bayan suna tana xaune tana harhada kayan data samu ga bikin da kyaututtuka da daddy da umma suka mata sai ga Halima tashigo taxauna a kusa da ita hade da atishawa Tace Alhamdulillah,tayi shiru ko xataji nusayba xata iyar mata amma sai taga hankalinta na gun kayan datake hadawa [8:35AM, 2/23/2016] www.gidannovels.blogspot.com‘¯: Tace nusayba nayi atishawa nace Alhamdulillah bakice komai ba, batare data kalletaba Tace mexancene me ake cewa,ni bansaniba, tayi shiru tana kallonta da mamaki Dan tasan atare aka koyardasu a islamiya Tace baki saniba fa nusayba? Ta tunxure bakinta Tace na manta, ke bakisan xafin haihuwa bane,idan ka haihu ance kana mantawa shine nima na manta komai nayi formatting yanxu. Halima ta sauke ajiyar xuciya Tace Annabi s a w yace idan dayanku yayi atishawa to yace ALHANDULILLAH dukkan yabo ya tabbata ga Allah, idan wanda ke kusa dakai yaji sai shima yace YARHAMUKALLAHU Allah yayi maka rahama,sai kai kuma kace YAHDIKUMULLAHU WA YUSLIH BA'LAKUM Allah ya shiryaka ya kuma kyautata halinku. Amma idan kafiri yayi atishawa ya godewa Allah to sai kace YAHDIYKUMULLAHU Allah ya shiryardakai, kada kace YARHAMUKALLAHU baxakace Allah ya Masa rahama ba, Nusee ta dago a raunane tana kallonta Hakane fa sai ynxu na tuna. [8:35AM, 2/23/2016] www.gidannovels.blogspot.com‘¯: idan kinyi anjima xn qarasamaki, halima ta janye kayan datake hadawa tana kallonta tace ynxu kin haihu nusee kinxama uwa yakamata ace kinyi hankali kindaina duk wasu abubuwa ynxu saboda girman da Allah yabaki, ki xauna kiyi tunanin ynda zaki gyara rayuwarki da aurenki idan baso kike kixama baxawara ba tace wacece baxawara? tace by defination baxawara itace wadda ta tabayin aure ta fito adalilin saki ko dalilin mutuwa. tace tor menene aure? tace aure sunnanh ce ta annabi mohd s.a.w, shine mace ta sadu da namiji, ita wadda tayi aure kota sadu da namiji kobata sadu da namijiba a society sunanta baxawara, kuma society na kallonta as less-privilleged than the unmarried one, inhakane kenan duk wadda tasadu da namiji a waje komai qanqantar shekarunta sai dai a liqa mata suna budurwa amma baxawarace. tace to ai nima baxawarace uncle ya sakeni. tace ya fada maki da bakinsane? tace a'ah yabani takarda tace kin karanta saki nawane? tace a'ah na boye halima taja dogon tsaki mtsewww kedai bakida wayo wlhy, xo ingaya maki mgn a kunne kada pherty taji tagayawa fans dinta.......ta kyalkyace da dariya tacd tor naji xn fara kuma xnxama babbar mace qasaitacciya kamar yanda sadteeyash sukacemin da sukaxo biki. halima ta xube mata littafan hausa a jikinta tace kifara karatu daga anjima inaso kisami experience kisan kanki kamar kowace mace ki ajiye wasa a gabanki,kisan ynda mace k kwatar yancinta agun namiji,ga dayan littafin fauxiya d. suleman matsalolin ma'aurata da ynda xaa gyarasu shima ki karanta, duka littafannan abu mai kyau nakeso kiyi koyi dasu kiyi watsi dana banxa, kinga koda yaya xaixo xaiga cnji daga nusee xuwa nusayba ko? ta karba tana dubawa tace tor shikenan xn karanta amma ni banason uncle gsky, halima tayi jim kafin tace kidai karanta tace tor..... halima ta tashi ta fice tana murmushi tabarta da tulin littafai...... Sadteeyash💝 📝 Hausa novel📚 [4:57pm, 10/6/2016] www.gidannovels.blogspot.com: [6:04PM, 2/23/2016] www.gidannovels.blogspot.com‘¯: .......ADON TAFIYA🚵🏻 ©Fertymerh xarah💝 91 to 95 Tayi shiru tana naxarin littafan tana juyasu kafin ta cillasu saman gadon idan ma hakane ai xatayiwa kanta fada danta nutsu ance anaso ta gyaru ta daina tor xata gyaru amma xata bar gidan dama qasar baki daya tunda kowa baison halinta sun kasa gane ita kowacece ita wata irin miskilar yarinyace da wuya ka fahimci inda tasa gaba domin fuskarta bata nuna abinda k xuciyarta komi girmansa da muhimmancinsa koda xata cutu. ba abinda xata farayi illah neman ilimi ta kowacce hanya xata xana waec da neco xatajd ta cimma burinta na xama cikakkiyar likitar haqori(dentist)kodan ta gyarawa inna haqoranta da sukayi ja da goro ta kuma liqawa kakarta haqoran roba biyu da suka fice daga bakinta na qasa, dan haka ta xabi tabar garin taje tayi rayuwar kadaici da goal attainment ta qulla abota da biro da takarda ta manta duk wata rayuwa da tayi abaya da gorin da ake mata na rashin hankali. lokaci daya ta fara tuna irin wulaqancin da Abidina yayi mata da irin maganganunda ya gaya mata abaya, ta tashi tana kallon madubi ta yarda cewa ita macece mai surar mata tasan ita kyakkyawace bata rasa komai ba kuma ba abinda xee xata nuna mata illah farin fata da kwarewa abariki, tanada qoshin lfy da kuxari sannan kwakwalwarta a shirye take da daukar duk abinda aka koyarda ita... idan hr tanada wadannan abubuwa mexai hana ta cigaba da yunqurin neman ilimi da fafutular rayuwa? she has to apploud th idea that individual is an actor seeking for goal and these goals are endless/limitless (wato basu da qarshe) in hakane mexaisa ta xauna namiji yana mata kallon raini saboda kawai batada wayo da tunani, ita bata dauki namiji jigon rayuwarta ba, lokaci daya taji ta tsani abidi tsana mai qarfi dama bata tabajin sonsa a xuciyartaba illah komai da take yanxu tana kallonsa a qurciyane, ta bude sirf ta nemo inda ta ajiye takardar daya bata ta bude rubutune yayi da manyan haruffa INA SONKI NUSAYBA BUT INA SON MACE MAI HANKALI DA NUTSUWA. shine kawai abinda ke cikin takardar, son banxa lallaima ashema kallon marar hankali yake mata........ [6:40PM, 2/23/2016] www.gidannovels.blogspot.com‘¯: Watanni biyu da suka wuce batada wani buri sai karatu, sauyawarta a gidan yabaiwa kowa mamaki ynda tasa karatunta a gaba na waec da neco kuma tana daukan lesson a gida, ta kauda duk wani surutu hayaniya da neman tsokana, sau tari idan ana hira bata cikasa baki ba illah tabi kowa da idanu ba kamar da dahar gardama takesa ayiba,ko sadiq bata damu dashiba bawata kulawa irinta uwa da da' koda yana hannun kakanninsa iyakarta dashi nono, sai abin yabawa halima mamaki musamman yanda taga nusayba ta tsani duk wani abu daya shafi abidina, duk da halin-sa-ido ba halinta bane amma wannan dai confrontation ne like a chase game da takeson ganin yanda xai qare idan abidina yadawo, dan haka take ganin bai kamata ta kira sa-idon nata da sunan sa-ido ba sai dai ta kirashi curiosty wanda haline na kowane dan adam akan abinda ya bashi mamaki. hakan ya baiwa halima wata dama ta samun nusayba, tacs nusee nifa canjin danace kiyi bawai ki tsani yaya bane illah ki gyara rayuwar aurenki amma meyasa kika tsanesa a ynxu? tace saboda ynxu nasan koni wacece na fara wayo da hankali baya sona bana sonsa ko ana dolene? tace wlhy yaya na sonki kiyarda nusaybb, tayi shiru bata sake kulataba duk iya qoaarinta nason tankwasa nusee abin yaci tura musamman sanda abidina ya dawo da matarsa xee abin yabata mamaki na halin ko inkula da nusee ta.nuna akansa shikuma tunda ya dora ido akan sadiq da ita yaji sonta da shaawarta na damunsa daman xaman da yake da zee na haqurine bata taba gamsar dashiba kamar nusaybb duk da kasancewar sau daya ya kusance ta. Abinda ya qara daure masa kai ko gaisuwa nusee bata taba yimasa ba kwanasu biyu.magana bata taba hadasuba batama yarda su hadu sai dai yajiyo muryarta a wani daki ko kafin yaje ta fice..... 96 to 100 Soyayyar nusayba tamasa mugun kamu a xuciya it starts from one cell and spread to other cell tunda ta farone daga xuciya jinin jiki harma da nervous system, ta cigaba da attacking dinsa ta hana masa sukuni da farinciki har yake mantawa da wata matarsa xee wani babban tashin hankalk sanda sadiq yayi shekara daya da wata shidda ta yayeshi lokacin zee ko batan wata bata taba yiba gashi xamansu sai ahankali. ta dauki sadiq ta nufi gidan abidina dashi a falo ta samesa xaune ta ajiye sadiq da trolley dinsa, sai alokacin sukayi ido biyu dashi tun bayan dawowarsa daga malaysia sai da gabanta na fadi. cikakken matashi dan shekara ashirin da tara ya xama qaton gske yanada wata irin halitta da kalar fata mai daukan hankali da fisgo xuciya xuwa gareshi musamman daga fitinannun matan da sukasan qirar namijin duniya, sai take ganin rashin lefin xee dan ta maqalemasa, dogo ne sosai mai ginannen jikinda babu qiba babu rama acikinsa, mawuyacin haline ka banbance nationality dinsa saboda haiba da kamalarsa yaxama chocolate bature,kyawunsa suka cakude suka bada surar giant idanunsa kadai suna narkarda xuciya(oily eyes), tayi saurin kawar da tunaninta ido cikin ido take kallonsa ga yaronka naxo ma dashi nayi dawainiyar rainon cikinsa nikadai batare da kulawarka ko dayaba,na haifosa na kuma shayar dashi na tsawon lokaci, inaji kamanta mgnr da mukayi dakai a baya na dawainiyar yara xaka auro wacce xatayi shiyasa naxo ma dashi kabawa xee shi tayi masa tarbiya kamar yanda kace ta juya tafice battre dataji mexaiceba yabita da kallo hrta fice [7:07PM, 2/23/2016] www.gidannovels.blogspot.com‘¯: a ransa yace xee batada tarbiyar da xata bawa yarona wadda ta wuce ke mahaifiyarsa kibasa sai ya dauki sadiq ya nufi gida dashi tana tsaka da karatunta halima ta shigo a fusace tace ashe ke wawiyace nusayba, idan wannan shine hankalin dakike tunanin kinyi to kinyi asara tunda hr xaki iya kyautar da yaronki ga kishiya wacce bakisantaba bakisan.kowace irin tarbiya takeda ba ashs qiyayyar da kikewa yaya abidi xata shafi yaronki? tace tor miye.naki don na tsaneshi inaji yaron dana kyautar nawane ba haifamin akayiba kuma naji ya dawo dashi and what else,nace bana sonsa sai me? tace idan kikace bakison yaya bakiyi adalciba yayankine kuma mai sonki,ya soki tun kinada qurciya kuma yayi haqurin xama da halinki, nuna maki dayake bayasonki wlhy bada gske yakeyiba sai dan kisan ciwon kanki,kuma na rantse kikayi saken daya kubuce maki xakiyi nadamar da baxatayi amfaniba tunda na lura ke sakaraice bakida hankali, a bit lunatic..!!! ta fada cikin daga murya tana xaro idanu saboda takaici da bacin rai. tace nice banida hankali halima, lunatic? Ni???ta fada tana nuna qirjinta fuskarta dauke da tsananin mamakin jin kalmar daga halima. gyada kai halima tayi tana kallonta alamar tabbatarwa da kalamanta tace babbar marar hankali kuwa dan ita kadai xata kyautar da jinjirinta kuma marar kirki sannan marar tunani da kara,alheri na binki kina gudu,aurenki da yaya abidina alherine kuma iyayenmu xasu dauwama da farincikinki a rayuwarsu amma kinaso ki janyowa iyayenki bacin rai saboda son xuciyarki....dubeki dan Allah(ta nunata sama da qasa da yatsa tana tabe bakinta) mekikafi yaya abidina?baqa qirin dake siririya kamar rakken tankada,banda so gamon jini ne mexaiyi dake banxa mai kama da yan qauyen chukun, takaici ya cika xuciyarta ta harareta tace baki burgeniba sai kingayawa uncle haka inyaso sai ya gayamaki dalilinsa nason karen rakken tankada,nace bana sonsa kuma bantaba sonsa sai kiyi abinda xakiyi, ta juya tana fadin i dont have time for your stupidity banxa ta fice... itama halima taja dogon tsaki ta fice cike da bacin rai. Sadteeyash💝 📝Hausa novel📚 [4:59pm, 10/6/2016] www.gidannovels.blogspot.com: [9:36AM, 2/26/2016] www.gidannovels.blogspot.com‘¯: ........ADON TAFIYA🚵🏻 ©Fertymerh xarah💝 105 to 110 Kwana biyu basa magana da juna ko hanyar da daya yabi daya baya bi abinda basu taba yiba a rayuwarsu jurewa kawai suke, ranar datagama waec da neco tasami iyayenta da mgnr idan result dinta yafito tana so tafita karatu nan daddy ya nuna rashin amincewarsa da wannan ya kira abidina akan yaxo da abbu, yace bn yrda nusayba taje waje tayi karatuba idan kuma hrta matsa tor anan qasar xatayi kuma a dakin mijinta abbu ma yace bai yardaba da karatun duka ta tsaya taji da aure ta rungumi mijinta da danta karatun datayi a baya Allah ya amfana ta fashe da kuka tana fadin is a free world daddy wannan shine burina dan Allah ka taimakamin daddy Abidina yayu shiru yana kallon nusayba ta cikin glasses din idonsa farare sol dasu, yana cike da mamakin sauyawar nusee ynxu tasan ciwon kanta tun dawowarsa bai taba yimata kyakkyawan kallo kammr na yau ba babu abinda ya canxa na halittarta daga yanda yasanta illa cikowa dataqara yi, duk da haka hr ynxu akwai qurciya a idanunta, she is looking fresh and youthful. Abbu yace shi kuma auren fa yaxakiyi dashi? tace ni bannson auren bana sonsa.....duk falon akayi shiru a fusacce inna ta tashi baki isaba nusayba baki isa ki xubamana qasa a idoba saboda wani buri naki na banxa,idan baki saniba bara nagayamaki aurenki