Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Saturday, February 12, 2022

ZURFIN CIKI Complete Sabbin Hausa Novel 2022

adsense here

 

ZURFIN CIKI Complete Sabbin Hausa Novel 2022


Home / ZURFIN CIKI novels            www.gidannovels.blogspot.com/ ZURFIN CIKI book 1 part 1

ZURFIN CIKI book 1 part 1

Posted by Bashir Sani                      www.gidannovels.blogspot.com Fesan on 14 Dec 2016 - 02:16

UUmmi tana tafe tana yan wakokinta, tareda gudu

hade da tsalle. cinikin ummi ne gudu, sam bata

tafiya a hankali.daga can gefe ta hango wata

yarinya wadda bazata wuce sa'arta ba.

tace,"yauwa,ga firdausin data tsokane ni" ta nufi

wurinta ,tasha gabanta ta rike kugu. "fiddausi wa

kike tsokana? fiddausi tace "ban tsokane ki ba

fa".cikin tsoro tayi maganar .ummi ta shako mata

wuya. ina jin lokacin da kika ce ummi tsiga.ban

ce ba inji fiddausi .ummi ta hankada ta tare da

cewa "Allah yaso ki." nikan garin da fiddausin tayi

ya tarwatse a kasa tace "kin gani ko? wallahi sai

kin biyani"ta soma kuka,ummi ta sheka da

gudu,sai gida. tana ajiye man gyadan data siyo ta

nufi ba daki don fitsari ya matse ta .umma dake

zaune tana fadin. "da mutum!da mutum!!" saida

ummi ta bude . Ganin yaya Abba tayi,da gudu ta

juyo ta fada dakin umma,jiki na bari bayan tayi

bol da dakakken yajin da umma ta daka zata

soya mai don cin abincin rana. sai kuma ta tuna

cewa bata tsira ba,don Abba tsaf zai binciko ta.ta

fito da gudu ta nufi dakin tsohuwa. tsohuwar tana

sallar azahar.ummi ta tsallake ta ta kutsa kasan

gado.nan ma tayi ciki da furar da tsohuwar keson

sha da zarar ta idar da sallah. Alhaji babba tasa

ya aiko mata da furar daga kasuwa.don tasha da

rana. Abba ya fito wanka ranshi a bace.dakin

umma ya nufa yana fadin "ummi ke ummi zonan"

Ya samu Umma tana tattara yajin da Ummi ta

zubar, tana fada. Ya ce, "Umma ban san irin

dukan da zan wa Ummi ba yau. Ta ce,"Abba ka

mata dukan mutuwa, na gaji da halin Ummi.

Yarinya sai ka ce 'yar fata? Ka dubata ta tafi

dakin Tsohuwa, don ta san zata hana a dake ta."

Ya ce,"Allah sai dai Tsohuwa ta yi ta fadanta,

amma ba zan barta ba. Ya juya zai tafi, suka ji

muryar Tsohuwa tana fadin. Ba zan yi fada ba, ka

kashe ta ka ji mai sunan Malam, ba na son ka

barta da rai. Ta dubi Umma" ke kuma Suwaiba

dama kin san ba za ki daraja sunana ba ki ka sa

a ka sa miki don kiji dadin ci min fuska?" Umma

ta ce," Ba haka ba ne Tsohuwa, Ummi ba ta yo

halinki ba. Ita fa rashin hankali ne da ita. Yayanta

fa ke wanka ta zo ta leka shi, nan kuma tazo ta

zubar min da barkono. Abba ya ce, "Umma don

Allah kiyi shiru ki kyale Tsohuwar nan, ai ita ta

6ata Ummin, duk abn da yarinyar nan tayi sai ta

hana a yi mata fada. Uhm duk fadanki yau sai na

dake ta, ba sunan ki ba in ma kece,"Tsohuwa

tasa kuka gami da salati. "Yanzu mai sunan

Malam ni ka ke fadawa haka?" ya ce, "An fada

miki." Umma ta ce, "kai Abba zan sa6a maka

jeka." Ta juyo wurin Tsohuwa, Don Allah kiyi

hakuri............... Maman Fiddausi ce tayi sallama

tare da Fiddausin suka shigo. Ran Maman

Fiddausin a 6ace, ta tsaya rike da gari a

hannunta ta dubi Umma. Ta ce, Umman Abba

dubi abn da Umminki tayi min don Allah, yarinyar

nan tayo nika da kyar," tun safe sai yanzu na

samu, amma ta zubar min." Abba ya ce, Kinga

halinta ko?" Tsohuwa ta ce, "Wannan ba matar

Bala ba ce?" Maman Fiddausi ta ce, "Ni ce." Ta

ce," To kije kije ki nemi wanda ya zubar da

garinki, Ummi ko fita ba tayi ba. Umma ta ce, "

Ta fita Tsohuwa, na aike ta siyan mai." Tsohuwa

ta ce," Tsokanarta a ka yi to. Umma ta amshe

abin garin ta zuba musu, sannan ta ce, "Don

Allah Tine kiyi hkr." Abba ya nufi daki. Sai da ya

shirya tsaf, sannan ya dauki belt ya nufi cikin

gida, dakin Tsohuwa ya shiga kai-tsaye kasan

gado ya nufa. Ya jawo ta, ta soma kurma ihu.

Daya ya lafta mata amma ta dane shi tare da

cukwikuye belt din tana ihu. Tsohuwa ta iso tana

dukanshi a baya, fadi take "Za ka kasheta ne?

Jama"a kuyo dauki. Haushin hakan yasa shi

damko kanta ya shiga zuba mata kola, ya

sirmiyota ya shiga lafta da takalminshi, tunda ta

hana belt din. Sai da ya mata tas, sannan ya fita

ya bar su, Tsohuwa na kuka Ummi na kuka. , Sai

da komai ya natsa ta leka ta jawo furarta don

tasha, sai ta ganta a zube. Ta ce, A" a ke ki ka

zubar min da fura?" Ummi ta ce, To ba shi ne

janyo ni ba Yaa Abban. Tsohuwa ta ce, "Ai ko sai

ya siyo min furata. Ta mike ta wuce Umma tana

rabon abinci, ta nufi soro in da dakin Abba yake

(Zaure) Ya fito yana rufe kofa, ta ce "Au za ka

fita ba? To ka sawo min furata da ka zubar. Ko

kallonta bai yi ba ya rufe kofarshi ya wuce. Ta ce

mishi "Aikin bana, in ba siyo min ba ubanka ai ya

dawo ko min dare ya sito min. Abba ya ce, Ku ku

ka sani. Ra ce, kaima ka sani, dan jakar uba. Ta

dawo ciki tana mitar ya cika bakin rai. Umma ta

ce, "Ina Abban? Tsohuwa ta ce, "Ya tafi, in bai

sai min furata ba ranshi zai 6aci yau a gidannan.

Umma ta ce "Ni bai ma ci abinci ba ya fita, ke

Ummi zo ki kira min shi, yunwa fa yake ji.

Tsohuwa ta ce, "Ba za ta kira shi ba, ya dake ta

sannan ta kira shi? Tunda bai barta taci da dadin

rai ba, shi ma ba ya ci ba.,, Umma tayi shiry,sai

haushin Ummi da take ji kamar ta shake ta ta

mutu. Ummi tayi wanka ta zura kayan Mkrnt,

tana saka sandal Umma ta ce, "Ina Ummi? Zo

nan." Ummi ta tafi tana cewa a ranta. "ALLAH

YASA DAKIN YAYA ABBA ZA TA AIKE NI, SAI NA

RAMA DUKAN DA YA YI MIN JIYA, DON YANZUN

DUK ME YA MIN SAI NA RAMA.........." Umma ta

katse mata tunani da cewa,"dauki shayin Abba ki

kai masa kada yayi latti,kai shayin ki dawo ki

dauki dankalin,yau shi kadai ma nayiwa dankalin."

Tace,"nifa?"umma tace "ke kina cin dumame

Abba ko ba ya ci,dan haka dan wanda ya rage

shi nayi wa." Ummi ta figi kayan tea din ta nufi

dakin Abba tana tura baki.tare da sallama bata

jira amsa ba,ta daga labule ta fada. Dabi'ar da

yake mata fada akai kullum,ya gama saka

singiletinshi kenan yana kokarin saka riga. Yace,

"wai ke wace irin majanuniya ce?ban ce miki in

kinyi sallama sallama sai na amsa za ki shigo

ba? sai kawai ta saki tiren,ruwan zafin ya zube

masa a kafa,dankalin ya watse kan rigar da zai

saka. tayo waje da gudu,sai dakin tsohuwa.ya

fito da sauri yana cewa,"umma ta kona ni! ta

kona ni!!" da sauri umma ta fito daga dakin Alhaji

babba,shima Alhajin na biye da ita yana fadin

"wacece ta kona ka?" Yace "ummi ce! ummi

ce!!."nan take Alhaji babba ya rike kafar yana tofa

mishi addu'a. Umma ta debo kullun kamu ta zuba

mishi,amma duk da haka sai da yan yatsun

kafarsa suka kumbura. tsohuwa ta fito daga daki

tana fadin,"kai ummi bata ji? wai ni meyasa aka

sa mata sunana?" Abba ya kalli tsohuwa cikin

takaici yace,"duk ba ke kike daure mata gindi ba?"

Umma ta shiga dakin tsohuwa ta janye kayan da

tsohuwa ta jera don kada aga ummi,ta janyota

tun daga dakin take kwallo da ummi har waje.

Alhaji ma yau har dashi aka zane ummi,tsohuwa

dai sai yan mitoci take yi,wai yanxu haka ma

bata sani bane. Abba dai ranar dai bai je

makaranta ba,haka nan da yamma sai da ya saka

ummi a dakinshi ya bata gwale-gwale sannan ya

zane ta. misalin hudu da rabi na yamma,Ahmad

abokin Abba yayi sallama a kofar gidan,Abba ya

amsa ya fito. Suna zaune kan dakalin kofar gidan

suna hira,sai ga ummi ta yanko da gudu tana

waiwayen baya. Ya ce,"zo nan."tazo yace,"kinyo

tsokanar fada ko?" tace,"a'a.yace in har tsokana

ki kayo zaki sani shegiya mummuna kazama. Ta

murguda baki,yasa takalmi ya jefeta,ta shige gida

sai ko ga wani yaro jiki duk kwata yayyanshi na

biye dashi. ya tambayesu,suka ce "ummi ce ta

jefa shi kwata"ya taso yaron har cikin gida ya

kamota dakin tsohuwa ya tsareta ta wanke ma

yaron jiki,ta kuma wanke kayan. sannan ya

zuzzuba mata kola a kai.tsohuwa tana ta yiwa

yaran fada,wai ita ma su daina tsokanarta Umma

ko lekowa bata yi ba,ya fito ya samu Ahmad yana

cewa "kayi hakuri na barka kai kadai." Ahmad

yace,"ba komai" sai Abba ya zauna sannan

Ahmad ya dube shi. Abba wannan kanwar taka

kuwa bata da Aljanu? Abba yace,"ba kowa

akanta,sai iskanci." Ahmad yace."a'a,kai dai ku

kaita ayi mata rukiyya." Abba yayi dariya,sannan

yace kasan Allah ba kowa akan ummi,saboda

Alhaji karami ya taba yin wannan tunanin. ya

dauke ta yakai ta rukiya bata da komai."Ahmad

yace tabdi!,gaskiya in ta isa aure duk wanda ya

aureta akwai aiki babba a tare dashi. Abba ya

ce,"wane mahaukaci ne ma zaya dibar ma kansa

ummi?"Ahmad ya ce,"sai ai muku hadin ggida..."

ya kaima Ahmad naushi a gefen ciki,Ahmad ya

kauce yana masa dariya. Abba ya ce,"ka cuce

ni,ace in auri ummi ai sai na hada kayana na bar

garin nan. nan. Ahmad ya s heke da dariya har

da rike ciki.sannan ya ce,"don me? Abba ya

ce,"to wannan yarinyar ba sai ta hada maka

gobara gida ba?gata kazama ga muni." Ahmad ya

ce,"kama dai kuke yi." Abba ya bata rai,"Ahmad

bana so.in har da gaske ina kamada ummi ba sai

na koma ciki an sake haifana ba. Don Allah ni

tashi ma ka tafi,don wallahi da don kai bane kake

fada min haka da sai munyi rigima,na tsani

ummi,bana sonta sam! Zaune suke a kofar gidan

Alhaji babba kan katuwar tabarma,sun jere abinci

suna ci. kullum Alhaji babba da Alhaji karami nan

suke zama tamkar tagwaye,suna matukar kama.

mafi yawancin lokuta ma kaya iri daya suke

sakawa,domin Alhaji babba duk kayan daya saya

tare yake sai musu. haka nan hula ko

takalmi,haka nan matansu baya

bambantawa.shima Alhaji karami duk da bai kai

samun babba ba yana koyi dashi. Alhaji babba ya

kalli karami yace,"Aminu ya zancen makarantar

bashir?" Alhaji karami ya dubi wansa ya ce,"Alhaji

bashi fa ya fadi jarabawa,jiya na tsare shi da

maganar sakamakon jarabawarshi yace bai duba

ba,saida yaji nace zan hada shi da Abba suje

sannan yace min yaje wai duk ya fadi. Alhaji

babba yace,"Ash sha! sai ya maimata shekara

kenan?"Alhaji karami ya ce,"to in ma ba zai

maimaita ba Alhaji shi ya sani,ba sahura ta bata

su ba? shi Abba ai ba haka yayi ba,ka dubi fa

yadda yaki aikin kanikancin nan,uwarshi ta zuga

shi wai yayi karatu kadai yayi aikin gwamnati.

kullum haka sahura take kitsa ma yaran."Alhaji

babba yayi yar dariyar takaici,sannan yace"in

banda abin sahura yadda kasan nan tamu ta

zama waye zaici alwashin aikin gwamnati? ina ce

masu digree ne ke yawo ba aiki?" "har masu

masters." inji Alhaji karami.ya tashi zaune daga

kishingidar da yayi,yace dubi misalin dan

abokinnan naka Alhaji buhari." Alhaji babba ya

ce,"kwarai kuwa,mas'ud ba.yanxu ma fa kasuwa

yake zuwa,sai yanxun yake koyon kasuwancin."

Alhaji karami ya ce,"to daya dora shi a kasuwar

fa tun farko?shi yasa na fada ma sahura ta bar

yara su hada da sana'ar hannu. Donni dai yaro

kamar bashir yanxun ba zan dauki kudina in ba

shi ba."Alhaji babba yace,"shi yasa kulum nake

kara son Abba,yaron nan da kanshi yace min in

kai shi shagon dinki. Har naki suwaiba ta

ce,"Alhaji ka kai shi in ya iya sana'ar hannu ko

bai samu aikin gwamnati ba zai rike kanshi da

sana'ar nan." Alhaji karami ya ce,"to ai kasan ita

suwaiba tasan abinda take yi.amma sahura sai

addu'a." Sallamar Abba ce ta katse su,ya zauna

can gefe sannan ya gaishe su,duk suka amsa tare

da tara hankulasu gurinshi. Ya mika ma Alhaji

babba kullin takarda tare da cewa "Alhaji gashi

maganin (ulser)ne" Alhaji babba ya amsa ya

ce,"Abba sarkin amsa magani, a gurin wa ka

samo wannan kuma?" ya ce,"Ahmad abokina na

raka ya amso ma babanshi,shine nace bari in

amso muku" yace to Allah ya saka da

alkairi."Alhajikarami yace"dame ake sha?" Abba

ya ce,"da madara peak." suka ce"to" daya mike

zai shiga gida Alhaji babba yace ya shige da

kwanikan abincin. yau kam Abba bacci yake ji da

wuri,don haka ya baro shagon dinkinsu wanda ya

kan kai goman dare a ciki ya nufo gida. Ya bude

dakinshi ya shiga ya cire riga sai singileti da

gajeren wando na jeans.ya nufi ciki don ya kama

ruwa ya kuma yi wa ummanshi sallama. tsakar

gida ya sameta zaune ta zabga tagumi,inda

abinda Abba ya tsana shine,yaga ummanshi cikin

damuwa. da sauri ya isa wurinta,"umma

lafiya?"ta dube shi "ina fa lafiya,ummi ce tunda

tayi sallar isha'i ta fice kusan awa guda zance

jiya ka mata dukan fita wasan dare?" Abba yace

"to wai me za'a yi wa ummi ne ta zama irin

sauran yara?" umma tace,"addu'a ce Abba,kuma

muna yi kullum." ya juya cikin bacin rai,layin su

Amina kawarta ya nufa,don bata wuce can.duk da

cewa Amina bata kaita rashin ji ba. can din kuwa

ya sameta,ta tara zugan yayan layi sai tsokanar

fada suke yi,ita ce shugaba. wata falwaya Abba

ya samu ya jingina yana kallonsu,don yana iya

tunkararta su diba da gudu. shi kam ba za ya iya

guje-gujen nan ba,duk wanda yazo wucewa sai

sun tsokane shi,wani su jefe shi,wani kasa zasu

watsa masa su gudu wani kuma rigarsa zasu ja.

c can wani shida budurwarsa sun zo wucewa ta

fizge ledar hannunsu ta watsar,sannan suka ruga

da gudu. tayo gurin da Abba ke tsaye bata zaci

da mutum a gurin ba,sai dai taji anyi caraf da

ita.sai da Abba ya zabga mata koso a tsakiyar

kai har tayi fitsarin wuya,sannan ya tasata har

gurin mutumin data yaga ma ledar. suna

tsugunne suna tsintar lemunsu da ayaba ya

ce,"malam ga wadda ta yaga muku leda." da

zafin nama mutumin ya mike,Abba ya

ce,"gata"mutumin ya shakota yace yau sai naga

ubanki." Abba ya ce,"ko kara ka kai gidansu nine

zan hukuntata,don haka gata na kawo maka

kanwata ce kuma naga lokacin data tsokaneka."

jikin mutumin yayi sanyi ya ce,"na gode bawan

Allah,taje taci albarkacinka." Abba yace "daka

nade ta." mutumin yace,"ba komai,ke kuma ki

canza hali ke mace ce." Abba yace nagode"

sannan ya tasa ta zuwa gida. Bokiti ya cika da

ruwa ya dora mata,,umma rasa bakin magana

tayi daya sanar da ita tsokanar daya tarar da

ummi suna yi. Daga karshe ta ce,"Allah ya

shiryaki,abind ya sameki kada ya sami sauran

dangi. Alhaji kuwa daya sameta dauke da bokitin

tana kuka tana fadin "yaya Abba na tuba,bazan

sake ba." ya ce,"uwata bakya ji ne fatan Allah

yashirye ki."ya nufi dakinshi.tsohuwa takaicin

Abba ne ya hanata fitowa tayi magana. nata

ganin,ummi bata wuce fita tayi wasa da

kawayenta ba,a cewarta ba laifi ba ne. amma an

bi an tsangwami yarinya,an hanata walawa.sai da

Abba ya gaji dan kanshi sannan ya sauke mata

ruwan. Sannan ya mammaka mata

takalmi,sannan ta shige dakin

tsohuwa.tsohuwana daga kwance ta dubeta.

"yaga dama ya kyaleki?kai mai sunan malam

akwai mugunta.zo ki kwanta." cikin kuka ummi

tace,"kayana sun jike,bokitin ruwa fa ya dora

min."tsohuwa tace,"barshi da halinsa,ace mutum

ba zai sake ba?" ummi tace,"ai sai na rama,shima

din sai yayi kuka."tsohuwa ta ce,"a'a,kada ki

soma zancen ramakon nan.kin san ko kin rama

ke ce zaki kwan ciki." ummi ta ce,nifa sai na

rama."tsohuwa ta ce,"baki gaji da shan wahala

ba kema da shegiyar gaddama,ga zanina nan

kikin raki ciro ki daura kizo ki kwanta." ummi tayi

lamo bayan tsohuwa tana tunanin dame zata

rama abinda Abba yayi mata jiya.har bacci yayi

gaba da ita waiwaye............. SULAIMAN shine

asalin sunan Alhaji babba,Aminu kuma shine

Alhaji karami. tsohuwa itace mahaifiyar su,kuma

su kadai ne yayan data haifa.Asalinsu yan

zamfara ne a kauyen daji a karamar hukumar

kauran-namoda. malam Idris mahaifinsu shine ke

zuwa yawon fatauci,har Allah ya zaunar dashi a

garin kano,da matarshi Habiba. sunzo da

yayansu guda biyu,sulaiman da Aminu.sun yi

karatun muhammadiyya mai zurfi,amma basuyi

karatun boko ba. sannan ya dora sukan harkar

kasuwanci,Allahya albarkaci kasuwancin Sulaiman

inda harkoki suka bude mishi cikin kankanin

lokaci. matsalar shi daya rashin boko,malam

idrisu mahaifinsu yana daya daga cikin wadanda

basu amshi boko ba lokacin da tazo. Don haka

sam bai saka yayansa ba.Sulaiman ya auri

Suwaiba wadda suka dauki watanni suna

soyayya,ita yar unguwar sheka makaranta ce.

Amma asalinsu yan Daura ne jihar Katsina.kafin

aurensu sai da yayi gini a unguwa uku gidaje

guda biyu iri daya. Ya ce Aminu kaninsa ya zabi

gida duk da cewa a lokacin baiyi auren

ba,wannan abu yayi wa mahaifisu dadi. yayi ta

shiwa Sulaiman albarka,don haka sai aka rufe na

Aminu,yayin da sulaiman ya tare a nasa da

matarsa Suwaiba. / ZURFIN CIKI book 1 part 2

ZURFIN CIKI book 1 part 2

Posted by Bashir Sani                      www.gidannovels.blogspot.com Fesan on 14 Dec 2016 - 21:40

Kwanci tashi 5yrs ta miqa suwaiba bata taba ko

batan wata ba. awannan yr ne mahaifinsu ya

cimma 1yr da rasuwa. saida aka watse makoki

danginsu na qauran-namoda suka koma. sannan

sulaiman yace da aminu, to ni xan dauki tsohuwa

in maida ta gidana,kai kuma aminu ka fito da

mata kayi aurenka dan mu xauna kusa da juna.

tsohuwa ta saka kuka tace wannan yaran nidai

da ka barni na xauna da gidan xai xama kufai.

sulaiman yace tsohuwa kiyi haquri, sai a saka

haya.aminu yace haka xa ayi. daqar tsohuwa ta

yarda dan tace ita wannan gidan mutuwane xata

rabata dashi, dan gidane me tsohon tarihi a

gurinta. ta ce gidan da mijinta ya rasu gidan da

ya kawo ta tun tanada jajayen sawunta. suka dai

lallabata. lkcn da aminu ya gabatar da sahura a

matsayin matan da xai aura, tsohuwa ta tuma ta

ce ba ta laminta ba, don kuwa kowa yasan

mahaifiyar sahura gun masifa. sanna sahurace ta

gajeta. aminu sai ya watsar da mgnn auran

gabaki daya har tsawan lkc. sulaiman yanata

roqan tsohuwa ta amince, dan ya lura aminu yayi

nisa. Ba yadda tsohuwa ta iya, dole ta amince,

aka sha biki ta tare gidan aminu. mai hali dai

baya fasawa, dan sahura batasan hulda da

suwaiba da surukarta, gashi daga kawota ko

2mth bata yiba ta kama fada da yan unguwa. a

cikin 3yrs sahura aka samu ciki. lkcn sulaiman ya

samu xiyarta qasa mai tsarki shida tsohuwa dan

sauke farali. sunyi addu'a allah ya bashi xuri'a

shida aminu.suna durowa gida suka samu lbrn

cikin sahura, murna a gun sulaiman tamkar

matanshi ne keda cikin.lkcn haihuwa tahaifi da

namiji murna gun yan uwa biyu ba'a magana,

anyi shagalin suna inda yaro yaci sunnan mahai

finsu wato idris shine suke kiranshi abba. Sannan

Ahaji Sulaiman ya biyama qaninshi kugeran

makka daga nan ne aka samu ahj Babba da ahj

qarami tun abba yana jariri ahj babba da

matanshi suke dawainiya dashi Sahura ba taso

saidai ba yan da xaitai da ita. domin alj qarami

na gama shirin fita xai saba shi sai gidan sai yayi

kukan nono ake maida shi, saidai tayi ta mitar

cewa anriqe mata yaro gidan,sahura dai in an

kawoshi bata isa taxoba dan tasan tsohuwa

tafita danja.duk da gugar xana da haibaici da

sahura take antayo ma suwaiba ta katanga ko

inta je gidan, baisa ta daina dawainiya da abba

ba. cikin hakane sahura wata ran sahura ta tashi

da xaxxabi mai tsanani da amai, shine taje asibiti

ganin likita ya tabbatar mata da tana dauke da

ciki.ko da ta fadama alj qarami ba qaramin murra

yayi ba ita kuma ta batarai, yace tunda abba

yana tafiyan shi ko ina ayaye shi. Da yamma

bayan yadawo kasuwa ya shiga gaida tsohuwa

shine yake gayamata xa'a yaye abba. tace

saboda me? ku barshi yayi 2yrs. sai yace ai uwan

tanada juna biyune, shi yasa, daman sha waran

da nakesan fada maki shine xanba yaya shi

kyauta har abada.tsohuwa tace kai amma ka

kyauta. Washegari da safe shine ma yayi ma

abba wanka tana kwance ya shirya shi, sannan

yace mata ta hada kayanshi duka dan xan kaishi

gidan ahj babba gaba daya. tace kana nufin kayi

kyauta dashi gaba daya? yace ea. tace tabdi!,ba

xai yiwu ba. infishari banxane kaxa tayi mana. su

wa yace kada su dage su samu nasu dan? nima

wahala nasha na haifi dan, ba shago na bude ya

fito ba....sam bai kulata ba, ya hada kayan yaran

ya fita. ya shiga gidan ahj babba da shi. dakin

tsohuwa ya shiga, nan ya samu ahj babba suna

gaisawa, yace yauwa, dama gurinka naxo yaya.

abba ya sauka daga jikin babansa yaje jikin ahj

babba da gudu, ahj ya dauke shi ya rungume. Ahj

qarami ya keqa ya kira suwaiba,ta shigo ta xauna

sai ahj qarami ya soma jawabi da cewa. tsohuwa

ina san ki xama sheda, yaran nan na ba yaya da

suwaiba har abada.ahj babba yasake rungume

yaran a jikinshi wani saban son shi ya ratsa shi.

idanshi suka kawo qwalla, suwaiba ta sa kuka

tace mun gode da wanna abu da ka yi mana.

Allah ya bamu ikon riqeshi da amana. ahj babba

yace bani da bakin da xan maka godiya, saidai

ince allah ya qara xumunci. ahj qarami yace haba

yaya dana nakane, saidai inasan abba ya xama

xaka kai daya. tsohuwa tace allah ya maku

albarka daku da yayanku, kaima allah ya baka

haihuwa. sukace amin. Sahura kuwa mijinta na

fita da yaro, itama ta xari hijabi ta nufi gidan

iyayanta, ta shaida ma mamanta cewan aminu

yayi kyauta da danta, kuma yaba mutanan da

basa qaunan ta. nan da nan uwar tahau masifar

cewan ba xai yuyu ba, ai dole ya baki danki.

shiko uban cewa yayi ai ikon sane, dan haka

baiga laifinsa ba dan yaba dan uwansa dansa.

sannan yace ,ta tashi ta koma. uwar tace ba xata

koma ba, ya ce ta xauna. bai sake bi ta kansu ba,

ya ci gaba da harkokinsa. shiko ahj qarami cewa

yayi baxai bita ba, lokacin da ya dawo ya samu

batanan, sannan bai fadama dan uwansa ba har

aka kwana. sukuma su suwaiba basu fahinci

sahura batanan ba dan ba hurda suke ba, saida

kukaxo cin abinki ahj qarami bai futo da kwanu

ba. sannan wan yace iyalin naka bata nanne?

yace yaji tayi, niko baxan bita ba. ahj babba yace

akan wani dalili ne? ahj qarami yace ban sani ba,

na dawo gida ban ganta ba. da safe ahj babba ya

tashi gaba sukaje gidan, sahura ba kunya tace

danta takesan ya dawo mata dashi, inhar yana

san xama da ita. Ahj babba yace, indai danta ne

xai maido shi. ahj qarami yace shi kuma inhar sai

an dawo da dan to ya haqura da auranta. kuma

na cikin ta ma inta haife shi xaixo ya ansa ya

qarama wansa inya so yaga yadda xatayi. duk

juyin da akayi yaqi yarda daga qarshe ma tafiyan

shi yayi. ubanta yace da ahj babba kaima jeka

yadda suka so haka xasu yi. satinta guda taka

abincin kirki gagaranta yake yi, ita kuma uwan ta

daina samun wani abu daga gun sahurar ke kawo

mata. dan haka suka yanke shawaran ta koma,

duk da haka saida ya shareta na kwana uku

sannan ya sakar mata. haka ta haqura saidai

tasha alwashin dun runtsi sai danta ya dawo

hannunta. sannan ta kulla sabuwan gaba da ahj

babba da suwaiba kuma tace duk tsohuwa ce

takitsa abin. abba yana samun kulawa tare da

tarbiya mai kyau.sahura ta haihu ta sake samun

da namiji aka samasa bashir, daga nan haihuwa

akai akai.. Tun abba yana qarami ya koyi wasu

halaiya na ahj babba. da farko, sallar

asuba,axahar, laasar, magrib da isha. ahj babba

kan tasa abba suje masallaci da rana kuma

umman sane ke turashi. ranan jumaa ahj na

dawowa gida dan ya tafi dashi. dan haka sallah

ta xauna ma abba da xaran lkc yayi xai fara shiri

yi. sannan ya iya sadaka dan dasunje yana bashi

kudi ya rabama almajirai ko yasa a asusun

masallaci. sai xumunci aduk lkcn da ahj babba

xashi xanfara yana tafiya da shi. ya tashi da san

iyayan shi matuqa bai taba sanin basu suka haife

shi ba. duk da cewan duk lkc da ya shiga gidansu

umman bashi takan cemai bafa umman kace ta

haifeka ba, nice na haifeka. riqonka muka basu. in

yaji haka sai yace allah kiyaye. sai ya baro gidan

ita kuma taita xakinsa. inya fadama umman shi

saitai murmushi ta rungume shi. ya ce aidai kece

ummata ko? ita kuma tace nice ummanka rabuda

ita kaji. abba yanada tausayi dan haka ya

taimaka ma ummanshi aikin gida. shekara sha

biyu ya sauke kur'ani.a lkcn ne ya gama pry ya

samu xuwa js1 Abba makarantan masu kudi ya

ke yi.ita kuma sahura duk yaranta ta batasu,

musamman bashir. duk lkcn da akace yaje

makaranta inyace ya gaji, saitace ya xauna kaje

gobe. ko ahj babba ya korashi sai dai ya labe

inya tafi shi kuma ya dawo. yafi san xuwa qwallo

ko shagon game. to hakama qannansa duk sun

dau irin tarbiyyan uwarsu. cikin haka wata ran

umman abba ta tashi da matsananciyan mura,

lkcn ahj babba yaje legos don taho da kaya. ahj

qarami ne yakaita asibiti bayan gwaje gwaje, an

gano ciki wata biyu da yan kwanaki. murna gun

ahj qarami tamkar yayi tsuntsuwa yaaje ikko ya

fadama ahj babba. suna isowa ya shiga gun

tsohuwa ya sanar da ita. nan take tasa kukan

murna.ita kuwa suwaiba tamkar mafarki, sai

kunya ta isheta. lkcn da ahj qarami ya fadama

sahura, sai cewa tayi um, bana an tabuka, ni dai

gani da cikin na shida amma sai yauxu ta samu

daya. ahj qarami yace kinji matsalanki, ke ba dai

kiji wani ya samu qaruwa ki taya shi murna ba,

sai dai baqin ciki. ta ja tsaki bakin cikin me

xanyi? tunda ni ga nawan. ciki mai laulayi

suwaiba ta samu, wanda duk abin da taci sai ya

dawo. wannan lamari ya daga ma ahj babba

hankali da abba, duk aikin gidan abba ke yi, ga

makaranta, ko an hanashi sai yayi.dan haka aka

dauko harira qanwar suwaiba, wanda mijinta ya

mutu. umman abba dai bata samu kanta ba saida

cikin yayi wata biyar. sannan ta samu sauki.lkcn

sahura tanada cikin wata bakwai, lkcn haihuwa ta

haifa mace, murna gurinta kamarme, dan sai

yanxu ta samu mace. safiyar talata umma ta

tashi da naquda, hankalin ahj da abba ya tashi

matuqa. duk da tsohuwa tana ta kwantar masu

da hankali, ranan abba ko makaranta bai jeba,

duk da san makarantansa, har suka dawo sallan

axahar shuru. ahj babba yace tsohuwa bari na

samo mota akaita asibiti. tace to. yana fita ba

jimawa ta haihu. ta santalo yarta mace mai

matuqan kama da ahj babba. tsohuwa tace da

abba,mai sunan mlm bi su ahj kace sudawo ta

haihu. dama harira tasa ruwan wanka lkcn da

suka xo ta fito daga wanka.nan aka wanke

yarinya yan barka sai xuwa suke amma sahura

saida aka. Sahura saida aka kwana sannan ta

shigo. ta dauki yar ta taba baki tace wannan yar

baqinqirin haka sai idanu daqwa daqwa. wata

mata da taxo barka tace ai wannan yar sak

abba,suna kama sosai. sahura ko kunya ta ce

basa wani kama da abba. da tasamu kyan abba

da tayi kyau, umma tayi ma matan alama da

haunu tai shuru. ranan suna taci sunan tsohuwa,

wato habiba, dan haka umma ke ce mata ummi.

abba yana ji da ita, saidai in yanasan tsoka nanta

sai yace dubeta ta ba ummata wahala, sai na

xaneki kika girma kika qi mata aiki. umma taita

masu dariya. tsohuwa ma naji da ita dan guta

take wuni. tunda ga kan ummi umma bata qara

haihuwa ba. abba yana aji uku suna qoqarin xana

(j.s.c.e)ya dage sai ahj ya saka shi shagon dinki.

ahj yace abba kabar batun dinkinnan ka tsaya a

karatunka. yace ahj nidai ina so kaga inna iya su

umma sun huta dakai dinkin su gidan laminde.

umma tace ka barshi yayi ahj sana an hannu ai

tanada dadi, kaga in ya gama bokon ba bai samu

aiki ba xaya riqe kanshi da sana anshi. ahj yace

to shi ke nan Ahj yace, to shi kenan, wane shago

ka ke san shiga inkai ka? yace, na can bakin titin

nan, in da kake saya na lemo. ahj yace shi kenan.

mafarin shigar abba gurin koyan sanaa kenan.

ummi ta taso da rigima, tsiwa tare da tsokana,

wanda yasa suka daina shiri da abba sam. abba

ne ya kaita makarantan boka da islamiya, kullum

yaje daukota sai ya raba fada ko ya bada hakuri.

umma kullum addua take fili da xuciya da lokutan

sallah, allah ya shirya mata ummi. ita kuma tata

kalan quruci yan kenan inta girma xata daina.

tsohuwa takance aini me sunana kingama min

komai, domin banasan ragon da, da in kai qara

gara akawo min na bada haquri. duk lkcn da tayi

wannan kalman sai sunyi fada da abba, dan cewa

yake ai dama tsohuwan nan tuni na ane kin daure

mata gindin ta siqa tsokanan yayan mutane. ita

fa mace ce ba namiji ba, shi kenan bata da aiki

sai dambe? tsohuwa takance batta tayi. tunda

ganan abba basa shiri da tsohuwa. ita kuma fati

yar sahura kamar ummace ta haifeta dan bata da

hayani. ummi kuma kamar sahura ta haife ta.

Wata rana abba ya ke cewa, umma da ace lkc

daya kuka haihu da umman bashir, allah cewa

xanyi kunyi canjin yaya. umma ta dube shi dan

me kace haka? yace sbd masifar ummi irinna

umman bashir ne, fati kuma ba ruwanta kamar

ke.dariya kawai take yi. kwanci tashi ummi ta

gama pry, lkcn abba yana shekaranshi ta qarshe

a jamia. yana karantan (mass comm)ne dan yana

san xama dan jarida. umma tasoshi da likita

amma yace baida raayi. tace kaga kai bakada

hayaniya abba aikin jarida na masu maganane.

yayi murmushi yace umma kenan. ummi ta samu

shiga aji daya a qaramar sakandare. maimakon

hankali abin nata sai gaba yakeyi. aduk lkcn da

tai laifi abba ya daketa sai tayi wani abun dan

tabashi haushi, da sunan ta rama. ahj babba ya

bude mai shago, tare da xuba mishi kekuna.

tsohuwa tace dakai wanine mai sunan mlm, saika

tafi da takwarana ta koya. abba yace ko a

kwafan shago na na ganta ba sai na karya mata

qafa ba. ummi ta murguda baki, sai daya tafi

sannan tace allah ya kiyaye inje wannan qaxamin

shagon nashi. Tsohuwa ta ce,"tafi can kema da

baki son ci gaba, in banda abinki da zaki kwantar

dakai ki koya in an tashi auranki basai a saya

miki keken ba. in kuma shi kika aura kinga

shikenan inya samo dinkin da yawa saiki taya

shi, ta ce"Allah ya kiyaye me xanyi da yaya

Abba,yayi ta cin xalina?ni bana son shi" Umma

dake gefe tana jinsu ta ce,"ke in kin samu kamar

Abban ma ai kinji dadi,shine zai ce mai zaiyi

dake? mara hali irinki." Ummi dai tayi shiru tasan

inta cika surutu kan Abba yanxun nan umma ta

doddoketa,umma tafi son Abba fiye da ita. watan

ramadan ya tsaya,duk daukacin musulmi sun

dauki azumi ranar da akai na uku Abba ya shigo

gida karfe daya saura. daga shago yake zaiyi

wanka yaje makaranta don yanada darasi karfen

biyun rana. Gidan shiru kowa na bacci,don haka

bai shiga dakin umman shi ba don baya son ya

tasheta ya shige bandaki. Da ya gama ya fito ya

nufi daki kamar ance ya kalli madafi, ummi ce

tsugunne tana cin abinci. ya tsaya yana kallonta,

dagowan da xatayi suka hada ido, yace ke! karya

axumin kika yi? ta toshe bakinta sannan nace

dan allah yaya kayi haquri. yace fito muje. ya

kaita dakinshi yasata gwale gwale. da xashi

masallaci ya kulleta ta baya. ya ce inyaso ki

tashi kafin na dawo, xan gane. yana fita tahau

binci ken abinda xata lalata mashi. ta ciro bidiyon

da yake kallo xata doka da qasa, sai taga kwalin

wani kaset tana kallon hoton jikin kwali, na

tsiraici ne. ta xare ido kicin mamaki, tace lalle

yaya abba, daman shi dan iskane? to kuwa xan

tona mai asiri. ta turashi cikin xaninta, da taji

motsin shi yana bude qofa sai ta koma inda take.

ya shigo ya kalle ta ya ce nasan kin xauna dan

kinga bananan. ya xauna bakin katifa, sannan ya

dubeta fuska daure. ummi meyasa kika karya

axumi? tace ba komai. yace tunda aka fara axumi

kike karyawa ko? tace yaune kawai yaya abba.

yace kinsan hukuncin wanda ya kasya axumi da

gangan. Tace eh an fada mana a islamiya, amma

mlm yace sai wadanda axumi ya wajaba akan su.

ya kalle ta cike da mama ki, a xuciyanshi yana

cewa, yanxu har yarinyan nan tasan akwai

wadanda axumi ya wajaba akansu? afili kuma

yace lalle ummi kina buqatan sa ido. dama

saboda bai wajaba akanki ba shiyasa kika karya?

to daga yau xansa maki ido, kuma xan fadama

umma ta sa maki ido. hakanan duk wani abu da

akeyi lkcn axumi an daina qyale ki, xaki ringa

sallar tarawi, ke har tahajjud sai kinyi shi. sannan

bayan axumi saikin rama wannan axumin. ya

xuba mata ranqwashi a tsakiyan kanta ,tare da

cewa tashi ki fita munafuka. daga dakinshi bayi

ta shige ta qara kallon kwalin, sannan ta maida

ta soke shi, tace sai na tona maka asiri. da dare

bayan angama bude baki, abba xai tafi tarawi ya

shigo dakin umma yace ina ummi? umma tace

gatanan kan kujera tayi sharkaf, wai yau taji

axumi. abba ya shiga ciki yana kallanta. yace

umma xaki yaudara ko yar rainin wayau, tafa

karya axumi daxu da rana na ganta tana cin

shinkafa. Yace shine kika xube wai ke kin sha

wuyan axumi ko? umma ta dube ta tana mamaki,

tace abincin da kike kinba almajirai da ma qarya

ne? ya dubeta yace biyu kenan ga larya axumi ga

qarya, xaki sani. tashi muje salla ko in ballaki.

umma tace allah ya shiryi halinki. abba yayi

dariya tare da cewa, kema dai umma yaxaki

amince da batun wai tac almajirai abinci, su basa

axumi ne, umma tace tunanin haka sam bai xo

min ba. saida ya sakata sahun salla, sannan ya

nufi gun maxa. bayan ya gargadeta da cewa in an

idar ta jira shi, inyaxo batanan sai ta sani. koda

aka idar da yaxo bata nan gurin ya kaure da

dambe da wata yarinya wai da suna sallah tana

bigeta. shine daga idarwa ta cakume yarinyan da

fada. bai tsaya sauraranta ba ya cire ta kalmi ya

shiga dukanta, sannan ya tasata xuwa gida. sai

da ta shige dakin tsohuwa sanna ya koma nashi

dakin. hakanan suka ta xuwa masallaci har

axumi yakai ashirin. Ahj ya kawo masu shadda

da leshi da atamfa na sallah ita da umman su

bashir da fati. ya suya masu takalma da mayafai,

abbane xai masu dinki, ran ummi baya son dinkin

abba, domin wanda take so bashi yake mata ba.

ta ce umma dan allah nidai a bani dinkina na

kaima laminde, yaya abba baya min ne kyau.

umma tace kije ki karbo da kanki. tace ai baxai

bani ba ne, xai dakeni. umma tace ai nafi san ya

dake kin, lamindan finshi dinki mai kyau tayi ne?