da abidina mutu ka rabane idan ke butulece mai manta alheri mu bama manta alheri komai qanqantarsa, aurenki dashi tamkar rufin asirine ga rayuwarki da ankaso wulaqantarwa a toxartamu a gaban jamaa, badan abidina da mahaifinsaba bansan ynda duniya xata kallemu ba,kin xame masa ADO a tafiyarsa adon da bayaso baya maraba dashi badan komaiba sai dan rashin tunaninki da qarancin shekarunki amma duk da haka ya karbi adon yayi wa iyayensa biyayya ya jure xamm dake da rigimarki hr lokacin da gaxawarsa ta qare ya maidoki gida sannan xaki butulcewa alherinsa? tor baki isaba abidina yayankine kuma mijinki na har abada muddin kika qara buda baki da sunan ya sakeki sai nayi mugun kalami akanki ta fice cike da bacin rai, duka falon akayi shiru sai kukan nusee dake tashi ta tashi ta fice tayi dakinta. [10:03AM, 2/26/2016] www.gidannovels.blogspot.com‘¯: Tayi shiru xuciyarta cike da tunani iri iri batasan da tsayuwar mutum a kantaba hakanan bataji takun shigowarsa ba kasancewarsa mutum mai nutsatsen taku, wani qamshine mai ratsa xuciya da bargo wnda ba yaune tafara jinshiba daga garesa idonta a lumshe yake sai ta qara lumshesu saboda dadin turaren, bata farinciki da xuwan mai turaren, ta bude idanunta akansa yana sanye da da yadi filtex ruwan madara idonshi rufe cikin darkspace, fuskarshi kadaran kadahan babu tsana ba tsangwama amma babu faraa, ta dauke dubanta gareshi dai dai lokacinda hawaye suka xubo mata shikuma a ynxu ba abinda ya tsana kamar kukanta sai ya xauna a kusa da ita ya riqo hannunta hr lokacin kuka take, ya akayi ya akayi nidai pherty ban saniba kawai naganshi rungume da ita yana share mata hawayen fuskarta ya kaimata sumbata a wuyanta bare da xuciyarshi da gangar jikinshi sunyi shawara da juna ba, jitayi kamar ya.katse mata gudan jinin dake gudana a cikin ilahirin jikinta ta nemi numfashinta ta rasa na wucin gadi don wani abune da bata taba jin irinsaba idan ta cire wancan lokacin na qurciya da batasan komai akaiba inbanda xafi da radadi dataji lokaci daya suka xube ragwaf akan gadon kwantar da ita da yayi akan gadon yadawo da ita cikin hayyacinta, da ina taje?tayi saurin janye jikinta tana gyara rigarta da kyar saboda jikin kowanensu ya gama mutuwa suna hada ido dashi ta galla masa harara idanunta taf da hawaye yayi murmushi hade da sanya hannunsa a sumar kansa wannan ta mallaki duk abinda yakeso matarshi ta kasance tanadashi koma fiye ya yarda soyayya is not the most important thing in marriage,akwai wasu abubuwa da yawa bayanta shidai burinsa shine ta amince dashi ta soshi kamar yanda yake sonta ya cigaba da kallonta cikin yin observations masu yawa akanta kamar wani psycho-analytist koko behavioural analyst.... ta juyo suka sake hada ido tayi saurin dauke kanta daga garesa tana harararsa ta tashi ta shige toilet sai tabashi dariya, bayada saurin fushi da riqo abu kadan yana amusing din abidina, a very jovial and loving personality😘, ya tashi hannayensa sarqe a bayansa ya fice yana murmushi. Sadteeyash💝 📝Hauua novel📚 [4:59pm, 10/6/2016] www.gidannovels.blogspot.com: [9:12PM, 2/26/2016] www.gidannovels.blogspot.com‘¯: .......ADON TAFIYA🚵🏻 ©Fertymerh xarah💝 110 to 115 Kuka take tana qarawa a ynda takeji batada wani xabi wnda yawuce wannan da aka dorata akai, ta share hawayenta tana sauraren fadan da inna da umma ke.mata daga qarshe suka mata umarni da tatashi tabi mijinta gidansa dan baxasu cigaba da xuba mata ido suna kallonta da aure ba, ta tashi hade da qara sautin kukanta kamar wacce akayiwa mutuwa ta fita kota kan sadiq bata biba, aharabar gida su abbu da daddy na tsaye ta wucesu tana kuka ta bude motar ta shiga da qarfi ta rufeta sai da abidi ya tsorata, halima ta tabe bakinta tace yaya karkayi mgn shiga motar muje. hr suka xo gidan bata daina kukan ba, halimatu ta rakata hr nata sashen yana tsaye yana kallonsu, ya nufi sashensa kai tsaye dakinsa ya xarce batare daya nemi xee ba yana xaune halima ta shigo ta dubesa a sanyaye tace yaya ni waxai kaini gida da wannan daren, yace driver xai kaiki ki masa mgn akwai key hannunsa tace tor shikenan sai da safe ta juya ta fice hrta kai bakin qofa ya kirata tadawo ta xauna, yace nusayba metakeyi? tace wlhy bnsaniba cos rufe qofar tayi inaji kukan dai ne. kamar bashiba saboda muryarsa datayi qasa sosai ta nuna wani mutum mai axabtuwa da soyayya, yanayine da halimatu bata taba ganin dan uwanta a ciki ba yace halima dan Allah a matsayinki na mace mai qarancin shekaru kuma shaqiqiya agareni wadda nakeda tabbacin baxatagayamin qaryaba dan naji dadi ta boyemin gsky dan na cutu inada wani aibu ko hali marar kyau da nusayba ta tsaneni haka tausayin dan uwanta ya kamata tace wlhy yaya bakada shi. yace tor miye laifina dan na dora nusayba kan turba mai kyau dan na nuna tasan kanta tadaina wauta? ta runtse ido tace ba laifi bane yaya tunda koni ina dorata akan hanya kuma bata tsaneniba [9:47PM, 2/26/2016] www.gidannovels.blogspot.com‘¯: ba abinda k damun nusayba hr ynxu sai qurciya da wauta hr ynxu batasan kantaba batasan so ba tunda ko sadiq bata damuwa dashi kamar ko wacce uwa. ya bude baki yana.kallonta da mamaki who told u? nasan komai yaya kada kamanta tare muka taso mukayi rayuwa tun muna qanana, nusee xata iya bada lbrn kamar ynda xn iya bada nata above all ma tun tasowarmu, i'm far more sociologistic than a political scientist,kaga kuwa nice nafi kowa sanin halinta. yayi shiru yana kallonta yace ni inaji ajikina wataran xatasoni ta rungumi yaronmu tunda ynxu.muna inuwa daya da ita ina sonta fiye tsammaninki amma baxan iya roqonta akan ta soni ba kada ta rainani (a ranta tace)yaya abidi ho ! sannu dason girma wane raini yayi saura tsakanin miji da mata, ai da daban, ynxu daban babu xancen discipline sai unity and cooperation a fili kuma tace tough kaima kanada laifi yaya mace yar rarrashice tanaso anuna mata xahirin soyayya ciki da waje ,baka rarrashinta tarairayarta da nuna mata xahirin soyayya idan kayi laakari da xaman ku na farko ba komai aciki sai fada da fushi wannan shi ya janyo tsana a tsakaninku kuma tun farko baka koyamata ynda xata soka ba. ka duba ynxu kaga ynda ta cnxa rayuwarta karatunta kawai tasa agaba, kanta na cikin duhu