ummi tace nidai gara ita. tsohuwa tace ai banga

lkcn da mai sunan mlm xai faranta ma takwara

ba, kullun burinshi ya quntata mata. umma tace

tsohuwa ummi fa ba a mata gwaninta, inace dinki

in yayi mata har aro ake xuwa yi? ta dube ta

tace keda shine inya jiki kyayi biyu babu, yaqi

maki dinkin luma ya hana kayan bare kiba

laminde inga ta tsiya. qarfe dayan dare ya tura

dakin tsohuwa tana xaune a kan sallaya tana

addua, abba yayi murmushi. tsohuwannan kina

birgeni dama kina ibadan dare? ya kalla kan

gadonta, ummi taya dai dai tana ta bacci./ ZURFIN CIKI book 1 part 3 ZURFIN CIKI book 1 part 3 Posted by Bashir Sani                      www.gidannovels.blogspot.com Fesan on 14 Dec 2016 - 21:42 Ya kalla kan gadonta, ummi taya dai dai tana ta bacci. Yace, ummi ke! ummi!! tashi. tsohuwa tana yi masa alama da hannu gami da gyaran murya, wai ya bar ummi maimakon haka ma sai ya dauki wani kofi nan gefansa da guntun ruwa a ciki ya watsa mata a fuska. ta farka firgigit, yace taso, da sauri ta tashi yace dauko hija binki maxa. ta dauka suna fita tsohuwa tana sallamewa. tace kai mai sunan mlm ka lafama yarinyan nan haka, wai axumi wajaba akanta yayi da xaka tasheta da tsohon darannan xuwa masallaci? yace kema in xaki, xo muje. ya tasata suna tafiya tana hada hanya suka tafi tahajjud. sai qarfe hudu na asuba aka tashi. ummi har kuka tayi saboda tsananinjin bacci, amma tana tsoran kar ta kama bacci yaxo ya same ta. tun tana layin bacci har ta gyagije. sakamakon tashinta da matan kusa da ita keyi. kafin kwana uku ta saba da sallan dare, lkc nayi xata farka. abba yana xaune ga dinki gabanshi amma yana can tunanin bushira, yarinyan da yake matuqan so ce. amma yana shakkan fada mata,dan iyayanta sunada kudu matuqa. kuma shine yakema duk yan gidansu dinki. Ahmad abokinshi da ke gefe kuma sai yayi murmushi, yasan tunanin bushiqa ne ke damun sa, dan haka sai ya ce, abba kasan allah, abari ya huce shi ke kawo raban wani. haka kuma ZURFIN KICI, ba xai kai ka gaci ba. ka fada mata kawai. abba ya ce hum ,ina tsoron kada ta ce bata sona, dan bansan ina xansa raina ba. ahmad yace daga ganin yadda take jin kunyanka tana sanka. abba ya kalli ledan da ke dauke da dunkunan su bushiran, yace ina xatan yau xasuxo amsan kayansu, dan tun jiya nace suxo.ahmad yace to in sunxo kayi qoqari ka fada mata mana, indai ba ragon namiji kake ba. abba ya tsurama qasa ido yana tunanin in sunxo mai ce mata? kusan awa biyu sukaje sukai sallan axahar, tungan motan ta tsaya yasan tasu bushurane. shi kadaine a shagon sauran basu dawo ba. bushura ta shigo da qannansu da yarsu aisha. ya taresu da faraa, suka gaisa kan bushura na qasa, sam bata iya kallan abba tela kamar yadda suke kiranshi. Ya tura masu kayansu suka duba sunata murna dan ya masu wadda sukeso. aisha ta aje masa cikon kudinsa kan table. har sun fita yagadai baxai iya hakuri ba, yace bushura xo gashi. ta juyo tana dariya taxo. yace bushura inasan na fada maki wata magana gashi kuna sauri ko? ta kalli motan tace fada min. yace kina sona? ta xare ido sannan ta ruga da gudu. gabanshi na faduwa, bata tsaya ba sai mota. ya kwantan da kanshi akan keken yace menene maanan gudun da yarinyannan tayi? ya tambayi kansa, qarfe uku sunada lecture, amma baya xatan xashi makarantan. ahmad ya dubi abba wanda daga ka dube shi xakasan yana kin damuwa. yace wai banaga sunxo ba? ko ba motan su bane? shiya bandawo ba nakuma hana yaran dawowa dan ku sasanta. abba yace um, inaga yarinyannan gara na haqura, dan bana san insa kaina cikin tunani. ahmad yace ban gane ba, abba yace, to naga daga tambaya tana sona, saita kwasa da gudu ta shige mota. ahmad yayi yar dariya sannan yace ,amsan ta baka. tana nufin tana sonka. abba ya harare shi kada ka maidani dan iska, ina ta magana ta xabga da gudune shine tana sona? yace jeka tambayi manya .yaci gaba da cewa kaine baka mata magana da hikimaba, ka fito mata kai tsaye baka sakaya ba. abba yace, kai nifa ka sanni ba ruwana da wata kwana kwana, idan abu yayi min bana kwana, inko bai min bama haka, ni ba ruwana. Ahmad yace sai xurfin kici ko? da ya aka shawo kanka ka fada mata,abba ya mike tare da kallan agogo, yace inada lecture. gida ya nufa dan shirin xuwa makaranta, har yayi kamar ya tambayi ummanshi cewa in ka ce ma mace kana sonta taji kunya ta gudu wai alamun so ne? sai kuma ya kasa, yana jin nauyi amma in bai samu wata manufa ba dole yaxo ya tanbaye ta dan baya boye mata komai.bushura yar ahj sale ce kwamishinan gona na wannan xamani, gidansu yana karkasara. danqareran gida ne ginin xamani, sun san abba ne sanadin dinki da yayi wa wata qawansu jamila.dinkin yayi matuqan birge su dan haka suka fara kawo masa dinki, tun ranan da ya fara ganin su bushura ta kwanta mashi a rai. to ashe ita ma yamata.shiyasa yau daya furta mata take ganin kamar anmata gafara da aljanna.wata xuciyar tace ,to yanxu da kika gudu in ya xaci baki sansane fa, nan take hankalinta ya tashi har tana rayawa ga abba can da wata.dan haka taga dolene ta koma gun sa inhar tana sansa. dan tasha ganin mata na masa tayin kansu in sunxo kawo dinki.nan ta soma tunanin wace dabara ce xatayi ta fita?saiko ta warware daya siket din kayanta cikin dare.da safe ta nunama momynsu tace mata telan ya manta bai hada wannanba,dama yace xai gwada nine kafin ya hada.momy tace direba ne xai kai mashi.bushura tace momx xaifa gwadani ne muje dai xa kaini.tace to kuje, bushura ta danyi gayunta suka tafi.saidai kash! bata samu abba ba ance mata yana gida. tace gidan da nisane, aka ce mata babu nisa,dan haka ta sa aka rakata.tacema direbansu tana xuwa telan na gida.gidan ba nisa. A qofar gidan su abba ta tsaya, sai ga ummi ta sheqo da gudu tana dawowa daga aike.ta tsaya tana kallan bushura, sannan tace lafiya?bushura ta dubeta. yauwa abba yana nan?budan bakin ummi sai tace yaje kashi ya fada a masai.bushura ta dafe qirji, yaushe? ummi tace oho.sai ga abba ya futo sanye cikin shadda bulu mai duhu yana ta qamshin turare.shawara ya yanke lkcn da yake xaune a shago kan cewa yaje gidan su bushura,tunda gidan kwamishina ba boyayye bane,suka hada ido da bushura,ta saki faraa sannan ta dubi ummi,kince ya fada ina? ummi tayi ciki da gudu.ya bita da kallo sannan ya kalla bishira,me tace maki?bishira tace, ba komai.saidai dariya da maganan ummin tabata.yace tunda baxaki fada min ba xomuje ki gaida ummana.cikin muryan jan hankali tace ina jin kunya.ta bude jakanta tace kamanta baka dinke wannan siket dinba.yace mugani,yaga yadda aka warware shi aka cire xaran da kyau. murmushi yayi dan yasan ya dinka siket din,kusan shinema na farkon dinki.ya gane yaran nata qila san ganinshi take san yi. Ya dinke siket din yana cewa"to amma sai dai ayi min izini inzo gida in kawo da kaina in na gama." tace haba dai,ya za ayi in taso ka?"ya ce,"ba komai,in dai anyi min izini sai inzo," ta ce,"to in maka kwatance?" ya ce,"a'a huta kada ki bata bakinki,nasan gidanku zanzo anjima bayan tarawih." ta ce,"to." sai mun zo" tace"ku dawa? ya ce,"abokina mana,kinga zo muje gurin ummana ku gaisa." Bishira ta bishi cikin jin kunya.tun kafin su shigo daman ummi ta shiga gurin umman da gudu tace mata"umma ga budurwar yaya Abba." Umma tace budurwa kuma? tace eh ai zama su shigo.daga nan ta kara kyallawa dakin tsohuwa tana fada mata. Umma dai jim tayi dan bata da wani burin da ya wuce ta baiwa Abba ummi,kuma da tasan har zai ga wata can da wuri haka data fada masa kudurinta,sa tay 'ZURFIN CIKI' gami da nauyin baki....... sallamar Abba ce ta katse ta ta ce,"shigo Abba." ya ce Umma bakuwa ce taxo gaisheki.Umma ta fadada fara'arta tace to shigo,ba dai surukar tawa bace?" ya ce,"ai ita ce kam" Bishira ta shigo tana sunne kai,ta gaida umma Umma ta ce,"masha Allah,Allah yasa rabon muce."Abba yana dariya ya ce,amin ummana."ya dubeta,"tashi ki gaida kakata." suka nufi dakin tsohuwa,umma ta jinjina kai .tabbas Abba nason yarinyar,in ta dubi yanda yake fara'a da zumudi. a fili ta ce,"Allah yayi mana zabin alkairi."ummi na kwance kanta na cinyar tsohuwa,sai ta kalli bishira ta tuntsure da dariya,lokacin da suke gaisawa da tsohuwa. Abba ya ce,"dariyar uban me kike yi?" sai ko ummi ta sake shekewa da dariya. ya nufota ya suri kafafunta,tsohuwa ta ce haba mai sunan malam yanxu in bata yi dariya ba kuka zatayi?" ya ce,Bishira tashi muje" Tsohuwa tace to yanmata mun gode ki gaida magabatan naki,sannan kiyi ta hakuri da halin wannan miskilin." Umma ta ce,"tsohuwa kodai kishi ne?suka yi sallama,ummi wadda tunda ya shureta ta rigasu fita sai ta dauki takalmi Bishiran guda daya takai soro (zaure). don haka da suka fito suka shiga nema ummi ta kule uwar dakin umma tana ta dariya tana lekensu. Abba ya ce,"ummi! ummi!!" taki amsawa ya nufi waje da niyar dubota don yasan ita ce zata dauki takalmin,sai ga takalmi a kofar shi. Don haka ya dauko kawai ya dawo ya bata umma ta ce,"ka kaita su gaisa da umman Bashir." Abba ya ce,"a'a ba yau ba."ya rakata wurin direbansu,kusa da shagonshi sukayi sallama da alkawarin zai zo washegari. yaje kuma bishira ta fada masa lallai tana sonsa sai dai tana tunanin iyayenta ko zasu amince? ya ce,to shi dai zai turo magabatansa su nemar masa izinin zuwa zance kamar yanda yake a shari'a Bishira tace a'a ya bari tunda yanxu shekarar farko take a babbar sakandare(s.s.1)ba za a bari ya dinga zuwa ba,amma zasu dinga haduwa gidan yarta dake na'ibawa. Abba baida zabin da ya wuce ya yarda da hakan tunda tace baza a barta yin tadin ba.sai dai fargabar shi kada nan gaba sunyi zurfi cikin soyayya ace ba za'a bashi ba. ta ce,"Babana bashi da matsala,amma momy dinmu ce abin tunani."Abba ya ce,"shikenan Allah ya shige mana gaba." soyayya ce mai karfi ta kullu tsakanin Abba da bishira,wanda har ummanshi da kanta tasan cewa Abba yana son yarinyar. Domin duk lokacin da zaije gurinta tana lura da zumudin da yakeyi,kazalikain tace ka gaida surukar tawa, bakinsa baya rufuwa. Don haka sai ta tattara batun ummi ta aje a gefe addu'a ce kadai bata daina ba.ana sauran kwana uku sallah.Abba ya siyo fenti yazo da mai fentin nana ak fente gidansu ciki da bai. Da yamma kuma ya kawo dinkunan su ummi da fati,ummi tasa ihu,sam irin dinkin da ta aro gurin kawarta Amina ba shi yayi mata ba,ya zai mata dink iri daya da fati? ya ce,"kin isa ki sani in miki dinkin da kike so?ta ce to ni dai bazan sa ba umma ta rafka salati tana kallon ummi ta ce,"ummi kina da hankali kuwa? kudi kika biya ko ko Abban sa'anki ne?" tace cikin kuka to ni umma ya zai min iri daya da fati? ya dubeta a fusace,"in kin bari na dauki kayannan wallahi bazaki sasu ba." Umma ta ce,"ni da zaka daukesu ma da naso"tsohuwa ta fito ta ce,"saboda me? akan wane dalili zaka amsar mata kaya?tunda baka mata wanda take so ba sai ka kyaleta." Da hannu Umma tayi mishi alamar yayi shiru,sannan ya fita waje.Abba ya kada kai ya fita. washe gari kuma ya shiga da me fenti har cikin gidan Alhaji karami,sahura tana daki lokacin da yake nuna ma mai fenti guraren da zaya fara. Ta fito daga daki ganin Abba sai ta hade rai sannan ta ce,"mune kashin baya? ai dama ka bar shi tunda baka mai da mu wani abu ba,mu ne dai baka so din mahaifanka. Ta dalilinmu zaka shiga aljanna,ba dalilin wasu banzaye ba da sauri ya nufi hanyar fita waje don baya son yaji zagin da zata yiwa Alhaji da Ummanshi. wannan na cikin dalilin dayasa baya son zuwa gidan Alhaji Babba da Umma,sune suka ci kashi da fitsarinsa. suka bashi tarbiya da ilmi,suka ci da shi suka shayar dashi.amma sam basa yi masa abinda umman Bashir ke masa. haihuwarsa ce kadai su Alhaji babba basu yi ba,sahura tana zuwa har shago tayi masa rashin mutunci,sannan ta ce ya bata kudi,ta ce ya ba bashir kudi ko ta aiko fati. Bai taba kin bata ba,amma duk da haka bai tsira daga zagin rashin mutunci ba.ta ce ya tare a gidan ummanshi komai nashike mata,wai da kuma sam ba haka bane. Umma bata taba tambayar shi sisi ba,haka nana duk lokacin da ya bata wani abu ko ya sai mata,sai tace ina na umman Bashir? kaje itama ka bata,in ko bashi da yawa ni naci girma ka bata. Ranar sallar idi kuwa ummi koda tayi wanka kin saka sabon kayanta tayi sai na bara. Lokacin da zasuje sallar idi,Abba ya fito daga wanka ya kalleta ina kayanki sabo? ta tura baki"ni baxan sa ba." Yace,"to zanga wanda zaki bi masallacin,kuma ki kara magana saina fasa bakinki."sai ta wuce kofar dakin tsohuwa,sannan ta ce,"to ai dai nima nasan hanya,kuma sai naje."ta fada dakin da gudu. ya bita bata san yaga tsohuwa lokacin da ta shiga wanka ba,bayan fitowarsa.don haka ya ritsa ta ya kwakkwada mata mari,sannan ya rike mata kunne. zan kara fada ki fada? ta ce,"a'a kayi hakuri." ya saketa ya wuce,ta zauna tana kuka. misalin karfe hudu na rana ,bishira ta iso shagon dinkin ita da direba,shagon a rufe.don haka ta ce su karasa gidan. Can dinma baya nan,amma sai ta fito ta shigj gidan dauke da tire babba cike da kuloli. cikin kunya ta gaida umma,ta kuma bada a aje masa.umma ta ce,"to ko ina Abba yayi? kila gidan su Ahmad yaje."umma ta ce,"ke uwar gudu ina yayanki?" ta ce,"nima na ganshi?" karar bude kofarshi suka ji,ta ce,"leka in shine kice yayi bakuwa.shine kuwa,jin cewa ga bishira ya shigo da zumudi. Umma tace ka kaita ta gaida umman bashir. yace to, ta fito ta tafi kicin ta bar masu dakin,ashe ummi tana uwar daki tana jinsu.ya ce,yanxun fa daga na'ibawa na ke,ina ta xumudi in ganki. tace,na xaci ba xa kaxo ba ne,nace bari inxo ni,dan baxan iya kai dare batare da idanuna sunganka ba.ummi ta toshe bakinta saboda dariyan da yakesan kufce mata,yace sai inga kamar bakya sona.bishira tace haba abba, in kace haka bakamin adalci ba.yace to wadannan kulolinfa me kika kawo min?ta ce bude ka gani.ya bude ya gani yace kai, lalle ashe ni dan gatankine? tace sosai ma.ya marairece murya yace to bani abincin a baki.ummi daga cikin dakin tace, la'ilaha illallahu.abba ya miqe da sauri.kafin ya ankara ummi tayi fitan bindiga tsakar gida tana fadin la'ilaha illallahu,dama yaya abba dan is....umma ta gwabe mata baki,bayan ta fito daga dakin ahj babba.ummi wadda inta s6a magana ko ana hanata sai ta kai aya.ta dafe baki,tace maci gaba da fadin,umma to kinji abinda yake ce mata ne? umma ta jefeta da takalmi tare da cewa,wai baxa kiyi min shuru ba? ummi tace,to fa cemata yayi xai bata abinci a baki,kuma daman xan nuna maki wani kaset da yake kallo. Abba ya riqe kai tare da cewa ummi in na kamaki xaki sani, kaset din wa kikaga ina kallo? tace na yan is....da gudu ya bita ,yayin da umma ta jefa mata murfin kwano,amma duk haka ko da ta fita waje saida tace masa sai na nuna ma ahj kwalin kaset din.take ya tuna da kwalin kaset din daya boye,wanda ya qwace a hannun bashir,kaset din tsiraici ne wanda laanannu sukayi.abba cikin takaici yace,kai ummi! kai ummi!! kinsan allah in kina wasa dani xa karyaki a banxa.ta ce to ba a dakinka na gani ba?yayi qwafa,allah ya sani ya tsani ummi kamar ya shaqeta ta mutu.sai ya samu kanshi da qin komawa gidan,kunya da nauyin umma yake ji,yasan dai ba xata kama xancan ummi ba,amma yasan xuciya da xargi,qila xuciyanta ta xargi wani abu.bashir ya fito daga cikin gidan su abba yace,yauwa bashir shiga gidanmu kace bishira taxo. Bashir rai bace ya shiga,dan yana jin haushi ya amsar me kaset.ya shiga umma na qofar kicin xugun tana tunanin halin ummi.bashir yayi sallama umma ta amsa.yace,abba ne yace in kira bira ne ni yace ne?umma tace gatanan ciki,taxo bakin qofa ta kalli bishira kanta na qasa tana mamakin ummi.yarinyan sam bata ji.umma tace kixo yana kira awaje.cikin kunya ta fita, yace da bashir rakata gun ummanka su gaisa.bashir yayi fara,a antynace ke nan?abba yayi murmushi. bishira ta xauna gaban ummansu bashir suka gaisa. bashir yace,budurwan abba ce. sahura tace,yau kika taba xuwa nan unguwan? kanta na qasa tace, xuwana biyu kenan.ta kalli bashir tace kaji ko? amma shine ko a turo ta nan gidan.nina haifi abba amma an gaje min shi.tace yarinya duba nan.bishira ta dubeta,ta dafe qirjinta ni na haifi abba nine uwansa.matan gidan can mai gidana ya bada shi a gunta,da ubansa da maigidan dan wa da qani ne amma sun gaje shi.bani da ikon sashi ko hanashi amma sun mallakemin shi. da muryan tausayi take maganar. Bashir yace, umma indai ya aurota xamu samu sauqi.bishira tace kada ki damu, insha allah komai xai warware. tace, to yan nan na gode.fati ta shigo ta gaidata cikin nutsuwa, bishira tace wannan qanwansa ce? umma tace eh, ai su ga sakamakon mugunta nan sun haifi yar muguwa mara jin magan. bishira tace, kai yarinyar bata ji. fati ta ce abba ya ce kixo.sahura tace kinji ko? shifa ko nan gidan baya qaunan shigo wa.bishira ta miqe ta balle jaka ta ciro sabbim kudi yan ashirin ko irgawa bata yiba ta bata, tace kinsaya goro.sahura tace harda abin arxiki?to an gode.bashir yace antyna inane gidanku?tace karkasana gidan kwamishinan gona.bashir ya raxo ido, nako san gidan,lalle antyna ina qara gaisuwa.bishiratayi dariya.abba na tsaye suka fito,yace mata to ki tafi xanxo amjima. tace baka kaini dakinka ba.ya girgixa kai, bai dace ba wannan ba mutunci bane,sam bai kamace yar mutunci suna xuwa dakin samari ba. bishira tace danme? yace sharia bata amince ba, damin duk lkcn da mutum biyu suka kebe,musamman mace da namuji. Abba yace na ukun su shedan ne. irin wannan yana haifar da xinace xinace a bayan qasa.tace hakane ta tafi.abba ya rakata har mota, bashir kuma tamkar maroqi, sai fadi yake allah ya tsare antina ki sauka lfy.bayan tafiyanta abba bai iya shiga gidan ba tunaninshi daya kada umma ta xargeshi.dan haka ya nufa gidansu ahmad.ya ba ahmad lbrn abinda ya faru.dariya ahmad yayi tayi.yace kai amma wannan ummin taku yar dirama ce. abba yace cikin takaici yanxu kai har kaga abin dariya?yaja tsaki yace allah na tsana ummi, namata muguwan tsana. dubi wannan yarfin da tai mani. ahmad yace xata bari, wata ranama ko ance tayi watace sam batayi ba.abba yace taf wannan yarinyan dawuya in xata taba yin hankali, duk wanda ya aureta ya auran ma kanshi fitina.ahmad sai dry yakeyi. da magariba ya shiga gidan,cikin saa ya samu ummi tana cin abinci.nan take ya kama hannun ta har saida tayi yar qara, yace muje ki dauko min kwalin kaset din da kika dauka, Umma tace, Abba na soma tunanin yarinyar nan tan da aljanu da gaske. abba yace hakama alhaji qarami yace, amma fa anje babu kowa akanta. ya saki ummi bayan ya ranqwasheta. sannan ya ce, in kika sake yarda ki kaga wani abu a dakina kika dauka sai na balla ki. washegari abba ya tasa ummi ya nufi gurin masu ruqiyya, amma da aka mata babu kowa a kanta kamar yadda ya xata. ya dawo ya sanar da umma,umma tace na gode allah.halinta ne ita kuma irinta kenan? yace irinta kenan umma,baxata canxaba saidai muyi ta mata addua, soyayyan abba da bishira ta bunqara,har dangin abba sun san da batun,sahura duk tabaxa ma dangi.sanadiyyan maganan da tayi ma bushiran na cewa an rabata da daxta. wata rana bishiran tace masa xata xo gaida ummanshi,yace to cikin xumudi sai tace, umman su bashir fa nake nufi, ba ance ita ce mamanka ba? abba ya ce inji wa? inji ummanka. abba yace sam, ummana ba xata fada miki ba sai dai ko ita umman bashir din. tabbas itace ta haifeni, amma ba itace ummana ba.tace dan me? nan take ya hada rai. Abba yace mata ba matsalanki bane, so ban so ki saka kanki ciki. nan take ta yarda da batun umman bashir.ta a mince qwarai umman da abba ke kira umman shine muguwa ce.kuma itace ta raba abba da umman shi.dan haka saita tsiri xuwa gun umman bashir, tare da yi mata kyauta.shiyasa suka saba sosai.duk xuwan da bishira xatayi sahura saita kukkushe umman abba, tare da yi mata sheri. dan kawai bishira ta tsaneta,kuma bata xuwa gunta koda taxo anguwan. abba bai taba sanin haka ba,ita kuma umma bata taba fadan mai ba, dan ummi ta taba fada mata cewan budurwan abba tana xuwa gun umman bashir kuma bata xuwa gunki. umma tace nida umman bashir duk daya ne intaxo gunta tamkan taxo guna ne. sai kuma habaicin da take jiyowa ta katanga sahura nayi.har ya kai umman abba na ganewa in bishira taxo, domin inxata tafi xakaji umman bashir tana cewa,to na gode yar albarka bakya gajiya da abin arxiki,ai ko baki kawo min komai ba yancina da kika fara qwato min kin biya ni. kuma ina tabba tan maki inkinga abba bai aureki ba baya ry/ ZURFIN CIKI book 1 part 4

ZURFIN CIKI book 1 part 4

Posted by Bashir Sani                      www.gidannovels.blogspot.com Fesan on 14 Dec 2016 - 21:45

Wannan furucin ke sa bishira na qara shige ma

sahura, duk wannan sha'anin da sukeyi abba bai

sani ba. wanci tashi abba ya samu digree,

sannan yaje kamp din shi a damaturu jihar

yobe.sati biyu yayi sannan ya dawo. cikin sati

biyun nan da baya nan ummi ta baxa iya

shegenta son ran ta, umma ta qosa abba ya

dawo saboda yanxune ta gane tsoran abba yake

sa ummi tayi mata aiki da aike.dan tasan in ya

sani baruwan shi da pushin tsohuwa,xai

nakadetane, amma ahj da umma duk abinda

ummi tayi daxaran xasu hukunta ta xata sa masu

kuka tace dan de aci mata xarafine.shi yasa suka

sakama ummi sunanta,sannan kuma suke

dukanta a gabanta,imba hakaba maisa basuyima

mai sunnan malan ba?dan dole suke qyaleta ,duk

da ummi ta soma tasawa amma sam bata yi

hankali ba. shekarun ummi sha uku tana js2

amma ko yaushe qara tirewa ummi keyi. addua

kurun sukasa agaba,kuma sunsan allah xai amsa

masu. Ranan da abba xai dawo ummi ta kama

yima umma aiki da aike, dan kar a fadama abba.

a ranan ne ummi taga wata alama da ta

tsoratata cikin fitsarinta. a rudenta da hauka ta

nufi gun umma tana cewa, umma na shiga uku

na, fitsarin jini nake yi. umma tace, wane irin

kuma fitsarin jini? ummi sai tsalle take tana fadin

ta bani ta lalace. umma tace ke xonan. ta jawo

ta xuwa cikin daki, tace ke yimin bayanin yadda

kika ga abin. ummi ta cire xani xata cire siket.

umma tace, ke dakata min bance ki nuna min ba,

yaya kalanshi yace? ko da tayima umma bayani

sai ta fahince girmane ya kama ta. dan haka sai

ta kamo ta ta xaunar kusa da ita, tayi mata

bayani game da abin data gani, sannan ta nuna

mata hadarukan da take ciki a halin yanxu. tace

ummi ki natsu kiyi hankali, kisani yanxu kinkai

wani matsayi wanda xakiyi taka tsantsa da

rayuwanki. hadari na farko shine wasan banxa da

maxa, kece mara hankali indai kin sama abokin

wasa ba ruwanki da maxane ko mata ke dai kiyi

wasa, Umma tace kisani yanxu xaki iya daukan

ciki, indai har kika bari wani namiji ya shiga

harkanki. ummi tayi xullo tace umma ciki irin na

bara'atun baito? umma tace, eh ummi tace

wanda har suka yar da yaran aka xo aka kama

su yan sanda? umma tace tabbas. ummi cikin

fargaba tace to ni umma baxan yi ba. ta soma

kuka, to a kaini asibiti a bani magani mana.

umma tace duk bayanin dana maki baki fahinta

ba? ai wannan kin dunga yinsa kenan har

qarshan rayuwanki, ko kuma in kinkai wani

mataki na tsufa. ummi tace, to shi kenan, yanxu

kuma inna yi wasa da maxa sai in xama irin na

bara'atu? umma tace qwarai kuwa. ummi tayi

tagumi tana tuna yadda suke tsokanan bara'atu

inta fito. suna cewa tayi cikin shege tayi cikin

shege! ta dubi umma tace xan daina ma yan

maxa magana. umma tace ki dinga maganarki da

kowa, kidai kula da kanki, sannan duk sokanan da

kikayi da xunubin da ki ka kwasa to fa ki sani an

bude maki fayel. Umma tace xunubinki xaki

samu,gashi bakya san sallar kan lkc, sannan ga

karya axumi.ummi ta sake tsurewa ,tare da fadin,

to ba tsohuwa tace min inna mutu baxa ayi min

hisabi ba,wai ni yarinya ce wai makarantan

annabi ibrahim xa a kaini.umma tace da kenan

kafin ki soma kalar wannan fitsarin, yanxun kam

in kin mutn xa a tambaye ki a cikin kabari,

tambayoyi uku masu sauqi, masu wuya agun

mara rabo.sannan xa a maki hisabi inkinyi mai

kyau kiga mai kyau. tayi tagumi, umma ta manna

mata tsumma a jikin pant. tace tashi kisa in

kuma kinje gun haukan guje guje ya fado mutane

sun gani shi kenan asirin ki ya tonu, kowa yasan

kin girma. ummi dai ranan lafewa tayi kan kujera

tanata tunani. tana kwance lkcn da ake hayaniyan

dawowan abba kannanshi ne suka shigo mai da

kayansa. qasa ya xauna a dakin umma, ya miqe

qafa domin duk a gajiye yake. umma tayi ta dire

mai abubuwan ci wanda tasan yanaso a gaban

shi. sannan ta ba fati kudi ta sayo mai lemun

kwalba, dariya yayi ya ce,ni dan gatane, shiyasa

ina can ina tunaninki ummana, har nace inama

ana tafiya da uwa da na tafi da ke.umma cikin jin

dadi tace allah sarki abba, niko ina nan ina maka

addua allaih ya baka abin da kaje nema,yace

ummana kenan. ummi dai tana jinsu sam baima

gantaba, sai can ya lura yace a,a kekuma lfy?

umma tace bata dan jin dadine. yace tabdi,lallai

kuwa ciwan nan yayi tsanani, ummi da ko a

gadan asibiti take bata daina halinta? umma tace

ai yanxuma nasan lafawa yayi ko ummi na?

ummi dai kallansu take yi. abba yace allah ya

yaye. suka ci gaba da firan su yana bata lbrn

camp tare da nuna mata hotunan da suka dauka.

yace dan ba kusa bane da kunje min kunyi kallo.

ummi da xata bayi sai tafiya take wani iri tare da

ware qafa. saboda rashin sabo. tsohuwa tace a,a

takwara lfy? ummi tace, fitsarin jinin nake yi.

umma ta fito da sauri tace ke ummi xo. tsohuwa

ta saka salati, tare da cewa yarinnan nan badai

faduwa kikayi ba. ummi tace nifa ban fadi ba

hakanan ya xo min. umma tayi mata daquwa

tace bayin kenan? tsohuwa tace ke suwaiba

yarinyan nan faduwa tayi? da yake umma ta

fahinci hausanta sai tace um,lkcn tane yaxo.

tsohuwa ta saka salati tace, ni habiba yau naga

abinda ya isheni? yarinyan yar shekaru nawane

kwata kwata. lalle xamani, to sai ayi axaman

aurad da ita. umma tace waxai kula ummi da

sunan aure ni suwaiba? ki kalla haukan data keyi

a gari. abba cikin daki yace umma wa tsohuwa

take cema ayima aure? umma tace ummi itama

cikin dariya. yace tabdi jam to wannan takwaran

taki waxai kwasa, ga muni ga rashin hankali.daga

bayi ummi tanata murguda mai baki tana cewa

eh din. Tsohuwa kuwa masifa ta hau yi,"gaka nan

mara mutunci a gabana kake zagin takwara?kai

mai sunan malam ka kiyaye ni" shi dai ya fita ya

nufi dakinsa don kintsawa,yana mamakin ummi

ta zama babba. Koda umma bata fada mishi ba

ya gane haka ne ta yadda tsohuwa tayi maganar.

tsohuwa ta dubi umma ta ce,"ki na daure ma mai

sunan malam gindi yana ci ma takwara kashi a

hannu,alhalin yana zaune a inuwarta.nan fa gidan

ubanta ne." umma ta bata rai matuka,ta ce

"tsohuwa ni da Abba da ummi duk daya suke a

gurina,don Allah kada ki kuma furta haka har

Abba yaji. kai ni da za a ce in zaba tsakanin

ummi da Abba,na rantse Abba zan dauka."bata

jira abinda tsohuwa zata ce ba,tayi ciki abinta.

tsohuwa ta gama yan mitocinta ta shiga daki.

Kwana biu kamar gaske,ummi an nutsu, amma

abinda ya takura mata na daukewa sai umminku

ta ci gaba da gashi, sai ma abinda ya karu. Abba

ya daga ido sama yana kallon wasu tsuntsaye

suna ta shawagi a sama, zuciyar shi tana cikin

matukar damuwa sakamakon sheshshekan kukan

da bishira keyi, bata san cewa ya fita damuwa da

tafiyarshi kaduna ba? in ma da don ta ita ne da

sauki tunda gidansu da waya zai iya zuwa

(telephone) na bakin titi ya kirata. damuwar shi

umman shi. ta katse shi "yanxu Abba haka zan

daina ganinka?" ya sake tausasa murya."haba

bishira, ina kano ina garin kaduna?" ta ce, "tabdi,

nifa dalilin kukana taron matan kaduna nake ji, an

ce kwarjini garesu. kawai kaje ka sa samu wata

ka manta da batuna." Yayi murmushi "bishira

kenan, kada ki dauka son da nake miki mai rauni

ne da har zan canza wata dake, ni dai ki min

addu'a." ta ce,"sam ban yarda da wannan zancen

ba, ni dai bari in kira antina mijinta zai iya

taimaka maka a barka kano." kafin ya ce komai

tayi ciki da gudu. yayi yar dariya. bishira tunda

ya ce kaduna aka tura shi duk ta damu. Anti ta

fito daga kicin, bishira ta ce, anti kizo inji Abba.

anti ta dubeta, "in zo?" bishira ta kama hannunta

"don Allah aunty taimako zaki mana, zo ki ji." 49-

suka xauna sannan abba ya gaidaa anti cikin

girmamawa.bishira ta dube shi ka fada

mata.abba yace me?tace anti kinga fa kaduna

aka tura shi,ni kuma wlh ba xan so yaje garin nan

ba.anty ta sa dariya.to yanxu so kike yaqi xuwa

ko so kike ya tafi dake? tace,ni so nake ki yima

abban nasir bayani,nasan ba xai rasa sanin wani

da ya sani ba.abba da anty suka sa dariya,yace

kamar yaya?tace yayi magana a barshi anan

suka sake tuntsira dariya.tayi fushi ta miqe fuuu

ta nufi cikin falon gidan.anty tace bishira tana

matuqan sanka,dan allah ka kula da ita.ya kalleta

ya sunkuyad dakai,yace nima anti ina santa,kuma

tuni nasa manya susan xancan,saboda in samu

natsuwa,amma tace tana jin tsoron

mamanta.anty tace eh to,dole taji tsoro dan ba

dole bane hjynmu ta yarda,amma shi babanmu

bashi da matsala.abba yace to ni dai xan tura a

kowane lkc,dan ahjna yayi min magana tun kafin

tafi ta camp. Din nan yake ta min zancan." Aunty

ta ce,"to in kun tashi fa ba gurinshi za'a tura

ba,gurin kaninshi ne dake jakara.amma kafin

hakan sai an nemi izinin Alhajinmu din." Abba ya

ce,"to ni ko wa zai shige min gaba gurin neman

izinin?"aunty ta ce,"Abban nasir zan sanar

dashi,insha Allahu har wannan din ma batun

(service)din naka zan mishi bayani." cikin murna

abba ya ce,"to na gode,Allah ya saka da

alkairi"anty ta ce,"ba komai" ta mike "bari in turo

ta don nasan tana can tana cika sai ka bata

baki." yayi yar dariya tare da cewa"to". ta zauna

tana kumbure-kumbureya ce"haba tawan har

yanxu baki huce ba?" ta sake kauda kai gefe,ya

ce"to shi kenan,yanzun dai na fasa barin

kaduna." ta dube shi da sauri,"ka fasa barin

kaduna fa ka ce?" yayi yar dariya"au na

manta.kece duk kin ruda ni,cewa zanyi na fasa

barin kano." ta share yar kwallarta,"to shikenan"

ya ce,"naji dadin kiran anty da ki ka yi.ina ganin

nan da yan kwanaki su Alhajinku zasu sanni,Allah

yasa ace an bani ke." Wayyo dadi,ta tuntsure da

dariya.abbana nawa,bana zaton cewa zaka kai ni

murna a ranar."ya mike zan tafi "ta ce tun

yanzun? to ka ce ina gaishe dasu umma." Ya

ce,"umma bata cin mike,kullum sai ta ci in gaishe

ki da kyau.amma ke kin ki zuwa gaida ta." ta

ce,"kasan fa ni bana iya sakewa da ita,nafi

sakewa gurin umman bashir." ya ce,"kunyarta ki

ke ji?" ta dan tabe baki tare da daga kafada kila.

ya ce,"ina mamakin yanda kika saba da umman

bashir,alhalin ummana tafi saukin kai." ta ce,"ga

wannan kanwar taka mara kunya." ya yi yar

dariya sabida tuno abind ummi ta musu. ya ce a

hankali,"zaki saba da halin ummi."ta dube

shi,"tun ranar dana soma ganin ummi din nan fa

ban taba jin cewa ina sonta ba." ranshi yadan

sosu,har ma ya gimtse fuska,amma baice kala

ba.lura tayi da canzawarsa.don haka sai ta ce"ka

min afuwa in na bata maka." nan ma bai amsata

ba.illa sai da safe. Tamkar Alhaji yasan yadda

abba suka yi da antin bishira,da safe Abba yaje

gaida shi ya ce,"babana zuwa yanzun ya kamata

a ce mun shiga maganarku da yarinyar nan."

Abba ya sunkuyar da kai tare da ce wa,"um,dama

gidan antinta da naje dazu munyi zancen,yanzun

dai su ce sai an nemi izinin shi baban nasu. ta

ce,mijinta zai masa magana,in yaso sai kuji ranar

da zaku je din." Alhaji ya ce,"to shikenan.Allah ya

kai mu.yanzu yaushe zaka tafi kaduna?" kafin

abba ya bashi amsa,ya ci gaba da cewa,ban so

ba sam da wannan yin nisan da zaka yi damu

Abba." Abba ya ce,"ina hasashen cewa za a barni

nan kano da yardar Allah,bisa ga taimakon mijin

yayar yarinyar da nake zuwa gurinta." Alhaji ya

ce,"to Allah ya yarda,sannan in an fada maka

lokacin da zamu gana da waliyyan nata sai ka

sanar dani." Abba ya ce,"to." Alhaji ya ce,"ina son

mu danyi bincike kan yarinyar amma mahaifinta

sannanne ne,anata yabonshi." Abba ya ce,"to."

Ranar juma'a da misalin karfe biyu da rabi Alhaji

ibrahim (wato abban nasir,mijin anty farida),ya

samu sirikinsa a gida. bayan sun gaisa ya

tambayi yan jikokinshi sai Alhaji ibrahim ya

ce,"suna lafiya.dama makasudin zuwan shi

ne,akwai wani yaro da ke zuwa gurin

bishira,yawancinan gidanmu suke zance. to

gaskiya na yaba da hankalin yaron,sannan ya

damu yana son ya turo iyayensa.to shi ne nace

bari in nemar musu izini tukun." mahaifin bishira

ya kalli surukinsa ya ce,"aisha ko bishira?" Abban

nasir ya ce,bishira ce." ya gyara zama. "bishira

ta gama sakandare ne?" Abban nasir ya ce,"ai

Alhaji ba yana nufin ayi auren yanzun bane,a san

dashi ne." Alhaji ya ce,"bana haka,ka sani sai dai

tayi abu daya,in karatun karatun,in auren to

auran. Ibrahim kasan wani abu daya? duk lokacin

da kasa yarinya ta soma tsayawa da saurayi

bayan tana karatu,musammanirin bishira irin

wadda tasan tsarina amma ta danne ta turo min

saurayi to gara ayi mata auren. Domin doguwan

soyaryannan bata da ma'ana,qarshe sai wata

shedana ta biyo baya,balantana bishira tana da

rawan kai.ya matsa kusa da wayan tangaraho

wadda aka jona ta ke amfani a daukacin gidan,ya

dannan nanbobin sannan ya kira hjy.ta amsa

daga sashanta,yace bishira na ciki? tace tananan,

yace ki turo mani ita,tace to.gaban bishira ya

badi,ganin mijin yarta a gidan dan tasan abinda

ya kawo shi.ta xauna can gefe tace,gani dady,ta

gaisa da abban nasir.mahaifinta yace nasan

kinsan dalilin xuwan ibrahim ko? kanta a qasa

tace,a'a. yace.yace to saurayin da ce xuwa gunki

ne yake san ya turo magabatansa,kuma nasan

kinsan da batun?sai dai inasan kisan abu daya

bana san doguwan soyayya,da xara nagama

buncike akan yaran wanda shari'a tace.inna

gamsu,to fa aurad dake xanyi kije can ki qarasa

karatun in kina so.ahj ibrahin yace yaran yace shi

ba dole sai anyi yanxu ba.nufin shi a amince

mashi.shi kuma xai jira har ta gama

makarantanta. ahj ya katseshi ta hanyan daga

mai hannu,ibrahin kaidai sheda ne bewan bana

haka, kuma ba a haka dani ko?yace auran yata fa

kakeyi,ka san tsarina.ibrahinyace na sani ahj.

yace yauwa,ina nan ban canxa ba.yace yanxu

abinda nake san ka dashi kafin na amince da

xuwan iyayan shi.ya dubu bishira yace kinasan

shi kin amince dashi? tace eh yace tashi ki tafi

angama.kai kuma inasan kashiga unguwa uku ka

binci komin labarin yaran da usilin shi.ahj ibrahin

yace angama.yace naso ace sai ta gana

karatu,dan sai anyi sa'a xata qarasa,anma hakan

xaifimin akan doguwan soyayya kafin inxo inajin

haushi.ibrahin ya miqe to ni xan tafi.ahj shima ya

yunqura xai tashi sai waya ta kama ruri dan haka

sukayi sallama anan. ummi ta shiga gida daga

makaranta take,akuyan umman bashir tagani ta

gani a gidansu tana masu barna a kicin da sauri

ta koma ta saka sakatan gidan,sannan ta

dawo.ta kama akuyan ta kaita bakin fanfo ta tara

kanta sai kuka akuyan take tayi. Umman bashir

ta jiyo daga gidanta,da sauri ta fita taxo tana

buga gidan tana mashifa.yan baqin

ciki,mahassada,yanka min akuyan xaku yi?san

ummi bata ji ba, dan gidan ba kowa. umma taje

sheka can gidansu,hta kuma tsohuwa taje

gaisuwa n mutuwa nan kusa dasu.saida taga

akuyan ta galabaita sannan ta janyo wata leda ta

daura mata a bindi,sannan ta saketa.akuyan ta

tashi da gudu tayi hanyan fita,tace shegiya gobe

kixo ki bude mana abinci kici.taje ta bude qofar

ta jiyo muryan umman bashir,dan haka sai ta cire

sakatar sannan ta dan sanmata qofan akuya tayi

waje da gudu.saboda ledar da ummi ta qulla

mata,sai take ganin kamar binta ake,dan haka ta

nausa cikin unguwa da gudu.umman bashir na

ganin akuyarta tayi fitan bindiga,sai tabi tana

cewa,ku taremin.ummi ta koma ciki tana

dariya.ita kuma umman bashir daqar ta samu aka

ruqo mata akuyan ta.aka kwance ledan taruqo ta

xuwa gida.sai masifa take, tana isowa qofar

gidan umma na RFIN CIKI book 1 part 5

ZURFIN CIKI book 1 part 5

Posted by Bashir Sani                      www.gidannovels.blogspot.com Fesan on 14 Dec 2016 - 21:54

Ita kuma umman bashir daqar ta samu aka ruqo

mata akuyan ta.aka kwance ledan taruqo ta xuwa

gida.sai masifa take, tana isowa qofar gidan

umma na isa. tace yar baqin ciki kun kama min

akuya kun jiqata xaku kashe min,ta ta allah ba

takuba.umma tace akuya kuma wani iri?ni bana

gidan dawowa ta kenan.ta ce kina nan muna

fuka.umma sai ta shige gida,amma duk da haka

sai da umman bashir ta bita har ciki tace sai ta

doke mace akan akuyan ta.umma ta shige daki

can qurya tasamu ummi a kwance,tace ke uwar

yan daukan magana, ke ce kika jiqa mata akuya?