batasan komai ba sai wnda aka koyarda ita, batasan soyayyar miji da mata ba, batasan ynda ake rarrashin miji ba,batasan ynda ake kula da miji ba,kishima batasan ynda akeyiba, idan ka lura kallo bai dametaba tun dawowarta daga malaysia,bata karance karancen nan na littafi danaso na dorata akai taqi, batada qawa ko aminiya,bata riqon waya balle ta shiga yanar gixo,she is not exposed to modern society....not interested to social networks e.g whatsapp,bbm, twitter, fcbuk e.t.c.....she is just acting according to her experiences kamar yadda aka tafiyar da rayuwarta abaya, idan ko hakane yaya nusayba na neman rarrashi da tarairaya ka mantarda ita komai ka koya mata ynda xata soka a ynxu babu abinda xai ragu daga gareka idan ka jure wulaqancinta watarana xata sauko? murmushi yayi yana mamaki a ina halima tasan wannan,meyasa tafisa xurfin tunani da hankali......sai yayi qoqarin kawarda mgnr ta hnyar cewa k yaushe xakiyi auren ne? ta rufe fuskarta da tafin hannuwanta tana dariya ta fice tana fadin kai yaya bari dai na turoma gimbiyar. tunda halima tagayamata kiran take xaune tana saqe saqen taje kokarta je a tunaninta mexatayi meyasa yake nemanta a wannan daren.... ta tashi ta dauki hijab dinta ta fice.... ya fito wanka daure da towel a jikinsa da qarami towel yana tsane gashin kansa sai ga xee ta shigo tace honey ashe ka shigo shine baka sanardaniba, yace akoda yaushe ina gayamiki muhimmancin sallama da kuma dimbin ladar dake cikinta amma meyasa kike butulcewa ne? cikin halin ko inkula da mgnrsa ta qaraso garesa tana shagwabe fuskarta next tym xn qoqarta naji ko xn iya ina mantawane ya tabe bakinsa hade da dauke dubansa daga gareta ya isa bakin mirrow ta bishi ta karbi towel din tana tayashi tsane gashin kai dai dai lokacin nusayba ta shigo da sallama ya amsa a raunane hade da juyowa yana kallonta tana tsaye bakin kofa bata shigo ba kuma bata fita ba, yace ki.....bai qarasaba taja dogon tsaki ta juya ta fice hade da bugo masu qofa gammmmmmmmm🙉 Sadteeyash💝 📝Hausa novel📚 [5:01pm, 10/6/2016] www.gidannovels.blogspot.com: [9:54AM, 2/28/2016] www.gidannovels.blogspot.com‘¯: ........ADON TAFIYA🚵🏻 ©Fertymerh xarah💝 116 to 120 Ya tashi batare daya kula xee ba ya xira doguwar jalliabiya yabi bayanta tayi xaune jugum ya janyo stool din madubi ya xauna daf da ita yana fuskantarta hr lokacin bata dago ta dubeshiba ba abinda ya fahimta a yanayinta sai kishi,kenan nusayba tasan kishi kuma so k kawo kishi...... yace bayan rashin so nusayba menene matsalarki a xama dani?ynda yayi mgn sai da ya saukar mata da kasala saboda yana gab da ita numfashinsa na dukan fuskarta, tayi shiru bata tankaba yace ke.nake saurare a hankali ta dago ta dubeshi abinda tagani a cikin kwayar idonshi ya sanyata kokonton anya uncle ne cos kwayar idonshi ta nuna wani mutum dake fama da axabtacciyar soyayya yet he is not weak amma kamar ba uncle mai jida kai ba. sai tayi cooling tace ninace bana sonka? yace haka kika ce mana kunnuwana suka jiyemin bawani ya gayamin ba, ta xumbure baki hade da kauda fuskarta yace bana qalubantarki not even a little, cos nasan hr ynxu aiwai qurciya atare dake na yarda na amince xn cigaba da xama dake a duk ynda kike inaso na cigaba da xama life mate dinki idan hr xaki bani gurbin, tace amma ai kace bnda hankali bnda tunani idan ni nace bana sonka kaima ai bani kakesoba wannan xee din kake s..... ,yayi saurin katseta hade da riqo hannunta kiyi haquri ynxu nagane kuskurena kinada hankali, tunda bakyasona kuma kince bann sonki ynxu inaso mugina rayuwa mai kyau mu mance baya (past) mu fuskanci gaba (future) muyi gini akan sabuwar rayuwar da muka tsinci kanmu (present) batare da tuna baya ba kimin alqawarin wannan, bata amsaba amma xuciyarta sanyi take tana saukowa daga tsananin fushin data dauka dashi,fuskarta ta nuna sassauci,tana jin son abidi,ashe soyayya baka saninta sai taxo kanka batasan lokacin datafara sonsaba ashema xata iya fassara tata soyayya da defination da yawa wanda neither Dr.fulani Gafai nor Marhoom Danbatta experienced it a LABARI NA💝 (duba litafin) ganin tayi shiru batayi mgn ba yasa ya riqota yace xo muje xnyi mgn daku, ba musu tabi bayansa xee na xaune a falo suka sameta ya xauna hannunsa na riqe dana nusayba sosai ya daure fuskarsa yana kallonsu yace xainab ga matata nusayba, lfy muke xaune da ita sanin kankine ban taba baki wani lbr daya shafi nusayba ba tun xamanmu dake [10:15AM, 2/28/2016] www.gidannovels.blogspot.com‘¯: sannan ba don tayimin wani laifi ko ta gaxa dani ta wani bangare yasa na aure kiba . na aurekine dan ina sonki kamar ynda nake sonta, A girme dai kin girmeta kin fita hankali dan haka ki riaeta kamar qanwarki.... ya juya ga nusayba yace nusayba ga xainab nan itama matace kamar ke, na auretane dan ina sonta badan na quntatt miki ba, idan ta girmeki a shekaru kin girmeta a aure, don haka kece uwargidana a duniya da lahira ki xauna lfy tare da ita duk da kowa sashenta daban ki riqe girman da na baki bnda fada tsakaninku kinji....tayi shiru bata tankaba, ganin haka ya dubi xee a raunane yace bari na rakata ta kwanta,itama bata tankaba saboda a qule take ga kishi kamar ya hudo mata qirji takeji, suka fice suka barta nan suna shiga dakinta ya dagata gaba daya bai diretaba sai a gadonta hannuwanta yayi baya dasu da hannun damanshi, yayinda yayi amfani dana hagun wajen tallafo kanta a hankali ya soma kissing dinta gently tun daga bakinta wuyanta qirjinta hr xuwa yatsar qafarta..... ta bude baki xatayi mgn sabida dimaucewa yayi saurin toshe mata baki yana girgixa mata kai,idanunshi jajir a shide kuma a juye da tsimin soyayyarta wasu irin kalamai yake gayamata cikin kunnuwa da qananun shekarunta baxasu iya fassarawa ba, gaba daya tsigogin jikinta sun gama tashi da sabon alamari, ya cigaba da sumbatarta yadda ransa ke so ko.motsi ta kasa yi ta xamo spale and completely touched..... da qarfi aka turo qofar dakin tana tsaye ynda ta samesu ranta yayi mugun baci idanunta suka juye kalar ja saboda.kishi da bacin rai yanayinta ya tsorata nusee,ta janye abidi da bashida wani sauran karfi ko katabus ta miqe hade da maida zip din rigarta,ta lalubi dan kwalinta ta nufi hanyar toilet tana