umma tace cinye min abinci tayi.nan abba ya

riske ta tana ta tsine tsine.yace meya faru?tace

kai ja can ka bani guri,dan baka san darajata

ba,banda an raina ni yaya xa'a kama min dabba

a jiqa?in nai magana sai a maidani mahaukaciya

ko haquri baxa a ban ba.abba yace to kiyi haquri

in sha allah baxa a qara ba.tace baxan haqura

ba,tunda inta mutu nike da asara.umma tafito

tace to yanxu ya kike san ayi?ni dai bananan

ummi ce da wannan tsiyan wai ta sameta ta

cinye mata abinci. umma tace kinsan halin ummi

kuma nima haquri nake da ita.tace to ni baxan

iya haqurin ba.umma ta finciko ummi ta hanka da

mata.ta gata na ki rama mata.ta juya cikin daki

ta kama harko kinta.ba kunya ta kama ummi

tana ta jibga.abba takaicin mahaifiyan shi ya cika

mai xuciya,amma bashi da daman cewa ta

bari.shin baxa tai tunani ba takama yar matan da

tariqe mata danta riqon adalci da amana,tana

duka haka? sai data gaji dan kan ta sannan ta

fito.abba ma fita yayi cikin takaici,ummi kuwa

kuwa tayi tayi har tsohuwa ta dawo,ta sameta

xaune tana dirxan kuka. Dama taci karo da abba

a waje tace mai sunan mlm har ka dawo xaka

kuma fita?yace um.tace miskilin banxa saikace

mai ciwon hakori,ta riska ummi tana kuka,tace

umhum daman tunda naga ya fita yana ta

maxurai nasan yaci xalinci.kai na gaji da halin

mai sunan mlm.umma tace,ba ruwanshi.ummi

taqara satin kuka ba umman bashir bace taxo

tayi min duka.meki ka mata?wai din akuyan ta

taxo ta cinyemin abinci,shine na jiqata da

ruwa,shine taxo tamin duka kuma gashi banci

komai ba, ko qala bata ceba,ta juya sai gidan

umman bashir.ta sameta tana sinke kayan

miya.tace ke sahura saboda bakida mutunci shine

xakixo har gaban uwarta ki daka?sahura tace na

daketa,kamme xata jiqa min akuya?tace wane

shegen ne yace ki saki akuyan ki har taje taci

mata abinci?to kashedin ki mara mutunci da baki

san girman nagaba ba.bashir ya fito yace a'a

tsohuwa kidaina xagan mana uwa har cikin

gidanmu.tace iye!kaxone ka nuna min rashin

tarbinyan ka?nan har wata uwa gareka?nanfa sa

in sa ya tsarke a tsakaninsu.ummata juyo su

tarasa yadda xatayi,sai ga abba ya shigo.yauwa

abba shiga gidan can ka lallaso min tsohuwa taje

kasgedi ataba yar gwal dinta.ta dubi ummi tace

duk aka yar marajin can ni naji dadin dukan da

tayi mata,dan dukan algaki tayi.banda xalunci ya

xata kama dabba ta jiqa? abba ya fita ba tare da

yace qala ba. abba na shiga gidan bashir yana

tsigale tsohuwa tankar xai kai mata duka,abba ya

daga hannu ya wanka ma bashir mari,sannan

yace tsohuwa saankace da xaka dunga mata

wannan fadan.ya dubi umman bashir dan allah

kiyi haquri.sannan yaja hannu tsohuwa,shi kuma

bashir yana ta xagin abba yana cewa allah ya

isa. umman bashir ta ce abba tir da hauhuwan ka

tir!tir! kuma gab nake da in dagama ka nono.cak!

abba ya tsaya kalaman mahaifiyan shi sun shi

jeshi,a hankali ya saki hannun tsohuwa batare da

tasan ya tsaya ba.dan sababin da takeyi yaja

hankalinta.ya juyo har gabanta yace dan allah ki

yafemin ki ya femin.ba tareda ya jira amsan ta ba

ya fita. baiji muryan taba amma koda bata ya fe

maiba jikinta yayi sanyi.da yamma bayan su ahj

babba sun dawo kasuwa sai suka shiga dan

gaida tsohuwa.nan ta saka masu kuka suka rude

tare da fadin me aka mata?cikin kuka tace ni

sahura xatai ma rashin mutun ci tare da danta

bashir nan ta koro masu bayanin komai. Ahaji dai

sukai ta bata haquri,ahj qarami yace shi kam dole

ya cimata mutunci daga ita har bashir din.da

suka fito ahji babba ya ce kada gaje ka mata da

tsin hankali,nashihaxaka yi mata shi kuma bashir

ya girmama yayansa.abba kuwa yana fita sai ya

bar layin dan bacinrai,dakin ahmad yaje ya

kwanta duk da cewan ahmad din bayanan.tunani

yake tayi akan mahaifiyanshi,yadda ta runtse ido

da alkairin da umma da ahj suke mata.ahj qarami

cikin damuwa da takaici ya shiga gidansa,da

bashir ya soma yin karo,nan take ya rufeshi da

fada.sahura na ji ta taso cikin mashifa kada ya

xagan mata da,dan ya nemi tare mata

mutunci.ahj yace har wani mutunci ne dake

wanda xai kare maki?to da kinada mutuncin kin

tunkari mahaifiyata ki mata cin xarafi?tace har

gidannan ta shigo saboda na daki yar gwal

dinta,takan wannan wara mutuncin yarinyan xata

xo ta xage ni?umma tace ma ahj babba ka fito

gashi can fa ahj qarami rigima ta kaure

tsakaninshi da umman bashir.da qyar ahj babba

ya kashe wutan,abba da ya dawo yaji hayani ma

mahaifanshi sai ya qara barin layin sai can sha

daya na dare ya dawo ya kwanta,ranan ko abinci

bai ci ba.da safe yana gaban umman shi yana

fada mata kalaman da umman bashir ta masa

jiya,una ta ce ashsha,kai banji dadin wannan

kalaman na sahusa gare ka ba.saidai na gode

daka nemi yafiyanta,sannan ka kiyaye duk abinda

xaisa tayi maka munmunan furuci.dan bakinta

dafine a gareka.kada kaga cewan baka yimata

komai ba,to intayi ma mugun furuci sai

kamaka.yace xan kula,tace yauwa abba.saka

makon binci ke da mahaifin bishira yasa amishi

iri daya da wanda sirikinshi ibrahim yayi

mishi,ma'ana halayan kirki da mutuncin iyayanshi

da shi kanshi yaran.duk dadai ance masa ba

wasu masu hali bane?sai rufin asiri da suke da

shi.wannan bai dameshi ba tunda dai ance mashi

yaran yana neman na kanshi,sannan yana karatu.

to tunda tana sanshi ba ruwan shi. ya kira wayan

cikin gida ya kira hjy sai yaji sallamanta ta turo

qofa.yace yauwa dama ke xan kira.ta dire tire

mai dauke da kayan shayi akai,sannan ta xauna

tana gaishe shi. Ya amsa sannan yace ina jin

gobe masu neman auran bishira zasu je wajen

yaya a jakara. Hajiya zainu ta gyara zama,"ka ce,

bishira ko Aisha? ya ce bishira dai tayi yar dariya

yaushe bishira tayi saurayin da har zai turo? ya

ce,"a'a ba ki sani ba? ta ce,"na dai ji yanzun" ya

ce to na basu izinin turawa tun jiya tunda tana

sonshi babu ruwana da doguwar soyayyar nan

kin sani Hajiya zainu ta hade rai,"amma kana

sane da cewa ss2 zata je ko? ina laifin ta gama

sakandare? Tace ,"gaskiya ranka ya dade ka bar

batun auran bishira." ya dubeta,"kada ki damu

kanki fa.don kin san ba zan canza ba" ta bata

rai,to dan wanene? shima ya daure fuska dan

babanshine.ta mike a fusace ta fita sai dakin su

bishira. Lokacin suka farka daga baccin da suka

koma bayan sallar asubahi.ta ce,"ke bishira,ke ce

kika turo saurayinki gurin dadynku? wai yaushe

ma kika yi saurayin? Aisha tayi zaraf tace, momy

kin ma san wanene? hajiya zainu ta ce,"wanene?"

Aisha ta ce telanmu Abba din nan." Hajiya zainu

ta saka salati Abba tela? tela fa? Aisha ta

ce,"tela kuwa" hajiya zainu ta isa gurin bishira ta

rike mata kunne. "kece kika zabi auran tela? me

ya ci shi kansa bare ya baki? zai iya da

karatunki? wallahi tun wuri kije ki fada ma

dadynku bakya sonshi." Bishira ta ce,"nifa shi

nake so momy."hajiya zainu ta rufeta da duka.

washe gari su Alhaji babba da abokinsa Alhaji

sani,sai makocinsu malam ma'aru suka je

nemawa Abba auran bishira a jakara gidan Alhaji

musa wan mahaifin bishira. an amshesu hannu

biyu,sunyi magana ta fahimta an basu,kuma sun

karba.an yanka sadaki da dukiyar aure,sannan

sunce suna so za'a hada da yarta. Su Alhaji suna

ta godiya nan dai gemu da gemu suka rabu cikin

mutumta juna. Hajiya zainu ta dauki karan tsana

ta dora ma bishira,tunda tayi-tayi cewa ta janye

batun auran Abba taki,ta ce to bazan miki komai

ba.sannan in babu ta sameki kada ki ce kin

sanni,in ki ka zo nan gidan da sunan neman

taimako saina wulakanta ki. Duk bishira dai ta

yarda,nan aka sa rana kusan wata shida. Abba

ya iso kofar shagonsu da sauri don hangen da

yayi gurin ya cika da jama'a,yana zuwa sai yaga

ashe ummi ce tazo wucewa ta taba wani shagon

fale-fale ta taba sai yayi mata shocking. shikenan

ta tsaya tana jiran wa zai zo tasa shima ya

taba,can sai ga wani yaro,tace kai ka iya karatu?

yaron ya ce,"eh" ta ce karya kake in da gaske ne

nuna mun acan.da gudu yaro yaje ya dangwala

dan yatsa a kan A sai ko shocking ya debe shi ya

jefa kwata. Ashe yayan yaron na kallonta sai ko

ya biyota shine ta fallo da gudu ta fada

shagon,shi kuma y ce sai ya duketa. Abba ya

kalleta kallon tsana ya ce,"fito shegiya ya

hankado ma yaron ita ya ce ka mata dukan tsiya

yaron ya ce na hakura ta ci darajarka Abba ya ce

don Allah ka duketa,don wannan bata da wani

amfani daya wuce duka. yaron ya ce,ku dai ku ja

mata kunne don kar taje tasa dan wani a

matsala,ko ma ya rasa ransa,domin shocking zai

yi kisa nan da nan. Abba ya ce dama zai kasheta

ai da munyi murna.ummi ta kalleshi a ranta ta ce

sai kazo ka kashe ni. Bayan kowa ya watse na

nan yasata tsalle kwado. Ahmad abokin shi ya

shigo shagon ya ganta tana ta tsallen kwado ya

ce a'a Abba meye naka nasa mace irin wannan

horon? Abba ya ce kasan Allah da ace yarinyar

nan namiji ce da tuni na zuga an kaita gidan

horon yara,kaini da in kayi kisan kai babu laifi da

sai na ba yarinyar nan gamalan 20 tasha ta

mutu. Ummi cikin kasa-kasa da murya ta ce

nima da zaka mutu a dadina. Ahmad ya ce haba

Abba ya kake irin wannan maganar? ya dubi

ummi tashi ki tafi abinki.ummi taki tashi don

tasan in don Abba ne sai ta tashi ya ce ta sake

sabon lale don haka sai ta ci gaba da tsallan

kwadonta. kuma bata nuna kasalarta domin ya ce

sai taji jiki tukunna zai barta. wannan ya shigo ya

ce Allah sarki ai mata hakuri wannan ya shigo ya

ce don Allah a kyaleta.sai kurum ta saka kuka. da

kyar Ahmad ya shawo kansa har ya ce ta tashi

ta tafi.ya ce kuma inta yarda yazo gida ya samu

tayi wani laifim shi da ita ne.daf da magrib yana

sauri za shi masallaci sai ya ganta da dan tasi

tana kasa shi kuma yana tuko motar a hankali

yana ce mata an kusa gidan tana cewa eh. bata

lura da Abba ba saida ya ce ke ina zaki? da sauri

ta fice da gudu dan tasi yace ke yarinya zo nan.

Abba ya matsa gurin shi ya ce malam lafiya? dan

tasi ya ce yarinyar can ce ta taro ni tun daga

bakin titi.wai an aikota ta kira dan tasi za'a dauki

kaya zuwa wambai. nan na dibo fasinjan cikin

gari ne ma sauke su tare da basu hakuri,to da

mukazo hanya sai tace mun jaki ne za'a dauka

nace jakin lafiya? ya ya za'a iya saka jaki a tasi?

ta ce mun ita dai tashi aka ce mata ta taro,kuma

nayi-nayi ta shigo motar taki. Abba ya ce,kayi

hakuri karya takeyi,kanwata ce.wallahi bata ji.

dan tasi cikin takaici gashi ya sauke fasinjanshi

yajuya ya tafI. Abba ya nufi masallaci yana

kyalkyata dariya.don shi lamarin ummi tsoro ma

ya soma bashi jaki a tasi.kai shima dan tasin

mashiririce ne.banda haka tunda ta furta jaki ai

sai ya kama gabansa. yau bai ma bi ta kanta

ba.don yana sauri yaje gurin masoyiyar sa

bishira. Ummi ta shiga ajinsu na makaranta.kai

tsaye ta nufi kujerarta wadda babu wata yarinyar

data isa ta zauna duk ajin don suna matukar

tsoron ummi. Tun daga lokacin data bigi kirji ta

ce kujerarta ce,kowa ya sallama mata.malamai

ma da suka gaji da rabon fada cewa suka yi a

bar mata kujerar. duk makarantar babu wanda

bai san ummi ba,malamai da dalibai saboda

yawan fadanta da tsokana,har malamai bata bari

ba a tsokana. sun fita fitsari ita da kawarta

Amina,kafin su dawo malamin (social studies)ya

shigo. Amina ta ce ummi dubi har malamin(social

studies)din ya shigo. ummi ta ce,"ina ruwana,ko

wanene ma ni shiga zanyi abuna."Amina ta ce,"in

dai tica hassan ne gara mun juya don sai ya zane

mu." ummi ta ce,"tab ai gara dukanshi da in tafi

gida yanxun wannan mugun yaya Abban ya ci

zalina." sam ummi bata kalli malamin ba,sanda

take takai kujerarta,yayinda Amina ta labe ta

kasa shigowa,kamar cikin mafarki taji muryarshi y

ce,"ke daga ina ki ke?" ta dubi gurin da

sauri,"yaya Abba ne ya hade rai,fuskar nan tashi

babu annuri sai kace mai bada mugun labari. ta

tsorata matuka,ya ce" zo nan kiyi 'kneel down'."

jiki na bari ummi taje ta zube gaban allon.nan

take yayi mata bulala guda goma masu kyau.

take yan ajin suka shiga taitayinsu,don sunga

ummi tsiga tana kuka irin wanda bata taba yinsa

ba.don ko an duketa daurewa takeyi ta kuma

shanye dukan. sannan sabon malami dan bautar

kasa kamar yadda ya gabatar musu da Kansa

daga zuwa yayi wannan duka.lalle dole su

tsorata. ya ce,wuce ki zauna dakikiya mai idon

jaki.wannan kalma ta daga hankalin ummi,domin

taga yan ajin sun guntse dariya. ummi ta koma

kamar ruwa ya cinyeta a cikin ajin duk tsokanarta

ta tsiya,tsunguli wancan,shuri wancan,duk an

samu saukinta. taimako daya Allah yayi mata,duk

da halinta ta da kan daukar karatu.a zaton Abba

bata iya komai ba,tun da basa shiri. don haka

baya ko duba takardunta,islamiya ne yafi tsarata

don tashi hikimar fannin addininta ne dole a

matsa mata ta sani,boko kuma in bata yi ba ta

yiwa kanta. duk rubutun da Abba yayi ummi yake

ta dawowa ya ce ta karanta shi in ko ta mike sai

ta karanta shi tsaf.in da ta dan samu saukin shi

kenan. tun daga wannan ranar ummi alkadarinta

ya soma karyewa gurin yan ajin,domin in suna

fada shh da yazo ba bin ba'asi ita yake horawa.

sannan in ta duki wani kafin ya shigo.daya shigo

za'a fada mishi,don shine ya basu damar cewa

duk wanda ta taba in yazo a fada mishi. duk da

sun gano kanwar shi ce,gashi kuma wani lokaci

tsokanarta suke tunda ya ce mata ummi mai idon

jaki. sam bataji dadin zuwan Abba ba amma

tasha alwashin itama sai ta mishi abinda zaiji

bakin ciki kwatankwacin yadda taji. wata rana

Abba ya siyo wayar sadarwa, lokacin tana farkon

fitowa,yazo da ita gidan yana nuna ma su umma.

nan akayi ta mishi murna umma ta ce,"kai

Abba,kai da zancen aurenka ke karatowa ina kai

ina siyan wannan abar har kusan dubu ashirin ka

ce?" Yace umma amfani kai,kema xan sai miki ai

tunda nan gaba kadan xata sakko.ahj babba dai

yace xaya bani kudi in sayo musu shida ahj

qarami.ummi na wanke wanke tana kallan

su,wayar ta birgeta,irin wanda suke gani a cikin

fina finan indiya, ta xata yan sanda ne kawai

suke riqe irin wannan wayoyin.kai ko na bakin

titin nan da take ganin mutane na bugawa birgeta

yake yi,har ta tuna ranan da sukayi doguwan

tafiya sukaje phone book.suna xuwa suka tarad

ana layi,haka suka koma gyefe saida kowa ya

gama sannan suka shiga sunata latsa latsan

nanbobi suna karawa a kunne.saida wani mutun

yaxo ya kore su,bayan ya dundungure masu kai.

tayi murmushi, sannantace a ranta, allah yasa ya

sai ma umman su,ita ko ta samu abin latsawa.

daya nunama tsohuwa wayan tace shirman

banxa,inba qarya ba da wannan xaka kira wani

daga nesa?yace kn da a saudiyya kike xan kira

ki.ta ja tsaki tayi daki shiko ya fice nana

dariya.cikin satin ahj babba ya ba abba ya hada

masu waya da layi,ahj babba yafi kowa murna da

wayan, saboda shi mata fiyine. Wata safiya abba

ya shiga wanka, umma na kicin tana soya masu

dankalin hausa. zirif ta shige dakin abba tanata

danna danne,da taji motsin bayi sai ta aje ta yi

waje da gudu.saida ta tabbata ya shiga daki sai

tayi xirif da shige gida.lkc da taxo kawo mai abin

kari tasame shi yanata danna wayan,ya dubeta

kinxo kin tabamin waya ko?da sauri tace a,a.yace

munafuka,kece gashi kinyi min delete din duk

numbers din dake cikin wayan, muguwa. tace to

ni na shigone?ya harare ta yace fita, da ace ban

rubuta lambobin na aje ba da yanxun kin min

asara, muguwa kawai. ummi ta fita tana dariyan

mugunta,domin in da abin da tafi so bai wuce

taga bacin ran abba ba,kamar yadda tayi imani

shima burinsa kenan. umma ta lakato man xafi

tana shafama ahj a qafa tana murxawa.yace

yauwa suwaiba kamar kinsan tun daxu yakemin

kwankwatsa.daxidariya tace in dan tamu ne

kariqa ware ranaku biyu a sati kana hutawa.yayi

yar dariya,ina wani hutu da xanyi a gidan

nan,matsalar ummina kadai ta ishe ni.umma tayi

dariya,sannan tace ai ummi sai addu;a Ta canya

xancan da cewa,af na manta niko yanxu auran

abba yayi wata hudu nangaba?ya ce hudu ne da

yan kwanaki.tace tofa!gashi ni uwarsa banida ko

kobo,bari naxo na kama sana'a. ya tuntsure da

dariya,sannan yace sai yanxu kika san da

sana'a?itama dariyan tayi tace, in ba haka ba ahj

ranar biki ko an kirani bana amsa ba.yace gashi

kuma ke xaki mishi lefe.tace,to na shiga

aljihunka,in yaso in an soma sana'a sai in biya

ka.yasa hannu ya dago fuskanta yace sannu

sarkin wayau.suka sa dariya.yace in san muje

yaga gidajen nan na layin gabanmu,sai ya xaba

guda daya a baiwa masu hayar notice sai a gyara

shi.tace ya xabi na farkon layin dan yafi

kxau.yace amma bashida girma.tace ya ishe shi

daga shi sai matarsa fa?wanda ke cikin gidan ba

mata bixu ne dashi ba?yace to xamuje dai ya

xaba.sannan akoma kan lefe,tace allah ya saka

da alkairi,allah ya kaimu.yace amin.wayanshi

dake caji ta soma ruri,yace dauko min wayar

can.ta miqe tana cewa har naji tsoro,na kasa

sabawa da wayan nan.yace kuma gashi na kusa

bar maki ita. tayi dariyan jin dadi,tana

kallanshi.to ni wama xai dinga kirana?yace ni

mana,bana iya yi miki wata magana in na kira

abba na ce ya kawo maki,sai inga kamar yana

tsaye,inko taki ce dana kira sai ki kebe daga

jama'a muyi hiranmu. tayi dariya, daidai lkcn da

kiran ya sake shigowa,ya daga. ahj buhari ne

wanda ke sarin kaya gun shi daga kaduna.suka

gaisa yace ahj ka kira kan in dauka ta katse.ahj

buhari yace,dama ina san ince maka ne dan allah

gobe xan shigo,kasa ahada min kayan nan da

wuri.yace ba komai xa a hada.bayan sunyi

sallama umma tace ni abin da yake bani al'ajabi

da wayan nan, har kullum yanda xaka kira wani

daga nisan duniya,kuma kuyi xance radau.ahj

yace ci gaba kenan,wata rana ma sai kinga

fasahan data ninka wannan.tace haka ne.abba

yana xaune gaban ahj da safe bayan sun

gaisai,sai ahj yace abba ina ganin da yamma ko

xuwa dare kaje ka duba gidajen nan ka xabi

guda,saboda a ba su notice dan a gyara

didan.yace ahj ba sai naje ba duk wanda aka bani

yayi.ahj yace ummanka tace ka xabi na farkon

layin. cikin murmushi abba yace,ta shi

kenan,nima shina xaba domin duk abinda umma

ta xaba min shine xabina. tuni sahura ta fito da

anko,xaqewanta da nuna isarta akan bikin sai

kace ba dan fari ba. duk dangi sai surutunta ake

yi,har danginta.umma kan cewa tayi anko ba

shine damuwanta ba,dan haka sam bata bi ta

kansu ba.abba a cikin ajin da yake koyarwa,ummi

tana 2n gefe in da yayi mata maxauni a qasa,can

in da ba knwa sakamakon ganowa da yayi in tana

ajin ba a xaman lafiya,sannan babu me ikon xama

a kujeranta.yace,in ma ya sake ganinta ko a wace

kujera ce bas,xai ballata.rubutunda yayi take yi

ranta bace.ya kalli gun datake yace ke!ta dago ta

dube shi,yace xo nan.taje yace,amso min bulala

acan ajin.kafin ta dawo sai da ta duke wata

yarinya ta rugo.nan kuwa yarinyan ta biyo ta har

aji,abba kam daya amshi bulalar saida ya xaneta

tas.sam abba ya sama uni ido ko ta ina,ba

makaranta ba, ba gida ba.dan haka ta matsu yayi

aure ya bar gidan sannan ya gama service dan

shi ya qara gaba. tabbas lkcn auran sa xata yi

party.RFIN CIKI book 1 part 6

ZURFIN CIKI book 1 part 6

Posted by Bashir Sani                      www.gidannovels.blogspot.com Fesan on 14 Dec 2016 - 21:56