sauri saura kadan ta fadi saboda tsoron zee....., yayi xaune hade da dafe kansa da hannuwansa duka biyu kafin ya dago a raunane idanunsa cike da tsana yake kallonta kafin yaja dogon tsaki batare da ya kulataba ya tashi ya fice..... Sadteeyash💝 📝Hausa novel📚 [5:01pm, 10/6/2016] www.gidannovels.blogspot.com: [8:42AM, 3/1/2016] www.gidannovels.blogspot.com‘¯: ..........ADON TAFIYA🚵🏻 ©Fertymerh xarah💝 121 to 125 Fitarsa keda wuya ta juya tabi bayansa a harzuqe, yana kiciniyar cire jallabiyar ya sauya da kayan barci ta ixo qofar da qarfi, ko kallon inda take baiyiba ya cigaba da abinda yakeyi. tace andaiji kunya kuma kaji tsoron Allah. a raunane ya juyo yana kallonta yace dama akwai kunya tsakanin miji da mata ne? ba zina nayiba matatace fa, tace dan matarkace sai ka fake kaci amanata ai yau girkina ne,kuma ban yafe ba😳 yayi shiru yana kallonta cike da mamaki yace baki yafe ba akan me? saboda yau ba girkinta bane k......... cikin tsawar dana firgitata ya katseta yace shut up stupid, jahilar banxa,ke bakida tunanine tunda yarinyar nan ta dawo gida shekara biyu ynxu muke tare da ke,hr mukaxo bata taba nuna damuwa akanki sai ma tirsasa mata da akayi tadawo, rana dayace kike ma baqinciki,idan kinada magani kije kiyi a dakinta xan kwana,kuma sati daya xnyi acan, sai anyi magana kice girkinki,me kika iya acikin girkin kigayamin tunda na aureki me kika taba girkamin ? tace ni kake gayawa haka abidina? ya gyada kai yana kallonta cike da bacin rai yace ko dukana xakiyine? tace bance xn dakekaba amma wallahi idan banyi gidan yarin waccan yarinyar ba ni ban haihu ba,bata isa nayi kishi da itaba batada ajin daxaisa na hada miji da ita wlhy sai na kasheta yace ki kasheta a kasheki,shari'ar nan daban take data waje idan kina tunanin can kudi ake bayarwa nan kasheki xa'ayi tace sai me inkasheta akasheni,kagayamin nida kai wayafi baqin ciki, ya juya yana fadin banxa tunda baki taba xuwa islamiya ba ai baxaki damu da hukuncin da Allah ya tanadar maki acan ba, lunatic..! nice lunatic,ta fada idanunta a waje bai kulataba yaja tsaki ya fice daga dakin....ya nufi sashen nusayba ya murda qofar dakinta yaji shi gam ta kulle da key sai ya nufi dakinsa dake sashenta ya kwanta. [9:35AM, 3/1/2016] Fertymerh😘: Nusayba kuwa tsananin tsoro ya hana mata barci dan tana jiyo hayaniyarsu,ta tsorata da kalaman xee dan tasan xata iya aikata abinda tace, da tunani iri iri tayi barci amma sama sama washe gari koda ta tashi idanunta sunyi luhu luhu na rashin barci da kyar tayi wanka,tasanya kayanta,ta janyo trolley dinta tana hada kayanta,abidi ya turo qofar ya shigo ya xuba wani farin yadi caftan mai rashin kauri hr ana iya hango vest din dake jikinsa ta cigaba da xuba kayanta don batason ganinsa ya xauna kusa da ita hade da riqo hannunta, ta fincike da qarfi hawayen datake maqalewa suka xubo mata cikin sanyi murya yacd meyayi xafi haka,idan nayi maki wani laifine ayimin afuwa ta zumbure baki,ni gida xnje.baxan iya xama ba yace tor naji amma kibari kiyi kalaci ko ni baxan ci ba yace tea kadai,bai jira cewartaba ya fita ya hado mata tea da coconut cake ya dawo da rarrashi ya samu taci kadan yace ba abinda xai faru dake nusee,kiyi haquri ki xauna dani if not i will become shattered....!kefa kika gayamin jiya kin haqura tayi shiru bata tanka ba yace kisoni koda rabin son danake maki ne,ya kwantar dakai akan qirjinta yatsun hannunshi na cikin sumar kanta,sai taji wani sanyi a ranta batare datayi magana ba ta rungumoshi very tight mai nuna gesture din dake cikin xuciya.... 126 to 130 Kwana uku ! Kamar kullum tana gama sallar isha'i take rufe qofarta itadai tana cike da tsoron xee duk tsiwarta da rigimarta yanxu babu su komai a natse takeyinsa sanda ya dawo sallah ya murda qofar dakinta yajita rufe kamar kullum sai ya nufi dakin xee ya samdta xaune yanayinta ya nuna tana cikin damuwa sai tabashi tausayi, ya xauna a kusa da ita yace danme xaki riqa tada hankalinki saboda nusayba,yarinyar nan agabanki tatashi kinsani batada wani mugun hali bayan rigima ynxu kuma duk ta kauda wannan dame kike tunani xata cutar dake? tayi shiru hade da goge guntuwar kwallar dana xubo mata ganin haka sai ya rungumota cikin shigar lallashi da irin abinda yasan yanncin lagonta dashi,lokaci daya ta kwace jikinta daga nasa data tuna ai da wata ya kwana jiya a fusace tace kamanta hr yau a dakinta kake.ne? yace to bata kulle dakiba nikuma a buqace nake... ta balla masa harara cikin takaici tana mamakin rashin ta idon namiji wai me sweet 18 xai ce yana buqatar mai 28 hakan ya qara fussata ta ta nuna masa qofa kaga binan kafita pls a wahalce yace nikuma ake kora yau tace an koreka kana kuma tabani xan rotsa maka crystal dinnan a tsakar kai ya tashi yana fadin meyayi xafi Allah yabaki haquri ya fice dan yasan xata iya aikatawa,tabishi da kallon baqin ciki qanqanuwar yarinya ta haukata mata miji ta sauyashi gaba daya ta maidashi mai arha duk ajin nasa tamaidashi mara kunya da kawaici alhalin ba haka yakeba dolene ta dauki mataki mai tsauri akan nusayba yaxo bakin qofar dakin nusee ya soma kwankwasawa😂 kina jina fa nasan bakiyi barci ba kixo ki bude min qofar tace nifa baxaa kasheni a banxaba am not ready to die now...mema xakayi a dakin yanxu koma mexanyi inkin bude ai xaki gani ko? [9:58AM, 3/1/2016] www.gidannovels.blogspot.com‘¯: tayi shiru bata tankaba kuma batada niyar budewa, ya kwantar da murya yace pls nusayba ko kinaso ki kwana cikin tsinuwar mala'iku ne, duk wannan abin da yake akan idanun xee baqin ciki kamar ya kasheta tunda take dashi bai taba roqonta ta bude masa qofa ba wai danta rufe....ba musu nusayba ta bude masa qofar a sanyaye ai kuwa ya sunkuce yayi ciki da ita a wannan daren nusayba tayi kuka sosai hr ta gode Allah kamar wancan na farko sai taji ba banbanci xee kuwa itama kwana tayi tana kukan kishin mijinta. Washe gari da shirinsa yaxo dakin xee yace inada tafiya yau ko xakixo na ajiyeku a gidane batare data kallesa ba tace bana buqata ya juya hr yakai bakin qofa ya juyo yana kallonta yace idan nayi maki wani laifi tun xamanmu dake ki yafemin bansan sharrin qarfe ba, sai taji jikinta yayi sanyi sosai ta dago a raunane tana kallonsa tace Allah ya yafe mana gabaki daya,ya dawo ya sumbace ta a goshi kana yace amin ya juya ya fice koda yafita nusayba hrta fito cikin shirinta tana tsaye bakin mota suka shiga tace uncle ita baxata je bane? yace tace bata xuwa ta saba xama ita kadai a gidan baxataji tsoro ba, tayi shiru bata sake mgn ba hr suka iso gidan,abbu ya dade da shiryawa shi kadai yake jira dama xasuje ne bakura ganin gonakinsu, bayan sun kebene ya rungumota a sanyaye yace am so weak badan komai ba sai dan xnje na barki ki kula da kanki kinji, ta gyada kai tana kallonsa itama sai ya sumbaceta ya juya ya fice,yana fitowa suka dauki hanya shida abbu. Kusan minti talatin da fitarsu sai ga daddy ya shigo a rude da guntuwar kwallah a idanunsa inna da umma na ganinsa hankalinsu na tashi musamman dayace su fito suje asibiti su abidine sukayi accident, dirshan nusayba takai xaune cikin wani irin yanayi mai wuyar fassaruwa halimatu kuwa kuka ta soma da kyar suka shirya sukayo asibiti kai tsaye dakin da aka kwantardasu suka nufa, nusayba ce kan gaba tana tafe tana tuntube cak ta tsaya cike da wata irin fargaba ganinsu kwance rufe da farin mayafi me hakan ke nufi badai sun mutu ba, sai tasoma girgixa kanta hawaye na cigaba da xubo mata daddy ne yayi qarfin halin buda mayafi daya abbu ne a kwance da sauri inna taqaraso cikin wani irin kuka dai dai lokacin da likitan k fadi sai dai muyi haquri dashi yarigamu gidan gsky Allah ya karbi abinsa.... dayan ma.....bai qarasaba lokaci daya numfashin nusayba dana halimatu na dauke sai gasu kwance qasa ragwaf. Sadteeyash💝 📝Hausa novel📚 [5:02pm, 10/6/2016] www.gidannovels.blogspot.com: [12:18AM, 3/5/2016] www.gidannovels.blogspot.com‘¯: ..........ADON TAFIYA🚴🏻 ©Fertymerh xarah💝 131 to 135 Fardawowar su yayi dai dai da shigowar xee a rude Dr.bakori gaba tana bayansa. a rude nusee ta sauko saman gadon da aka kwantar da ita idanunta taf da hawaye take kallonsa tace likita da gaske duka sun mutu... yace kiyi haquri,mutuwa na kan kowa,kullu nafsin xa'iqatil mauti duk mai rai mamaci ne hawaye suka cigaba da xobo mata, jikinta har rawa yake qafafunta nason gaxa daukarta ya fice yana fadin ku biyoni ynxu, atare su uku sukabi bayansa kowane jikinsa a mace hr xuwa dakin da abidina yake kwance tare dasu daddy, lokaci daya duk sun fita hayyacinsu Dr.bakori yigaba da fadin,inaji wannan yasami matsala a qafafu to confirm it sai Dr.maina yaxo amma ynda naga matsalar daga spinal cord dinsa ne banajin xai cigaba da tafiya. dirshan halimatu ta xame ta xauna cike da jimami yayin da nusee ta dora kanta akan gadon da yake kwance ta saki kuka mai narkar da xuciya....iya rudewa daddy ya rude sai dai ya kasa nunawa saboda kar hankalinsu halimatu ya qara tashi xee na tsaye sai yamutsa fuska take ita batajin xata cigaba da rayuwa da gurgu,tayama xatayi rayuwa da musaki,komai son da take masa dole ta barsa kuma dole ya sake ta dan.baxata iya.lalurarsaba baxata iya.kula dashiba,ta goge guntuwar kwallar dana xubo.mata ta tausayinshi, ta cigaba da taunar cingam dinta ahankali tana.kallonsu umma da inna.......... BAYAN KWANA UKU.... Ya farfado daga doguwar sumar da yayi tym din hr angama ukkun din abbu(Allah yaji qansa😪)nusee nadaga gefensa hannunta sanye a hannunsa daya tun lokacin da ya farfado yakasa furta kalma ko daya,duk iya qoqarinsu daddy akan yayi mgn yaqi hakan ya qara tada masu hankali indai babu internal injury akansa... su biyune a dakin xee ta shigo rataye da jakarta da wata irin shiga danayi matuqar gigita nusee kamar ba matar aureba a hankali ta tako inda suke kwance tana taunar cingam tace ya jiki, bai amsa ba illah idanu daya xuba mata tayi jim kamar baxatayi magana ba sai kuma ta nisa [12:47AM, 3/5/2016] www.gidannovels.blogspot.com‘¯: tace baxan boye ma ba na cutar da xuciyata Allah ya gani baxan iya xama da musakiba,komai son danake masa kuma komai kyaunsa da kudinsa, am sorry to say inaso ka sakeni, idanu xare nusee k kallonta tace ke bakisan Allah ya haramta mace tanemi saki a gun mijintaba. ballantana ma wannan dake jinya yau fa ya farfado kuma kinsan yana sonki dan Allah karkije kibarsa ki xauna dashi xaiji dadi.... a fusace tace keee kimin shiru qaramar yarinya,me kika sani a rayuwa,idan k xaki iya ni baxan iyaba dan dama dan uwankine,dole sai ya sakeni kuma dole nabarsa komai sonsa danake.... cikin kuka nusee ta soma roqonta musamman data ga ta ciro memo da biro ta cilla masa a gadon dayake kwance tace bana nemanka da fada inaso muyi rabuwar arziki albarkacin son danake ma amma na roqeka da girman Allah ka sakeni...... ba musu hannunsa hr rawa yake ya dauki biron sai dai yakasa daukan memo hr sai da nusayba ta taimaka masa da kyar ya iya rubuta NA SAKE KI! NA SAKE KI!! hr sau biyu xai rubuta na uku nusee ta kwace biron tana girgixa masa kanta, xee ta karba tana fadin ai da kinbarshi ya qarasa, tayi murmushi tana fadin wannan ma yayi Allah ya sadamu da alheri xn koma gida malaysia idan nasami tym xan riqa xiyartaka ina duba lfyrka da hannun yayi mata alama karta dawo taje hr abada....tayi murmushi tasa kai ta fice..... sai ya maida kallonsa ga nusee ko itama xata rabu dashine ga mamakinsa sai ta fada jikinsa tana kuka sosai mai tsuma xuciya, sai alokacin hawaye nasami damar xubo masa, suna haka Dr. bakori da Dr. maina na shigo a bayansa securities ne da fadawansa suna biye dashi itadai nusee tana cike da mamakin mulkin wannan likita. cike da qasaita ya xare madubin idanunsa ya miqawa abidi result din da ya shigo dashi yace congrat, iya bincikenmu mun gano hasashenmu ba gsky bane bakada matsala a spinal cord kuma qafafunka lafiyarsu qalau illah wasu jijiyoyine da suka daure insha Allah nan da dan wani lokaci xasu saki kacigaba da tafiya kamar da. A tare shida nusee suka saki ajiyar xuciya fuskarta dauke da murmushi da hawaye take kallonsa tace likita da gske xai tashi yayi tfy kamar da? ya gyada kai yana gyara masa drip yace amma ba ynxu ba sai an dauki lokaci kadan tace kwana nawane likita? ya juyo da mamakinsa yana kallonsa sai yaga kamar yasan fuskar,ya tsuramata ido yana kallonsa hr sai ya gano ko ina yasan fuskar hakan ya qular da abidi ya tsargu da kallon da yake mata nan da nan fuskarsa na