Tabbas lkcn auran sa xata yi party. Ummi party

xatayi na murnan barin gidan shi.ahj ya ba umma

wayarshi kamar yadda ya fada mata,ya ba abba

ya suya mata layin mtn kamar yadda ya fada

mata.ummi tafi kowa murna da wannan

wayan,domin in umma ta aje takan dauka tayi ta

latse latse,har dai ta iya abubuwa a wayan

saboda ta iya karatu.kwanci tashi bikin abba ya

rage saura yan kwanaki.duk gida biyun sai shirya

shirye suke,mu samman gidan amare saboda yan

mata biyu xasu auran.gidansu abba tuni ahj yasa

an masu fantin gidan biyun,gidan ango kuwa ya

sha gyara da fenti.ahj ya sabunta mishi qofofi da

wundunan gidan, batun lefe kam dama tuni ya ke

sayen xannuwanshi da kadan da kadan yana

kawo ma umma tana adanawa.dan haka ahj

karami yana kawo akwatuna umma ta fito da

kayan dan tasan me xa a qaro.sannan ya yaba

da hankalin abba.wannan ya nuna mishi cewa

abba xai iya riqe gidanshi.lalle sana'an hannu

tana da amfanh ga yayanmu a wannan xamanin

namu.umma tai mashi lissafin sauran abubuwan

da xannuwa da leshi xuwa shadda,tace ahj dan

allah adubo mana masu tsada, Ahj yace suwaiba

xan yi daidai qarfina,ba xan yi qarya ba dan sun

san cewa dana talaka ne,kuma suka ba shi.umma

tace,sai batun abin da xa a ci.yace suwaiba

kenan,saunawa xakimin lissafin kayan abincin?na

xata ma xakice kayan sawanku?umma tace suma

a kawo mana da wuri dan mu dhnka da wuri,ba

abba xan ba c saboda harkokin sun masa

yawa.saura sati uku biki aka kai lefe.hjy xainu dai

unguwa ma ta tafi a ranar,danginta na maigidan

su ne suka amsa.sai yatsina suke tare da raina

kayan da suka duba ma sai um da um suke

cewa,wata tace to an gode fa,tunda taji ta gani

mu menene namu?suka ba da tukuici, nan dai

yan kai lefe suka dawo jiki babu qarfi.koda suka

dawo suka sanar da umma sai tace ku qyale

su.mu dai mun yi daidai qarfinmu.umman bashir

kuwa da qannanta suka kai mata labari cewa,tayi

ina ko xa suyi maraba da kaya?suwaiba ta karbe

mishi kudi bada xuba kayan kirki ba,banga

laifinsu ba.ummi kam sai dibar ma umma kayan

abinci take a boye tana kaiwa gidan maman iman

maqotansu ne,matan suna shiri da ummi, don ita

rayuwar ummi dariya take bata,ta gwado shinkafa

ta kawo,taliya,ta tsiyayo mai,ta ce sauran kayan

miya da magi,har nama debowa zanyi. maman

imam ta ce lallai kawayenki zasu sha party.

ummi ta ce tab ai dole inyi party zan rabu da

alakakai sarkin mugancin duniya. maman imam

ta saka dariya,ummi ta kuma fita da gudu tana

fadina na tuna inda gishiri da maggi suke. daga

gidan amare anzo anga gidan amarya,nan ma sun

tafi suna mita,fadi suke "bishira batayi sa'ar miji

ba,wata ta ce ya aureta ne don kudin ubanta.

koda suka je suka fada ma hajiya zainu fasalin

gidan,daki uku ne duka falle dai dai sai kicin da

bayi a tsakar gida. kanwar zainu ta ce,"kai

gaskiya bishira bata yi dabara ba.hashimu dan

gidan Alhaji mansur ya jima da sanar dani ya

kamun bishira." hajiya zainu ta ce,"shi kadai?ko

yayan abokan babansu nawa ke sonta?tunda taki

tsayawa tayi karatu ta zabi ta auri tela,ba shi

kenan ba?dubi gidan ubanta amma ta zabi zama

a wani gida dakuna jere sai ka ce ajin

primary."lol. suka ce,"kwarai kuwa kamar ajin

makarantar gwamnati."ta ce,"shi kenan ai kaya

dai asai mata daidai tsarin gidanta ba iri daya za

a sai musu da Aisha ba." sun siyo sunje sun jera

komai ras,yanzun kam sai daura aure ya

rage,Abba da abokanansa walima kadai ya shirya.

can gidan ne suke ta bukukuwansu irin ma masu

hali.shi kam dai yasan yan'uwanta ba sonshi

suke ba. sam be je gurin shagalinsu ba. ranar

lahadi aka daura aure,misalin karfe goma na

safe,unguwar kam ta cika da mutane da motoci.

Abba da zugar abokananshi salisu yayan amare

yayi musu jagora cikin gidan. sun gaisa da

mutane sannan suka fito kowa fadi yake."kai

amma angon bishira zankadede dashi

tubarkalla."gashi Abba da iya daukar

wanka,tsafta ce dashi ga son kamshi. KAI MATA

IYAYEN GULMA. Can gidan ango ma anata

shagalin cin abinci, jama'a dangi da makota sa

gudunmawa suke ba umma tana a'a amma sai

ace ta rike sabida ita mutum ce mai kyauta.

umman bashir kam sai takaici take ji,kowa ya

shigo sai dai ya ce mata."Allah ya sanya

alkairi"kawai musamman ta shigo gidan don taga

ko ana ba umman Abba ne. Nan fa na fita ta

koma gida babu ko kunya tana ta masifa, fadi

take "lallai suwaiba,gudunmawar auran dana duk

ita ce ke karbewa? gaskiya naga sai dai amin

Allah sanya alheri a wuce,to da sake,ni na haifi

abuna ta bari sai ta tashi auran wannan

figaggyar yar tata sannan ta amshi bikin." ta

gama fadanta ta matsa,danginta suka soma yi da

ita,suka ce wa zai baki wani abu ke da ko dan

uwanki baki san ki bashi gudunmawa ba bare

kyauta.tsinanni yar rowarki ce taja miki."

kanwarta ta ce,"sahura sai dai ta ci na wani ba

dai aci nata ba,dama irinsu sun cika son banza."

ummi kam anci kwalliya an gayyato kawaye

anata party a gidan maman iman,an kunna rediyo

sai rawa suke yi,kafin a gama partyn an bige da

fada da dambe,da kyar aka rabasu,nan taro ya

watse. da misalin karfe takwas na dare,ango da

abokanshi sun taso sallar isha'i Ahmad ya ce don

Allah ango muje mu rakaka. ya ce,"Allah sai nayi

wanka."mukhtara ya ce,"gidan cunkus da jama'a

zakayi wanka?" Aminu ya ce,"don Allah malam

kazo mu tafi,in ma kifi zaka zama a gidanka."

Abba ya ce,"bari dai ku gani." a zaure suka ci

karo da ummi,ya ce,"ke jeki ki wanke bayi ki kai

mun ruwan wanka." ta sobare baki ta koma ciki

tana fadin. na dai kusan hutawa, masifaff. ta

wanke bayin sannan takai ruwan,yana shiga gidan

dangi sukayo kanshi,ga ango! ga ango!! abokan

wasa suka za na can zamfara suna tayi masa

tsiya. dan gidan ummanshi yau dai za a kwana

wani gidan ba na umman tashi ba.ya dai samu

ya shige wanka. bayan ya fito ya bude

dakinshi,ya shirya cikin wata shadda

mirror,lokacin su ake yayi.ruwan kasa mai duhu.

yasha hula mu hadu a banki ita ma kalar

shaddar,ya feshe jikinshi da kalolin turaruka.ya

shigo cikin gidan yaje kofar dakin umma. ya ce

umman tana nan.aka ce mishi tana dakin

Alhaji,yayi sallama a kofar falon Alhajin basu ji

ba,suna ta hira tsit ya yi lokacin da yaji umman

tana cewa Allah dai ya basu zaman lafiya da

zuri'a tagari. Amma har ga Allah naso Abba ya

auri..... ringing din wayar shi ce ta hana jin kowa

ummanshi ta ce,sai dai muryar Alhajin ya ce

wallahi suwaiba nima tsarina kenan. ahj yace ta

allah ya riga ya shirya ba ita ce matarshi ba.ya

daga wayar,ahmad ina xuwa mana. ba tare da

yaji abinda ahmad din xai fada ba ya katse

kiran,dan yaji haushi.yaso jin wacece iyayansa

suka so ya aura?ya sake doka sallama,suka

amsa.ya shiga ya xauna ya gaishesu,sannanya

dubi umma.dama naxo miki sai da safe ne.ahj da

umma suka yi yar dariya,umma tace to

abba,yanxu dai ka girma,dan allah kyawawan

halayenka dinnan kaci gaba da su.yace na

gode.ahj ma yayi masa nasiha,daga nan ya fita

jikinshi a sanyaye.da muwarsa me yasa umma

bata sanar da shi yarinyar da taso mishi ba

tuntuni?haka dai suka rankaya da abokanansa

dan xuwa dakin amarya. gidan kam tun daga

tsakar gida qamshi ke tashi.sun taradda

qawayenta biyu,ita kam tana lullube kan

gado.nan dai suka sayi baki akayi yan shaqiyanci

tare da barkwanci,sannan qawaye suka yi mata

sallama suka tafi,shima ya raka abokansa. ya

dawo ya xauna bakin gadan yana dubanta, itama

kallonshi take cike da so. sukayi ma juna

murmushi,ya janyo ledan kaxan da suka shigo da

ita. Ya warware takardar,y yago cinya ya mika

mata a baki,"ci,nasan yau kin wuni da yunwa

ko?" ta ce,"na koshi bana jin yunwa ma,ni kam

duk yau banji yunwa ba." ya ce,"ni ma haka,dama

yau bai da ce muci abinci ba."ta dube shi da

alamar tambaya a kwayar idanunta.ya ware

idanunshi. "taron da muka tara ko ina cike da

jama'a." yayi yar dariya sannnan ta bude baki ya

saka mata kazar.ta dan figa.haka yayi ta bata

tare da zuba mata juice a kofi shima yana bata.

ta ce,"to kaima ka ci." ya ce,nima ke zaki

bani."ta sunkuyar da kai don kunya sannan ta

dauka ita ma ta soma bashi. sai da suka yi

dam.sannan ya ce mata kije kiyi alwala kizo muyi

sallah. ta ce ai tun dazun nayi sallah.ya ce

wannan ta ma'aurata ce,zamu gode wa Allah

taare da rokonshi zuri'a tagari,da kuma fatan ya

tsare mu daga sharrin shaidan dama duk abin ki.

Ta fita ta dauro alwala,shi kuma ya kuskure

baki.shine yaja su sallar,raka'a biu sannan sukayi

ta addu'a,shi ne ma yake addu'ar ita kuma tana

cewa amin. bayan sun idar da sallah idar da

sallar,ya yi mata tambayoyi game da addini ta

sanar da shi,yayi mata yan gyare-gyare sannan

suka kwanta. sam Abba be daga kafa ba,a ranar

ya angwance abin shi.don haka yayi kwanan farin

ciki. da asubahi ya dawo masallaci,har lokacin

amarya tana ta shirga bacci ya zauna bakin

gadon yana kallonta.yasa hannunshi a gefen

kumatunta. "sleeping beauty" tayi mika sannan ta

bude ido,ya ce"a tashi ayi sallah ko?gashi sai

kinyi wanka ko?" ta ce,"eh." ya ce, "to tashi ki

gani gari ya soma haske." zani taja ta daura

daura ta nufi waje. da kallo tabi tsakar

gidan,sannan ta dawo dakin Abba.bazan iya jan

ruwa daga cikin rijiya ba. ya fito da sauri yaja

mata sannan yakai mata bandakin,ya dawo yayi

taja yana cika robobin ruwanta.sai da ya cika

mata komai,sannan ya koma dakin. lokacin ta

idar da sallah.ya dauko Alqur'ani mai girma ya

zauna gabanta,ya ce "madam zamuyi karatu." ta

dube shi tareda yatsina fuska,"wallahi bacci

nakeji."ya ce,"daure muyi ko aya biyar ce," ta ce

cikin shagwaba,"ni biyu." ya ce,"to bismillah,mu

fara ta sama ko ta kasa?" ta ce,"ni kam ko ta

ina, don haka sai ya soma mata daga bakara

yana yi tana maimaitawa,aya biyu kusan minti

ashirin ta ce, "zan kwanta." Ya aje kur'ani ya

kmama hannunta,zo muje kicin mu gani me zamu

nema.dan dole ta bishi zuwa kicin din.suka tsaya

suna kallm kayan, tukwane ne zuwa kuloli da

sauran tarkace,sai risho.ta dube shi cikin yanayin

tsausaya ma kanta. tace, sun qi sai min gas

cooker wai gidana ba flate ba ne bai dace da gas

cooker ba. ita ko anti aisha an sai mata, kayan

girkita ma duk yan chaina. tausayinta ya tsirga

ma abba, ya jawo ta jikinshi ya rungume, kada ki

damu bishira, duk abin da a ke sai ma yar gata

xan sai miki, matsawar Allah ya hore min. ya

janyo kwalin risho din ya ciro shi, ya hada yace

xan siyo lagwani da kalanxir kenan ko? tace eh.

ya miqe bari na dawo. tace to. ta nufi daki ta

fada kan gadanta taci gaba da baccinta, shi kam

gidansu ya nufa. tun daga nesa ya hango ahj

babba xai shiga dakin waje, in da aka sauki baqi

maxa, da alama ahjn ya hango shine shi yasa ya

tsaya a bakin qofar. abba yana cike da fara'a ya

rusuna xai gaida ahj shi kuma ya miqa masa

hannu, dan haka sai abban ya kama suka yi

musabaha. ahj yace Alhamdulillahi abbana, ka

xama mutun, sai ayi ta hakuri da rayuwa. abba

ya sunkuyar da kai yana tambayar kanshi ko

manya suna ganewa ne in kayi auratayya da

matanka? ahj ya katse shi da cewa, ya kwanan

iyalin taka? tare suka shiga gun baqin, yana

gaida su ya fito xuwa cikin gidan. yana leqawa

dakin umma bata ciki, sai baqi. wata uwani dake

matsayin abokiyan wasansu tace ango amarya ta

koro ka ne? yace, keni karki dame ni, ina umma

na? umma daga kicin tace, gani nan dana, xo

qyale su uwani. gurinta ya nufa yana cewa,kina

kicin ashe? tace, eh ina hada ma baqi abin kari

ne. yace kalli yanda duk suka yi mana kaca kaca

da gidan,wannan in sun tafi sai kin sha aikin

tsaftace gidan.tace to yana iya?dole in gyara in

sun tafi,ai arxiki ne ma xuwan nasu.abba yayi

dan murmushi,sannanya canxa maganan da

cewa,umma galan din kananxir muke so.tace,ga

ma kananxir din can da ahj ya siyo jarka babba

wai saboda biki.nace yaushe girkin biki xai yiwu

da kananxir?shine na aje shi.sai kadau galan ka

cika.yayi murmushi. Yace kai ahj akwai qoqari,

musamman lkcn bikin nan.umma tayi yar dariya

tare da cewa ko abinci fa baya iya tsayawa

yaci,in na masa magana sai yace bijin da guda

ina yaga ta cin abinci?abba ya girgixa kai,Allah

ya rama muku da mafificin alkairin da kuke

min,yasa ni ma in goya ku kamar yadda kuka

goya ni.tace amin abba ai muma kana yi mana

biyayya Allah yasa albarka a cikin auran, ya baka

yaya masu binka kaima.yace amin. ya isa gida da

kalanxir da lakwani ya samu ta koma bacci,dan

haka ya hada ya dora ruwan xafi ya juye cikin

plaks yaje ya ce ta shi mu karya. tayi juyi tare da

cewa sai an jima,dama tun jiya sun shigo da

biredi da kayan tea,shima sai ya sake

kwanciya.ya mannata jikinshi suka koma

bacci,goma da ishirin wayarsa ta tashe shi da

ruri. ya daga ahj ne ke san ganinsa qarfe sha

biyu.yace,ya sanme shi can kasuwa,ita ma ta

tashi.nan suka karya sannan yayo wanka ya tafi

kiran abba.kaya ne ya ba shi da kudin mota, yace

ya kawo ma baqi yan xamfara da xasu koma gida

yace ka tabbata ka dauki shatar mota har

Zamfara abba ya ce to.sai da ya samu motar

sannan yaje ya loda su suka daga,suna ta

godiya.yau satinsu daya cir umman shi ke kai

masu abinci,sannan ita kuma ya shigo da kayan

marmari,sai kaji ko tsire da balango.abba ya

shirya tsaf cikin qananan kaya xai tafi shago,yace

madam yau fa abinci xaki yi mana,kin san

abokaina su ahmad xasu xo muci abinci,in yaso

daga nan sai mu wuce gaisuwan surukai gidanku

a matsayin kina amarya wanda xaki soma girki

yau, me xaki dafa mana? ta tashi xaune duk abin

da ka ke so.dadi ya rufe shi,kowanne dai ki mana

fatana shine ki birge abokaina.tace an gama.

yace to bari inje xan turo yaran shago da abinci

da cefane tace to, har ya tafi kuma ya dawo

yace, xan biya in turo miki ummi,tace saidai in

fati.yace,ummi tafi fati hanxarin aiki fa.tace eh

nafi son fatin.kamar kullum sai da ya soma shiga

gun ummarshi suka gaisa ta tambaye bishira,

yace lafiyi lau.yaci gaba da cewa, yau nema xata

soma girki,nace na turo mata ummi tace wai

fati.umma tayi murmushi, sannantace kai ko

yaushe xata so a tura mata ummi umma tace ina

xata so a tura mata ummi? ita fa ba natsuwa

gareta ba.abba yace, duk da haka tafi fati

hanxarin aiki. umma tace,yanxu dai tura mata

fatin.ka ko sai kayan abinci?yace ina fa,yanxu dai

xan je bin wasu yan kudadena.tace ina xuwa

baqar leda ta ciro a cikin adakan suturunta,taxo

ta xauna sannan ta umurce shi da ya xauna.ta

miqa mashi ledan tace,kwance ka gani.abba ya

kwance ledan yana cewa menene a ciki ummana?

kudin da yayi arba da su su suka bashi amsa

yace,umma kudin nan fa?tace gudunmawa ce da

jama'a sukayi ta bani,ka gansu nan.yanxu ka je

ka siyi kayan abinci da su.abba yayi dariya,

sannan ya kullesu ya miqa mata tare da cewa.

Allah ya kyauta in amsan makh kudi, ki boye

abinki. tace bana son muyi ta jan magana

abba,kawai ka riqe kudin nan.muryan tsohuwa ne

ta katse su,inda take cewa yanxu ke suwaiba

hakan da ki ka yi adalci ne? yar gudunmuwar da

ki ka samu kiba mai sunan malam duka, ummin

fa? umma tace,to tsohuwa ummi me xatayi da

kudi yanxun?abba yace kai wannan matan sa

idan ki ya gota misali. Tace kai tafi can,ni rufemin

baki,ke kuma suwaiba da kike cewan haka ba kya

siyan mata yan tukwane da kwanonin nan na yayi

maigida cika duba ne ku ke ce musu ko ci bari

kallo? umma da abba suka sa dariya,tsohuwa ta

sake jin haushi ta ce eh dole ku min dariya tunda

kema kin xama shi,ai sai kiyi ta bashi naki ne ba

nawa ba.umma tace yi haquri tsohuwa, gani nayi

nan gaba muna sa ran abba shi ne xai ma ummi

kayan dakin ma gaba daya tace,me kika ce?tab

mai sunan mlm ne xai yi wa takwara wani abin

axo a gani?shi da ya tsaneta.abba yace,in lkcn

yaxo ke kya yi ma.ta tafa hannu cikin jin

matuqan takaici ta ce,a gayawa mai xuciya ba

mai dukiya ba,dan ko xan mata.ta nufi dakinta

tana fada.umma tace,tashi abba,dauki kudin nan

kaje. yace,wallah umma bari dai in dauka tunda

kin matsa,amma ba xan amsa duka ba.ya qirga

dubu uku,tace ka qara dan kusan dubu tara ne

kudin,yace haka ma ya isa ki adana sauran.tace

shi kenan. daga nan kasuwa ya wuce,ya sai

kayan abinci.bayan ya amso wadansu kudaden

shi ya hada ya kai mata. Sannan ya yi cefanen

kayan miyan rigijif da nama ya aika yaran

shago.dama kafin ya bar layin ya shiga gun

umman bashir ya gaisheta.da tana ta bace bacen

rai,sannan da yace umma ina fati? taje xata taya

bishira aiki ne.sai ta washe baki,tan bandaki.

yace to in ta fito ki tura mata ita.ya fice

abinshi.biyu saura ya iyo gidan,tun a tsakar gidan

yake jin qamshin shinkafa.ya isa kicin din tuni ta

sauke shinkafa sai miya.yace ki xubama yaran

shagona.ya dubi fati da ke yanka latas yace,in

kin gama jamin ruwan wanka a rijiya.tace to.yana

daki yana sa kaya yaji sallamar abokanshi.da

sauri ya fito, suna ta yi masa tsiya ango kasha

gyara, munxo dibar girki. abba ya bude musu

falo,falan yaji jeran samiru abin yayi na xamanin,

ga kujeru suka xauna suna yaba dukiyar da aka

xuba cikin falon.ya fito yace bishira ta saka hijabi

taje su gaisa.ya dauki abinci ya kai musu,sannan

yasa fati takai filet da ruwan sha,shi kuma ya

koma daki dan qarasa saka kaya.a xatam shi xai

samu sunyi nisa da cin abincin amma sai me?

dukkansu su shida kowanne filet din gabansa

shaqe da abinci da nama,ga cokali a

hannunsu,amma kowannansu juya abincin

yake,yace a,a kuci mana kai muke jira ka bude da

addua.tsaki yayi, yasan halin ahmad gun

xolaya,dan haka sai yace muktar kuci abincinku,in

kun bi ta ahmad xai ta bata mana lkc.cokali ya

dauka shima ya xauna kusa da sunusi ya ce mu

ci tare.take ya yatsina fuska tare da dawo da

abincin ya xube shi kan ledar yana tande

harshansa.dan danan gishirin da ya kama masa

harshe ya ragu,cike da kunya ya dubi abokanan

nasa suna ta dariyar da suke gimtse.da farko ya

dubi sunusi,wai gishiri ka qara ne?sunusi ya

ce,qila dai gishirin nan da bakin buhu ta

xufa.muktar yace dubi gaban rigata ni da shegen

kwandayi na tura nama a baki na tauna ya qwace

saboda tsananin qarfi ya dawo ya fado min

jiki.abba ya miqe cikin damuwa ya ce bari in

maku wata miyar. ahmad yace a,a duk yunwa

muka debo, inda yaji da mai a bamu muyi maneji.

abba ya fito xuwa kicin.fati ce xaune da nata

abincin tana ta juya cokalin. Abba yace ina

bishiran?taje daki.ya daga murya ya kirata,ta

amsa sannan taxo.ya dubeta fuska a daure ke

dama ba ki iya abinci ba shi ne ki ka toxarta ni

cikin abokaina?maimakon ki fada min? tace, to ai

fati ce nace tayi miyar, danni bansan yadda a ke

yi ba. haushi ya kama shi.ya dubi fati, ke dama

baki iya komai ba kema?shashasha, gara ki koyi

girki, dan duk macen da bata iya girki ba ba mace

ba ce.ya daka mata tsawa, tashi kije gidan

ummana ki ce ta baki abinci inji ni,ni da abokaina

ne.sallamar yaron shagon shi ne ta katse shi,ya

gaishe su sannan ya ce,naxo daukan abincin.ya

dubi bishira,kina da yaji?tace,eh gashi can cikin

kwalba da ummanka ta aiko min.ya ce,xuba ma

yaran nan yaji da mai.ta ce ai akwai miyar.yace

miyar ai ta xama guba.fati ta dauko abinci cikin

kula xata fita,yace wannan fa?ba aikenki nayi ba?

tace na ummanmu ne xan tafi mata da shi,ita ce

ta ce duk abin da a ka dafa inxo mata da shi, shi

ne yaya bishira ta xuba mata.abba baice qala ba,

sai al-ajabin halin uwarshi ya ke yi. Bishira ta ce,

kawo ita ma a kwashe miyar a xuba mata mai da

yaji. ya daka ma fati tsawa,kai mata haka ni ki

dauko min abinci gun ummana, minti uku na baki

in kin wuce biyar xa ki sani.da gudu ta fita tana

shiga gidansu ta aje bata tsaya yin surutu ba, ta

fita da gudu.dan wake umma tayi,Allah yasa tayi

da yawa,dan haka ta xuba musu ta dora ma fati

ba tare da ta tambeyeta dalilin aikowarshi ba. sai

dai a ranta tana ta saqe saqe tace,qila sun fasa

girkin ne,ko kuma bai kai kayan abincin ba.koda

fati ta kai musu dan waken nan suka baje suka

kwashi dan wake suna santi.bishira tana jiyo

shewarsu.abba na cewa ummana ta iya girki, bari

in xo in sa muku waigi.muktar yace, ka kai

amaryarka ta koyo girki.garzali yace,saboda irin

wannan matsalan kafin in auri yarinya sai na

tabbata ta iya girki.ahmad ya ce daya daga cikin

illar auran yaqan masu kudin nan kenan,

sangartattu ne basu iya komai ba tun da a

gidajensu ba sasu a ke yi ba.ado yace wasu ba

amma wasu suna saka yaransu.

vels / ZURFIN CIKI book 1 part 7

ZURFIN CIKI book 1 part 7

Posted by Bashir Sani                      www.gidannovels.blogspot.com Fesan on 14 Dec 2016 - 21:59

Ado yace wasu ba, amma wasu suna saka

yaransu,dan wani abokin wasanmu a kaduna ya

auri yar wani attajiri, ba kaga girki ba kala

kala.abba dai yana ta binsu da ido,har aka yi

kiran sallar la'asar suka fita xuwa masallaci,daga

can xasu wuce gaida surukai.bishirata dinga jin

haushi,wai abokan abba sunxo har gidanta sunci

mata xarafi.ummi ta fito dan xuwa gidan su

amina,domin akwai wata xainab da wai ta musu

gulma xasuje su.kirata har gida su dake ta.suna

xuwa kuwa suka tsaya a waje suna tunanin

yadda xa suyi ta fito,amina ta ce muje mu ce

mun xo gunta ne, inta xo rakiyan mu mu duke ta

mu gudu.haka kuwa suka yi,har ummarta tana ba

su quli quli,ita ga me qawayen yan tana rako su

tun daga soron gidan suka soma dukanta.sai da

ummanta ta fito sannan suka gudu.ta ce yar tata

kin san gidansu?xainab tace,na sani.ummar tata

ta taso ta.su kuwa su ummi suna fitowa sai suka

canxa hanya.amina tace dan allah muje gidan

amaryan abbanku,naji ana ta labarin jeranta an

ce kaya ne na uban gari. . Ummi ta ce,"duk da

son kirgan samirana ban taba zuwa ba,saboda na

kula ita ma yar rainin wayau ce kamar mijinta."

Amina ta ce,"ke dai muje inga samirun da aka ce

jajaye wai masu shida-shida" ummi ta ce,"mu

fara bi ta shagonsa in yana nan to sai muje,in ko

bayanan ba zani ba ya dake ni a banza." duk da

cewa shagon da gidan tsakaninsu da nisa sai da

sukaje suka duba sukaga yana nan,sannan suka

je. gidan shiru sunata sallama,ummi ta nufi wata

kofa ta tura,ta yafito Amina,"zoki gani nan ne

falon."suka kirge samiru tsaf,sannan suka fito. ta

window ummi ta leka nan ta hango bishira kan

gado tana ta bacci,suka je kicin suka leka suka

tura dayan dakin da ba kowa. nan ma sukaga ba

komai ciki,an dai shimfida ledar kasa an sa

manyan robobin ruwa. suka fito,ummi ta

ce,"gaskiya matar nan banza ce,dubi yadda

mukaje tana ta bacci." daga can suka sake zuwa

gidan wata amaryar don kirga samira,sai kusan

magariba sannan ta shiga.umma tana alwala ta

ce,"to tunkiya uwar tumbele,tun yaushe ki ka bar

gidannan sai yanzun kika waiwayo? sai kararki

da jama'a keta kawo min?to na gaji da

halinki,bari Alhaji ya dawo,wato tunda yanzu

babu Abba a gida shi yasa iskancinki ke son yafi

da." tsohuwa ta fito,"suwaiba da a ce ba a

gabana kika haifi takwara ba,to da zance ba yarki

ba ce,ba dama yarinya ta fita wasa?" umma ta

ce,"ban hanata yin wasa ba,amma tayi shi a gida

yawo ne bashi da dadi." tsohuwa ta ce,"a'a karki

wani fada ma Alhaji,ta daina ko takwara?" ummi

ta ce, eh.umma dan haushi ta shige daki ta barsu

anan. lokacin da su Abba suka je gidan

surukanshi an amshe su ba yabo ba fallasa,har

ma da zasu tafi aka basu (uniforms)din bishira na

boko wai ranar monday lallai ta tafi makaranta.

sun zaga gidajan danginta dake kusa,sannan

suka dawo gida.ya sameta tana fushi,shima

shareta yayi don yaji haushi barnar abincin da

tayi masa. dadin dadawa gidan nan yanda ya bar

shi haka ya tadda shi.ita kanta batayi wanka ba

ta kwanta tana ta uban bacci.fita yayi daga

gidan,sai goman dare sannan ya shigo ya rufe

gidan yaja ruwa yaje yayi wanka. sannan ya

shiga dakin,tsayawa yayi yana kallon gadon

mutsu-mutsu,sannan ga kaya nan duk a kai.ita

kuma tana kwance rike da wani littafi tana

karantawa. . Ya ce,"bishira wai me yasa bakya

son kakkabe gadonki? ta dube shi nifa duk na

gajine.tsaki yaja tare da cewa me kikayi da har

kika gaji? bani guri ni in gyara shimfidar zan

kwanta. shine ya kakkabe shimfidar sannan ya

kwanta.duk da ya cike da bukata amma haushi

ya hanashi kulata,sai ma baya da ya juya mata.

Abba yanada tsafta sosai,haka nan ma'abocin

son kamshi ne,duk da gyara gami da tsafta irin

na ummanshi wata ran har cin gyaranta yake

yi.sam baya so yaga ko ina rakwacan,yafi son

komai ya ganshi a muhallinsa. dole kullum shi ke

share gidan ya wanke ban daki,sannan da rana in

ya dawo ya dora abinci. litinin duk makaranta

suka koma daga dogon hutun kirismeti da suka

samu.Abba ya koma kan aikinsa na bautar

kasa.dan haka kusan tare suka fita da bishira ta

wuce makaranta shima ya wuce wurin koyar war

shi. . Ya rigata dawowa gidan,dan haka gajeren

wando ya samu ya shiga tsabtace gidan.sannan

ya dora dafa dukan taliya. uku da minti sha biyar

ta shigo ya dubeta ina kika tsaya? ta ce,ba ko

ina mufa makarantar mu biyu da rabi ake tashin

mu.dan ma na samu direban gidanmu da yazo

daukan kannena shine ya kawo ni. Abba y sake

had'e rai,motar gidanku? Bn baki kud'in mota

ba?Ta ce ka bani, ya ce to bn amnce ki sake

shiga motar gidanku ba. Ta ce,"kan me ? ya

harare ta ba tare d ya bata amsa ba,y nufi kicin

tabi bayanshi d harara,sannan ta shige d'aki. A

ganin Abba sam babu wani sauki da ya samu a

auranshi,nashi ganin wahala ya d'ebo ma

kanshi,kwanciyada ita ne kurum zai ce ya k'aru d

shi acikin auren. Ya shiga gidansu d

sallama,Umma ta amsa tana zaune kan sallaya

bayan ta idar d sallar Isha'i. Ta ce,Abba ba a je

an kwanta ba?ya zauna tare d d'an jan tsaki ta

ce,A'a ha,jikin ko garin? Ya ce,Umma gaskiya ni

abubuwa sun cud'e min,yarinyar nan tunda a

kawo ta sam ban huta ba. Umma ta saki dariya

"ka ji Abba d wani zance,dama ce maka a ka yi

ana bauta d hutu? Aure shi bautane. Ya ce,Tsaya

kiji fa ummata,kinga tun Asubahi in nayo Sallah

zan hau sharar gidan,in shirya in je gurin d nike

koyarwa. In dawo in dafa abnci,sannan in tafi

shago kuma don takaici in na zo kwanciya ni zan

kakka6e shimfid'a,ita bata iya komai ba ashe

daga gidan nasu.Ni fa har ta soma sure min......

"Kai Abba! Umma ta katse shi d sauri, kada in

kuma jin wannan furucin, kana hauka ne?yanzu d

fada min menene matsalarka?in dai abnci ne ka

bari zan diga aiko muku da shi. Ya ce umma ya

ya ma za a yi haka?Tab ai ba zai yi wu ba,Ta dai

zo ta koya sati d lahadi. Umma ta ce,To shi

kenan,tazo din.kayi ta hkr Abba,nasan ka kai ma

d zuciya,don Allah kada ka sake in ji wata

fitina,ka lalla6a matarka kuyi zamnku lfy. Abba

ya ce, To ko da ya sanar d Bishira cewa yana son

taje gurin ummansa ta koyo girki,sai ko ta tuma

ta ce ita ba zata je ba,dama dai gurin umman

Bashir ce, Ya ce,shi kuma gurin ummansa ya

turata,koda Asabar din tazo kin zuwa tayi,shi

kuma sai ya shareta ta ya daina girkinki. Sai dai

yaje gidn ummanshi yaci,hatta ranar litinin d suke

d makaranta bai dafa abncin ba da ya dawo a

galabaice da yunwa ta iso. Bashir ya ce, Ni har

fata nake wata rana 'yar sa' in'sa ta hadu ku

umma,wlh in mata shegen duka. Bishira ta ce,Ni

dai bata isa ba, in ma ita ce ta turo shi dn in

dinga zuwa gidnta to ba zanje ba. Haka suka yi

ta zagin umma,daga bisani Bishira ta mike ta tafi

dn kada ya dawo bata nan. Rashin iya girki ya

kawowa masoyan 2 rashin jutuwa,wanda ko

magana Abba bai cika yi mata ba. In ta zauna

tayi ta kuka tana mmk,me ta mishi ya juya mata

baya dan da nan? Yau kam abn ya yi kamar

kaurace mata ya yi daga dakin baccinta, ya dauki

filo ya tafi falo ya kwanta. Tayi ta kuka. Kasa

jurewa tayi ta mike ta bishi,kwankwasakofar tayi

kusan sau 3 ya ce "Waye?" cikin muryar kuka ta

ce, Ni ce, Abba don Allah ka bude. Ya kunna

wutar falon,sannan ya bude ta shigo ta zauna

kusa d shi, ta ce, Abba wai mi na maka ne ka

tsane ni? ka duba fa ko wata daya ban rufa

ba,kasan dai yadda a ka yi auranmu yanzun in

Mahaifana suka ji dariya za su Min. Amma ba

komai sai biredi ta samu ta k'asuma,d ya tafi

shago sai ta yafa mayafinta ta nufin gidn umman

bashir. koda tai sallama umman tana kan turmi

zaune suna ta ganzar rake ita d su bishir. umman

Abba ce ta aiko musu da shi don rashin Adalci

suna sha suna yi da ita. Suka shiga lale d zuwan

Bishira, ta kalli bashir 'Ina fushi da kai, shine

wato har yanzun ba ka zo ba ko? ya ce, Tab, sau

2 ina zuwa zan shiga gidan sai yaya Abba ya fito

ya ce min kina bacci, na gane nufinshi baya son

ina shiga masa gida,shi yasa na share.Bishira ta

ce Um, wannan Yayan naka halinshi sai shi,

yanzun ma fa fushi yake dani. Umma ta ce," A

kan Me kuma? wai shi dole sai nazo gurin

ummarshi na koyi girki, ai ko nace wlh ba ni

zuwa. Umman bishir ta rafka salati. sannan tace

'Naga ta kaina ni Sahura,kai Allah ya isa

tsakanina d Suwaiba. yanzun kuma ta gama d ni

ke ta sako a gaba, so take ta shiga tsakaninku?'

Abba ya kura mata ido, yasan abn d ta fada

gaskiya ne ya ce "Me na miki to?" ta kalle shi,"Ba

ka ma san abn d kayi min ba?Ta ga daya yanzun

fa kaurace min kayi. Ya ce ba kya gyara

gadonki,ni kuma na gaji d gyarawa. Ta saka tafin

hannunta cikin nashi zo muje in gyara.

Tausayinta ya ji,ya tashi ya bita yana kallonta

duk kakarin d ta yi dn t gyara ta kasa. Sai dai shi

ne ya gyara, Sannan ya janyo ta suka

kwanta.Sam bata d gardama ko nuna gajiyawa a

gurin ba shi hakkinshi na kwanciya. In zai zo sau

nawa ba ya damunta,gurin da ta ke birge shi

kenan. Amma ba wannan ba ne kadai namiji ke

bukata,Musammanirin Abba dan kwalisa. Wata

ranar Jumma'a bayan sun tashi daga mkrntr da

ya ke koyarwa,ya ce da Ummi ta jira shi zaya

aike ta gida. Kudin cefane ya bata ya ce taje ta

sai kayan miya d nama ta kai gidanshi, Sannan

ta tsaya tayi masa miyar tare d yi masa sakwara.

. Shi kuma zai je ya fada ma umma, dn yana son

d dunkunan wata amarya d yake son karasawa

ummi ta zun6uri baki bayan ta amshi kudin ta

wuce tana yankun-kunai, ya ce "Ke!" ta waigo "Zo

nan . ta dawo, Ya kama mata kunne, Kin san

kwana 2 bn ta6a lafiyarki ba ko?to kiyi abn d yau

zaki gwammace ba ki zo duniya ba. ya

rankwashe mata kai, Sannan ta wuce tayi ce

fanan ta nufi gidn Matar gidn tana zaune d kayan

mkrnt a jikinta,,Ummi ta mata Sannu harara ta

zuba ma Ummi, Ummi ko ta rama,sannan ta ce

"Mijinki ya ce in zo in yi mashi sakwara d miya.

"Bishira ta ce, To sai ki koma gidn ubnki ki dauko

tukunya d murhu b dai nawa ba, Ummi ta ce, To

ni dai gaskiya d ubana ba. Bishira ta taso tana

cewa Sai na wa? Ummi ta ce, Oho,amma ba

nawa ba. Za ta kai mata duka ta goce ta ajiye

mata kayan miyan ta ce " Gashi sai kiyi, kila ma

baki iya girki ba ne. Taje ta fadawa umma, Umma

ta ce "Ke ummi karya ki ke daga zuwa zata hauki

d zagi sai ka ce Mahaukacciya? To kije ki fada

wa Abban in ya so sai kuje tare ya fada mata

amma fa kada ki ce masa ta zage ki, ki ce masa

dai yazo ya fada mata zaki tayata. Ummi ko kyn

mkrnt ba ta cire ba ta nufi gurinshi,yana tsaka

dinki taje,Ummi sai ce masa tayi ta ce ba zam

mata girki d tukunya ba. Ya ce Muje gidn ganin

nan. "a kofar gida ta zauna tana jiranshi, sai d y

shiga sannan ta bishi. Tana tsaye tsakar gida

tana jin rigimar d suke yi.Bishira ta dage ita fa

babu mai yi mata girki d kayan aiki, shi kuma ya

ce tunda ba a koya miki girki ba a gidnku dole ne

in sa kanwata ta mini. Ta ce ya turo Fati

mana,wannan maran kunyar yarinyar mata

tarbiyya ba za ta zo mata gida ta zage ta ba.

Ran Abba ya 6aci, ya ce Ga ki nan mara

tarbiya,ina fada kina fada ina matsayin

mijinki.,Ummi tafi ki tarbiyya domin uwar d ta

bata tarbiyya ita ta bani har ki ka amince ki ka

aure Ni. Ta ce, Ta baka tarbiyya ko ta asirceka?