sauya shikuma bai dauke idonsa akantaba hr sai daya tuna inda yasanta yace ba lallai bane na iya tuna sunanki but i knw you by face, tace ni na manta, ya tabe bakinsa yatuna amma baxai iya gayamata ba kuma yana son sanin meta haifa, cikin yayi girma a lokacin amma yana ganin idan ya tambaya mulkinsa da qasaitarsa sun xube a qasa dan haka sai ya share xancen yace anjima Saif Bakori xaixoma da magani tare da allurar da xaayima, abidi bai amsaba bai kuma sake kallonsaba sai ya dauke kansa daga garesu yana kallon wani guuu shima maina bai damu ba ya juya ya fice fadawa na xubewa qasa suna masa ikirarin sarauta yayinda wasu fadawan k biye dashi da sauri suna sauya masa labcoat xuwa alkyabba.... nuseee tabisa da kallo cike da mamaki wannan dame yake taqama Mulki ko Sarauta? ta sauke ajiyar xuciya ta maida kallonta ga abidi dake kallonta. Sadteeyash💝 📝Hausa novels📚 [5:02pm, 10/6/2016] www.gidannovels.blogspot.com: [12:48AM, 3/6/2016] www.gidannovels.blogspot.com‘¯: ........ADON TAFIYA🚴🏻 ©Fertymerh xarah💝 136 to 140 Bayan kwana biyu, kai tsaye Dr.merah ya dauki annual leave tare da abidina yana son xuwa dashi pheonix dama adubasa sosai, nigeria batada kayan aiki kamar waje cikin lokaci qanqani daddy yayi masu visa gabaki dayansu bnda inna da umma suka dunguma sai Phoenix. Alhamdulillah anyi aiki cikin nasara sai kuma fatan samun lafiyarshi, sai dai a ynxu anbashi wheel chair akoda yaushe nusee ce k tafe dashi tana xagaya asibitin dashi, abu dayane k damunta dashi rashin maganarsa hr xuwa wannan lokacin, a tsarin halittar dan adam(personality) yana cikin rukunin al-ummar da ake.kira (introvert) kasancewarsa (sociable)bayason magana da.kowa da wuya kaga dariyarsa sai dai idan ana hira guri ya qure yakanyi murmushi dimple din da cleft dinsa su motsa. A wani dare bayan kowa ya watse ya rage su biyu sai nusee tasa masa kuka, ba kukan komai ba face kukan rashin maganarsa, a hankali yakai hannunsa akanta yana shafar gashin kanta,ta dago a raunane tana kallonsa idanunta taf da hawaye sunyi jawur ga mamakinta sai taji yayi magana yace nusayba wanene ya haliccemu? tace Allah s.w.a, yace tor meyasa kike kuka kike damar da kanki abinda Allah ya riga ya rubuto akaina kenan cikin ikonsa kuma zan sami sauqi sai abinda Allah yaga damar hukuntawa a garemu, mu kuma dole ne mu zamo masu godiya idan muna son imanin muya cika, nusee ta jinjina kai tana mai jinjina karfin imani irin na abidina da tawakkalinsa. Lafia garkuwar jiki sauqi ya samu a gun abidi har yana tashi da qafafunsa ya taka da taimakon nusee ko halimatu ganin haka yasa daddy ya koma gida nigeria dan ya dubasu ya dawo, cikin lokaci qanqani shaquwa mai tsanani ta shiga tsakanin abidi da dr.merah hr suka xauna suka bawa junansu labarin rayuwarsu da matansu, a dan xamansu suka tattauna game da matsalar nigeria ganin waje basu da matsalar komai a rayuwa ya cigaba da fadin pheonix tayi kuma ta hadu tana da hanyoyin cigaba ta kowane fannin mussaman a wurin man fetur amma mu nigeria cigabanmu har yau baixoba ko yaushe nigeria xataci gashin da Allah ya bata? gashidai qasace mai cike da albarkatun kasa musamman man fetir amma suna tsadarsa kuma the problem is with our leaders ,they dont know how to harness the resources available,inkaga talaucin da akeyi acikinta north & south da dilapidated infrastructure sai ka tambayi kanka ina shuwagabanninmu ke kai arxikin Nigeria? [12:55AM, 3/6/2016] www.gidannovels.blogspot.com‘¯: Dr. Merah yayi qasaitaccen murmushi hade da xare madubin idanunsa yace ance an bawa nigeria yanci kai amma baa daina bautar da al,ummarmuba, haka suka cigaba da tattauna matsalar nigeria hr abidi ya soma nuna gajiya da hirar dan bai taba tsammanin kasaitar merah xata barshi yayi doguwar hira haka ba, sai ya dafe kansa da hannunsa yace yakamata muje gida haka Dr. tunda lokacin tashinka asibiti yayi kaina ke ciwo(dayake merah ya maida xamansu a gidansa ya hada nusee halimatu da affiya) As a professional medical doctor a take dr.merah ya gano cewa bawani ciwon kai a tare dashi kawai he is helpless a cikin soyayyar matarsa, sai yayi murmushi ya tashi ya taimakamasa ya tashi suka nufi mota. Sadteeyesh💝 📝Hausa novel📚 [5:02pm, 10/6/2016] www.gidannovels.blogspot.com: [3:22PM, 3/9/2016] www.gidannovels.blogspot.com‘¯: [2:34AM, 3/6/2016] www.gidannovels.blogspot.com‘¯: .......ADON TAFIYA🚴🏻 ©Fertymerh xarah💝 141 to 145 Alhamdulillah...! sauqi ya samu, watansa biyu a garin suka garxayo suka dawo nigeria tareda dimbin alheri daga merah halimatu baa baro garinba sai da akayi miji shima dan nan qasar tamuce xamfara😜 aiki yakaishi pheonix, aminan junane da merah idan xaku tuna Bilal na mulki ko sarauta shiyasa baisha wahala wajen neman aurentaba kai tsaye aka bashi. tym din da suka iso gidan sai sukaga komai ya cnxa na gidan tamkar babu wata halitta dake rayuwa acikinsa kasancewar inna da ummane kadai agidan duk sauran maaikatan sun gudu ganin daddy bayanan kuma babu mai biyansu ya rage daga maigadi sai malam sani damai wanke wanke acikin gida, gashi dai akwai mata acikin gidan amma sun kasa kula da maaikatan gidan hr sukaje suka barshi ya tabbata da abbu yana nan da haka bata faru ba, a ganina not all what man can do a woman could, wannan qaryace kawai ta bature dayake cewa what a man can do a woman can do better (nidai pherty am against it😏) shidai namiji ko anqi ko anso shine shugaba domin Allah yabashi juriya da qarfin xuciyar da baibawa diya mace ba, bata ne babba mace tace xata hada kanta da namiji, ubangiji s.w.a da kansa yace Arrijal kawwamuna alan nisa'i, kenan maintaining the belief that duk abinda namiji xaiyi mace ma xata iya hrma fiye dashi. daddy ya girgixa kansa yana goge kwallar rashin abbu batare dayabari sun fahimcesaba yasa kai yafice. sadiq naganin halimatu yaxo da gudu ya rungumeta yana dariya, ta cirasa sama tana dariya miss my little boy....shima dariya yake cikin jin dadin ganinta anashi tunanin itace mahaifyarsa saboda ita yasani yafi kuma shaquwa da ita duk gidan bayansu inna da umma, yasan abidi sosai dan yana xuwa akai akai inda yake yakan daukesa sufita gidan baxasu dawoba sai dare shiyasa yayi matuqar sabawa dasu. nan da nan nusee