Ta mallake ka har baka ganin Mahaifiyarka d

gashi sai ita. Zancen ya soki Abba sosai Har ya

daga hannu zai mareta sai kuma ya fasa,ya juya

ya fita. Fatanshi Allah ya sa ummi bata ji ba,dn

yasan tsaf sai ta fada ma Umma. Tana zaune

gefen rijiya ya nufo ta,Ummi ina kayan Miyan?

tana nuna masa su tare d cewa 'Gasu ya

ce,Dauki ki kai ma ummana. Har ta kai bakin kofa

ya sake cewa "Ummi!"ta tsaya ya zo ya kalleta

Ummi kin ji me Bishira ta ce? Ummi ta dube shi

cikin ido,,sannan ta kalli hanyar fita. Naji duk

abnda ku ka ce,Ya lumshe ido "Ummi dn Allah ka

da ki fad ma Umma. Ta tsura mashi ido,bata

ta6a jin Abba ya yi mata magana cikin tattausar

murya ba sai yau tunda ta taso. Ta ce, "To." Ta

juya, yasa ke cewa Ummi. a waiwayo Don Allah

kin ji? kai kurum ta daga sannan ta fita Tafe take

tana Mmkn me yasa Abba baya son Umma taji

zagin da Matarshi tayi Mata? Hakika d taso

Sanar da Umma amma yanda ya yi 'yar Murya

yana rokonta sai t jure,koda taje gida bata sanar

d Umma ba. Cewa tayi kawai ya ce a ma barshi

sai dai cikin ranta ta tsani Matar Yaya Abba fiye

d tsanar d ta yi wa Abba. Shi kuwa Abba duk

wata hulda tsakaninnshi d matarshi ya dakatar d

ita,saboda yana son nuna mata matsayin umma a

gurinshi. In ya fita tn Asubahi bacce ke kawo shi

gidan,wanka ma cn gdn Umma yake yi sai ya ce

mata Bishira tana mkrnt. A cikin rana t 3 hnklnta

y gama tashi,taje t fadawa umman Bashir,ta aiko

yaje tayi ta fadan gami d zazzagnshi,ya bata hkr

y fita. Amma sam Bishira, bai canza mata ba. Sai

ma sabon salon d ya dauko na yn kaura daga

falon zuwa dayan dakin d babu kowa,dk kayn

sawanshi y tattara y koma can. Abba yana d zcy

g taurin kai,Umman Bashir ta ce,"Yanzun in kin

samu saukinshi to uwar goyonshi ki ka fada

mawa, km gwada ki gani za ki gane ta fini a

gurinsa. Sannan ki g aikin asiri. . Shi kuma zai je

ya fada ma umma, dn yana son d dunkunan wata

amarya d yake son karasawa ummi ta zun6uri

baki bayan ta amshi kudin ta wuce tana yankun-

kunai, ya ce "Ke!" ta waigo "Zo nan . ta dawo, Ya

kama mata kunne, Kin san kwana 2 bn ta6a

lafiyarki ba ko?to kiyi abn d yau zaki gwammace

ba ki zo duniya ba. ya rankwashe mata kai,

Sannan ta wuce tayi ce fanan ta nufi gidn Matar

gidn tana zaune d kayan mkrnt a jikinta,,Ummi ta

mata Sannu harara ta zuba ma Ummi, Ummi ko

ta rama,sannan ta ce "Mijinki ya ce in zo in yi

mashi sakwara d miya. "Bishira ta ce, To sai ki

koma gidn ubnki ki dauko tukunya d murhu b dai

nawa ba, Ummi ta ce, To ni dai gaskiya d ubana

ba. Bishira ta taso tana cewa Sai na wa? Ummi

ta ce, Oho,amma ba nawa ba. Za ta kai mata

duka ta goce ta ajiye mata kayan miyan ta ce "

Gashi sai kiyi, kila ma baki iya girki ba ne. Taje

ta fadawa umma, Umma ta ce "Ke ummi karya ki

ke daga zuwa zata hauki d zagi sai ka ce

Mahaukacciya? To kije ki fada wa Abban in ya so

sai kuje tare ya fada mata amma fa kada ki ce

masa ta zage ki, ki ce masa dai yazo ya fada

mata zaki tayata. Ummi ko kyn mkrnt ba ta cire

ba ta nufi gurinshi,yana tsaka dinki taje,Ummi sai

ce masa tayi ta ce ba zam mata girki d tukunya

ba. Ya ce Muje gidn ganin nan. "a kofar gida ta

zauna tana jiranshi, sai d y shiga sannan ta bishi.

Tana tsaye tsakar gida tana jin rigimar d suke

yi.Bishira ta dage ita fa babu mai yi mata girki d

kayan aiki, shi kuma ya ce tunda ba a koya miki

girki ba a gidnku dole ne in sa kanwata ta mini.

Ta ce ya turo Fati mana,wannan maran kunyar

yarinyar mata tarbiyya ba za ta zo mata gida ta

zage ta ba. Ran Abba ya 6aci, ya ce Ga ki nan

mara tarbiya,ina fada kina fada ina matsayin

mijinki.,Ummi tafi ki tarbiyya domin uwar d ta

bata tarbiyya ita ta bani har ki ka amince ki ka

aure Ni. Ta ce, Ta baka tarbiyya ko ta asirceka?

Ta mallake ka har baka ganin Mahaifiyarka d

gashi sai ita. Zancen ya soki Abba sosai Har ya

daga hannu zai mareta sai kuma ya fasa,ya juya

ya fita. Fatanshi Allah ya sa ummi bata ji ba,dn

yasan tsaf sai ta fada ma Umma. Tana zaune

gefen rijiya ya nufo ta,Ummi ina kayan Miyan?

tana nuna masa su tare d cewa 'Gasu ya

ce,Dauki ki kai ma ummana. Har ta kai bakin kofa

ya sake cewa "Ummi!"ta tsaya ya zo ya kalleta

Ummi kin ji me Bishira ta ce? Ummi ta dube shi

cikin ido,,sannan ta kalli hanyar fita. Naji duk

abnda ku ka ce,Ya lumshe ido "Ummi dn Allah ka

da ki fad ma Umma. Ta tsura mashi ido,bata

ta6a jin Abba ya yi mata magana cikin tattausar

murya ba sai yau tunda ta taso. Ta ce, "To." Ta

juya, yasa ke cewa Ummi. a waiwayo Don Allah

kin ji? kai kurum ta daga sannan ta fita Tafe take

tana Mmkn me yasa Abba baya son Umma taji

zagin da Matarshi tayi Mata? Hakika d taso

Sanar da Umma amma yanda ya yi 'yar Murya

yana rokonta sai t jure,koda taje gida bata sanar

d Umma ba. Cewa tayi kawai ya ce a ma barshi

sai dai cikin ranta ta tsani Matar Yaya Abba fiye

d tsanar d ta yi wa Abba. Shi kuwa Abba duk

wata hulda tsakaninnshi d matarshi ya dakatar d

ita,saboda yana son nuna mata matsayin umma a

gurinshi. In ya fita tn Asubahi bacce ke kawo shi

gidan,wanka ma cn gdn Umma yake yi sai ya ce

mata Bishira tana mkrnt. A cikin rana t 3 hnklnta

y gama tashi,taje t fadawa umman Bashir,ta aiko

yaje tayi ta fadan gami d zazzagnshi,ya bata hkr

y fita. Amma sam Bishira, bai canza mata ba. Sai

ma sabon salon d ya dauko na yn kaura daga

falon zuwa dayan dakin d babu kowa,dk kayn

sawanshi y tattara y koma can. Abba yana d zcy

g taurin kai,Umman Bashir ta ce,"Yanzun in kin

samu saukinshi to uwar goyonshi ki ka fada

mawa, km gwada ki gani za ki gane ta fini a

gurinsa. Sannan ki g aikin asiri. . Bishira t nufi

gurin umma t same t zaune tana yankan ku6ewar

miya. tun d a ka kawo ta yau ne rana ta farko d

ta zo. Umma ta ce, "A'a Maraba d Bshra. shigo

koda yake je ki gaida tsohuwa. Taje suks

gaisa,Tsohuwa ta ce Ke dai wannan yarinyar

kirkinki d sauki,a ce tunda ki ka zo unguwar nan

baki ta6a zuwa kin gaida iyayensa ba? Umma t

jiyo 6aram6aramar d Tsohuwa ke yi,d sauri tazo

ta ce Tsohuwa b laifinta ba ne, laifin Abba ne. Ba

sai ya kawo ta ba za tazo? Jin haka Bishira ta

samu bakin magana,wlh Tsohuwa laifinsa ne nayi

in zo ya ki,yanzun hk kararsa na kawo. in y fita

tn Asubahi sai dare bana sanin shigowarshi.

Yanzun ni tn jiya ma bn sa shi a idona ba,Umma

ta ce Shi Abban ne ke hk? Ta ce IIlahi kuwa, ni

bana son in je gidanmu in kai karanshi ne amma

shi baya gani,yanzun fa ya tattare y koma dakin

nan d ba kowa. Ran Umma ya 6aci, a irin

tarbiyyar da ta yi wa Abba bata zaci zai

wulaqanta mace ba, . Ummi tana shigowa daga

Islamiyya ta ce,maza d sauri shagon yayanki kira

mn shi. kan keke ta same shi yana t dinki, t shiga

d sallama,sauran yaran shagon ma suna t

dinki,ta ce yaya Abba Umma ta ce kazo yanzu.

Ya dube ta me ya faru?Ta girgiza kai,bn sani ba,

ta dai ce kazo. Take ya mike,ita km t fice d gudu.

A ranshi ya ce ko yaushi Ummi zata yi hnkl t

dinga tafiya irin t mata? Yana shiga gidn umma t

rufe shi d fada,ba tare d tambaye shi dalilin shi

na yi wa matarshi abn d yake mata ba. Ta

ce,"Maza gata nan dakin Tsohuwa kaje ku koma

gida ka bata hkr. kanshi na kasa bai ce kala ba

ya nufi dakin Tsohuwa. Ya dube ta Tashi muje.

Har daki suka shiga ya dube ta kiyi hkr. Ta ce, To

nima kayi hkr. Ya ce kin ga matar d ki ke zagi ta

baki gaskiya alhalin danta nake fushi. Ya ce ki

kula kici albarkacinta karki sake ki km fadin wata

mummunar magana a kanta,km hucewar da nayi

da hkrn d na baki kada ki zata dn kin isa

ne,umurninta na cika,ta ce to na daina. . Da dare

gidn Umma ya je ya bata hkrn dn yaga ta dau

zafi, ya ce, "Umma yarinyar nan bata kyautawa,

abn d take min ni d har zan kai wa yarta kara na

gaji. Umma ta ce, kada ka soma,kayi t hkr in

girkin ne matsalarku tunda bata son tazo ta koya

kai ai ka iya,sai ka ware lkc ka zauna ka dinga

koya mata kasa tayi kana kallo har ta iya. Ya ce

To, amma kin huce kin daina haushina,? Umma

ta ce , sam ban jin haushinka Abba raina yana

6aci ne in ji an ce ga laifinka, ya ce to na gode

ummata. Shawarar Ummanshi ya dauka,ranar

farko ya ce ta dora farar shinka fa sai da ya koya

mata yadda zata dafata kashi-kashi,harkala 4.

Sannan ya ce,tayi jajjage tayi tana wai-wai ita

duk ta gaji. Yana gefe zaune d wayarshi yana ta

Game sai d yasa ta tayi miyar komai yana nuna

mata yadda zata yi. Sai gashi kafin wani lkc

Bishira ta iya girki, gurin tuwo ne a ka danfi

samun matsala,sukai kwana 4 suna yi yana

gudaji. . Yanzu sun samu jituwa dk d dai abncin

ma ba ya samunshi kn lkc sai dai kuma fannin

tsafta.Duk da yakan zage ya gyara gidn d shara

kullum in ya dawo Masallaci ya wanke bayi

fes,cikin dakunan a nan matsalar take, sannan

jikinta ma bata son gyara shi. Cikin haka ta kamu

d laulayin ciki sun je asibti sun samu magunguna

dk d hk amai ko ruwa tasha sai y dawo, dk hnkln

Abba ya tashi y kira wayar Anti ya sanar d ita.

Da dare tazo dubata ita d mijinta suka zo,sun

same su Abba yana bata tea,ganin Anty,Bishira ta

soma kuka wai ita zata bi Anty. Anty ta ce A"a ki

zauna ga mijinki na kula d ke, ni dai bana zama

in kin je gidana ba zai miki dadi ba. Sunyi Murna

d Abba ya fada musu ciki ne, take Anty ta kira

Mahaifiyarsu ta fada mata. "Tabdi!" in ji hjy. tun

yanzun? To Allah ya raba lfy. Anty ta ce to sai

anjima,dn jin yadda hjyr bata yi murna d cikin ba,

km bata so Abba ya gane. Ta dubi Bishira, Momy

ta ce a gaisheki d jiki, Bishira ta ce ba za ta zo

ba?Rannan d muka yi waya d Anty Aisha ta ce

min ita ko Momy taje / ZURFIN CIKI book 1 part 8

ZURFIN CIKI book 1 part 8

Posted by Bashir Sani                      www.gidannovels.blogspot.com Fesan on 14 Dec 2016 - 22:01

Ni kuma sai naga ta min qanqanta. Ummi ta ce,

ahj kaima ka sai mota ne mu dinga shiga? ya ce,

to xan siya mamana, ki dunga min addu'a kinji?

umma ta ce, nayi murna abbana, ya yi abin

hawa. bari in je masa albishir. tsohuwa ta taba

baki, sannan ta ce, kullum burinku da tattalinku

na ne sunan mlm ne, ita takwara kun maida ta

baya. umma ta ce, sai na dawo. ta fice, dan

tasan tsohuwa da mita. abba yayi murna samun

abin hawa, domin da dan nisa in da ya ke xuwa,

waton makarantarsu ummi, in ya shirya ya kanxo

gidansu ummanshi ya dauki ummi su tafi. jwanci

tashi su ummi an shiga aji uku, lkcn abba ya

gama service din shi, ya amshi certificate. bayan

sun je sun yi faretinsu. dakin umma ya dire, ummi

tunda ya shigo take kallonshi da kayan yan

bautar qasa. ita kam kayan suna birgeta, ya dube

ta kallan fa? ta dauke kanta, sannan ta murguda

baki, umma ta nufi kicin tana dariyar halin ummi

da abba. dama ummin tana kwance kan kujera ne

tana wasa da wayar umma, yace ta ga me kyau

tana ta kallona, ba xa dai ki samu miji mai kyau

kamar ni ba. . Ba ta san lkcn da ta ce, tir, da me

kama da kai gara in mutu banyi aure ba. ya

dubeta da sauri sannan ya dauki hijab din umma

ya jefeta, tare da cewa, mummuna, qaxama gaki

mahaukaciya. wama xai aure ki? sai kn

mahaukaci dan umanki. ta hade rai tana

kallanshi, ya ce daina kallona me kama da

goggon biri, in kuma kika min wata magana in

xane ki. fuu ta tashi ta shige uwar daki. tana jiyo

hiransu da umma, in da yake cewa, naso a ce

ummi tana aji uku ne lkcn da xan bar

makarantantan mu bari tare, saboda sam bata ji.

gashi akwai mlmn da aka samu a makarantan ma

su bata yara, sannan tana da wata qawa da aka

kama da wani malami a bayin makaranta. sai da

taci duka sannan ta rabu da yarinyar. umma ta

daff qirji tare da cewa, na siige su ni suwaiba, to

ko amina ce qawan tata? abba ya ce, ba ita ba

ce. umma ta ce, hu-um, to makarantar boko dai

ba tilas, da yaro ya fada cikin irin wannan

rayuwar gara a bar bokm. abba ya ce, ina ganin

xan nemi koyarwa a makarantan, in naci sa'a an

daukeni to sai ta qarasa har lkcn. . Abba ya ce

Ina ganin zan nemi koyarwa a mkrntr in na ci sa'

an daukeni to sai ta ci gaba hr zuwa lkcn d zata

gama,sai in bar koyarwar. Umma ta ce,To hkn za

a yi. Ummi km daga cikn dk take mgn ita 1,ta ce

Da na shiga 3,ka ci gaba d koyarwa a mkrntrm ko

dai ka ci gaba d hn ni sakewa? In yana aji

numfashi mai karfi ma bana iya yin shi,Allah yasa

kada a dauke ka. Murna kmr me gurin Ummi d

taga an yi bakwai 2 Abba bai zo ba,hk na nufin

ba a dauke shi a mkrntr ba. . Don hk ta ci gaba d

tsula tsiyarta. Kwatam! a sati na 3 sai gashi ya

zo daukarta suje mkrnt,hr kuka sai d ummi tayi

don takaici. Daga dawowarshi km y dora mata

daga in d ya tsaya,d rashin mutunci,hr t soma yi

mishi fatan mutuwa,dn tana ganin matsawar

Abba yana raye baza ta ta6a jin dadin rayuwar

dny ba. Tunda cikin bishira ya samu t daina zuwa

mkrnt, Abba bai matsa mata ba,amma d yaga t

soma dan jin dadi,sai ya ce ta fara zuwa. . Haka

ta ke zuwan yau taje gobe ta ki zuwa ta ce ba a

komai hr lkcn biyn kudi yayi. Duk d tsadar mkrntr

hk Abba ya fige ya biya,daga bisani ma sai ta

daina zuwa, Abba ya kira Anty a waya ya fada

mata Bishira ta ki zuwa mkrnt. Yaya-yayi ta

ki,shi km gsky ta zo tayi mata fada,dn ba ya so

su momy suga laifinshi., Don ko d suka je

gaisuwar surukai sai d ta ce "Kada a katsewa

'yarta krt"Anti ta ce za ta zo. . Ai kuwa ranar d

Anty tazo taga ta kaici gidn Bishira,ko ina

datti,Falon d ta leka dk kura d yanar gizo-gzo.

Cikin dakin baccinsu kuwa ko ina yamutse d

kaya,bngo dk t tofe shi d miyau,sannan g wani

gwangwani madara gefenta ta kusan cika shi d

miyau. Gashin kanta rabi an tsefe shi rabi ba a

tsefe ba.jikinta fari sol tamkar bai ta6a ganin

ruwa ba. Anty t doka salati tare d cewa Bishira

me zan gani hk?Dan ubnki hk ki k dawo? Dubi

gdnk?dubu kanki? A kanki a ka soma ciki?nan t

zauna ta zageta tas, sannan ta taya t suka gyara

gidn suna yi tana fada. Ta ce Hk ki ka ga ina yi a

gidana?Ko sauran jama'a hk suke yi? Za ki sa a

zagi uwarmu a ce an sangarta ki alhalin aikin

gida dk a na sa ku.Sannan kin ki mkrnt,to ki sani

kanki zaki cuta dn kuwa dk ranar d mijinki y

zama wani abu 'yar boko zaya nema ya tafi d ita

cikin lamuranshi. . Zan km hada ki d momy.byn

sun gyara gidn t sata tayi wanka t dauki kaya

masu kyau t saka. Gwangwanin miyau tasa t tayi

jifa dashi,ta ce ki dinga saka sweet ko goro a

bakinki zanje nan d sati 1 zan dauko momy muzo

tare. kin san dai me zai biyo baya. Abba da ya

shigo gdn byn Isha'i dk d cewa dare ne sai d y

gane an tsaftace gdn,Domin kamshi tare d iskar

da ke kadawa a gdn sun bayyana hk. Dakin ta da

ya yi wa kaura yau kam hr bakin gado,ganin t

cikin kwalliya yasa shi cikin wani yanayi wanda

ya kwana 2 bai shiga ba. Ko abncin bai nema

ba,ya shiga caftar Syy,wnd ita ma dk d tana

laulayi tana ra'ayin hkn,don hk sai suka rankaya.

Kwana 2 ya dan samu sauki kazantar dn tana

tsoron momynsu tazo ta gani,sannan tana zuwa

mkrnt. Amma d momyn tazo tayi mata fada t

tafi,shi kenan sai ta koma gdn jiya,dama

Hausawa sun ce mai hali ba ya fasa Halinsa.

Haka dai hr cikin ya tsufa Umma tasa shi ya sayi

dk wani abu da mai jego da jaririnta za su

bukata. . Ita km ta daka yajin mai jego ta tanadi

sabulun salo zuwa Kwallin da za a sa ma jariri.

Wani dare Abba y kira Umma,Alhj ne y daga nan

y sanr d su bishira bata d lfy,yana ganin haiuwa

ce. Alhj d kns y raka umma hr gidn suka buga

Abba ya bude,suka shiga.Ranar Alhj y yi burin

mota,dmn d yana d mota yanzun sai su tafi

assibiti. Bishira bata d juriya,dn hk sai raki take

yi,tana fadin a kaita assibiti. A daddafe suka kai 4

dare Ahlj ya je ya taso abokinshi suka kaita

assibiti tare d su umma,karfe 8 na safe ta haifi

danta namiji. . Umman Bashir d taji sai ta hau

fadan me ya sa ba a sanr d ita ba?Alhj karami ya

rufeta d fadan cewa,ita wace irin mutum ce? Sam

ita bata son Alkairi ba,sannan ya fita ya yi wa

Alhj babba barka,dg assibti gdnsu iyayenta suka

wuce d ita ba tare d sun nemi shawarar mijinta

ba ko ta iyayenshi. Hjy ce ta bada wannan

umurnin,rai 6ace Abba ya zo gurin umma dn ita

ta baro gurin ne d iyayenta suka iso. Ya

ce,"dama umma umma haka akeyi sai a daukar

wa mu2m mata a tafi da ita ba tare da neman

izini ba?to gaskiya bazan yarda ba." umma ta

ce,"ka kyalesu, Allah ya raya.shi kenan, tafiya da

ita ba laifi bane tunda ita kadai ce a gidan ba mai

kula da ita matsalar dai da basu nemi izininka

ba." ya ce,"sai ka ce ba zamana take ba?

wankan gidan addini ne?dama fa niyyata in kawo

ta nan gidan ki lura da ita." umma ta ce,"to

yanxu dai hakuri kawai zan baka,ka bar

maganar." tayi ta lallashinsa har dai ya

hakura,amma shifa ya dau alwashin sai ya nuna

musu nasa ikon. umma ta hada abubuwan data

tanada suka tafi da makota.bayan sun shiga

gidan aka kai su gefen da maijego take. sun sami

dakin tamkam da jama'a nan dai suka zauna aka

gaisa,sa wani gani-gani ake musu ga talakawa.

umma ta ce,bishira ina ummar taku mu gaisa?sai

da ta yatsin fuska sannan ta kalli

kanwarta"sumayy a kije ki cewa momy ga

baki,koda yake kice mata yan gidan su Abba ne."

Hajiya zainu tana zaune da kawayenta da suka zo

barka, tana labarta musu rashin mutuncin dangin

mijin bishira dashi kanshi mijin. ta ce,"yau

kwananta uku tunda tazo gidan nan bashi ba

danginshi,kuma yanda bishiran take fada mana

laifin masu rikonshi wato wan ubansa da

matarsa. sun mallake yaron sai abinda suka

ce,hajiya nafi ta ce,"ku nuna musu kuskurensu ne

yanzu haka tunda kika ga sun mallake shi kila

shine mai dan samun gunshi suke ci." Hajiya

sabuwa ta ce"shi yasa auran talaka ko tsiya,yar

wajena Amina da tazo min da wani wai sun hadu

a ummara,koda na bincika sai na tarar likita

ne.karamin likita ubanshi dashi ya dogara na ce

ba dani ba." Hajiya zainu ta ce"ai gara shi

wannan fa tela ne." "TELA?" kawayen suka hada

baki, ta ce"au dama ku duk fadan da nayi lokacin

biki baku ji ba? tabi ta nace sai shi gashi