taji shaawar son daukarsa sai ta kauda kawaicinta ta miqa hannu xata daukesa ga mamakinta sai ya make kafada hade da rungume halimatu alamar baxai jeba. hr axuciyarta bataji dadiba sai dai bata nuna a fuskartaba illah murmushi datayi abidina na lura da yanayinta halima kuwa sai dariya take tana cillasi sama tace ashe yaro yasan mahaifiyarsa mai masa son gsky,ba wacce xata kyautardakai ta manta dakai ba, nusee bata kulataba sai kawai ta tabe bakinta tayi shigewarta dakin inna cike da jimamin rashin abbu😪 sanda suka dawo gida kai tsaye toilet ta nufa tayi wanka duk tana dauke da gajiya [2:42AM, 3/6/2016] www.gidannovels.blogspot.com‘¯: tana tsaye gaban madubi tana tufke gashin kanta abidina ya shigo yayi tsaye daga bakin qofa yana kallonta baisan adadin qaunar da yake mata ba, a hankali yake takawa qafarshi na nutsewa akan kilishin da aka malale dakin barcin da ita, har ya cimmata ya xagayeta da hannuwansa ya sanyata cikin qirjinsa ..wannan dare dai dai yake da darare dari agaresu, domin darene da akabiya bashin soyayya mai yawa aka baiwa so da qauna haqqinsa suke kuma fatan Allah yabasu xuria acikinsa. watansu biyu da dawowa bikin halimatu yataso gadan gadan, cikin ikon Allah aka soma bikin wannan karon hr merah sai dayo tattaki yaxo nigeria hr gidansu abidi tare da matarsa affiya. tunda aka soma bikin take laulayin ciki,abinka da abu a hannu kai tsaye dr.merah ya gano hakan, farinciki a gun abidina hr yafi na wancan karon.... [3:34PM, 3/9/2016] www.gidannovels.blogspot.com‘¯: WATA BIYU da gama bikin halimatu suka daga xuwa malaysia badan komai ba sai dan cikawa nusayba burinta na xama cikakkiyar likitar haqori A can ta qara haihuwa ta sami wani namijin mai sunan daddy suke kiransa Abba xaman su a qasar zee ta takurasu da yawa badan komaiba sai dan nadamar da tayi tadawo akan abidi ya maidata tana kuka take roqonsa sai hakan yabaiwa nusee tausayi ta shiga roqonsa akan ya haqura ya maidata fafur yaqi hrya nuja mata.bacin ransa ganin haka yasa taja bakinta tayi shiru..... suna garin halimatu ta haihu itama dai namijin ne, 150 to 155 A gurgujrle pls😒 Shekara kwana gamai yawan rai.... a yaune ake yaye daliban jami'ar dake malaysia....ciki hrda nusayba wadda ta karbi kwallinta mai daraja ta farko, cikin farinciki halimatu ta rungumeta dayake itama tana cikin yin nata karatun a pheonix tare da bilal. Da tsulelen cikinta [11:09AM, 3/11/2016] www.gidannovels.blogspot.com‘¯: ta iso nigeria, ga mamakinta abidina ya bata suprise ya buda mata NUSEE DENTAL HOSPITAL, cikin lokaci qanqani asibitin ya samu kafuwa sai son barka. 156 to 160 Sanye yake da shadda ruwan toka tayi matuqar fitarda kyawunsa babu hula a sumar kansa baqa wuluk kwance a dokin wuyansa kamar wani balarabe. ya qaraso dardumar datake xaune ya sunkuya yana yi mata magana cikin kunnenta, sassanyar numfashinsa a fuskarta,qamshin alban din bakinsa a hancinta, qamshi yake na musamman mai kwantarda xuciya barka da asuba sarauniyar xuciyata,inasonki da yawa,rayuwata seems to be difficult without you,my life is vile, idan.na rumtse idanuwana barci baya xuwa idan babu ke nusayba meyasa kika barni jiya? yaga bata kulasaba sai wani yamutsa fuska take kamar tana hadiyar yawu ko magana ta kasa yimasa sai nishibtake idanu a warwaje sai kawai ya dauketa da ita da tirtsetsen cikinta yai waje yasata a mota kana yaciro wayarsa yakira umma da daddy..... kokafin ya iso hrta fita hayyacinta dan ta galabaita sosai batasan inda kanta yake.ba, da gudu ya shiga asibitin ya turo nurse suka shiga da ita, naquda gadan gadan amma faya taqi fashewa kamar haihuwar farin ko miye dalili oho, abidi ya tsare yaqi fita daga dakin haihuwa ba korar da basu masa ba yaqi fita, duk ya gigice shima nothing worth comes easy, lokaci daya tayi wani nishi mai qarfi ta qanqameshi sai ga sankaceciyar budurwa ta fado,mintuna biyar tsakani sai ga hussainar ta fado....... murna gun abidi baa ko magana hr yaka sa rufe bakinsa, ya rungumeta cikin tsantsan qauna ya tabbata nusayba bata rageshi da komai ba xabin iyayensa yana alfahari dashi, nusayba taxama wata jigo ta rayuwarsa,ta xame masa ADON TAFIYA hayake ganin rabon samuntane yaxo dashi nigeria a wancan lokaci hr aka aura masa ita, a tunaninsa xee ce ADON TAFIYARSA malaysia ashe ba haka bane? ya rungumeta cikin wani irin so mai ratsa xuciya da gangar jiki hr yakejin bai iya controlling dinsa to such an extent dat lamarin yaxo wani limit beyond his capability to ignore,har yakejin baxai iya rayuwa idan babu taba, a cikin kunne ya rada mata kin xamemin ADON TAFIYA,ina alfahari dake inasonki nusayba........ murmushi kawai tayi cikin xafin ciwo ta shafi sumar kansa da hannunta daya.... idan kinsami sauqi xamuje church ne matar postor, sai ta tunxure baki alamar bataso, ya kyalkyace da dariya rungumota😂 Ranar suna yara sunci sunan Hayfah da Hayrah, suna kan anyishi sunan dangi ba irin abincin da baa ciba ba irin xanin da nusayba bata dauraba ba irin abin alherin da basu ganiba daga yan uwa da abokan arxiki iyayensu kayan jarirai sai a store aka loda su aka kulle, kudi kuwa a account dinta aka loda, atamfofi da lesuka akwati akwati jaka jaka haka aka dorasu daya kan daya. Nusayba da halimatu sai son barka sun cikawa maxajensu gida da kyawawan ya'ya maxa da mata abin alfahari ga iyayensu. 161 to 165 Masha Allah Laquwata illah billah! Nan na kawo qarshen labarin ADON TAFIYA🚴🏻 sai mun hadu a MATAR WAYE? My regards to masoyan littafaina wadanda nasani da wadan da bansaniba🙋🏻🙋🏻 ol greetings to Sadteeyesh💝 halamcy xarah dange baby aysher ru'aiya mmn boy kdeey maryam ramat nafee anka umboh mmn aleesha Ammin pherty sally princess ammi lurv hamxa mohd dama wadanda ban ambata ba ban manta dakuba, tare da ku room mate😜. Shin da gaske ne soyayya ba lallai ta xamo jigo wajen yin aure ba? wane irin aure ne yake dorewa, wane irine yafi nagarta tsakanin auren so da auren kauna.......duba littafin MATAR WAYE? special tnks to my caring an loving grup 📝Hausa novel 1&2📚 Muqaru da juna(serdy& aysher) mata masu duniya nisa'ul jannah. Sadteeyash na maku fatan alheri🙋🏻 📝Hausa novel📚 adsense 2 here
Share:

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *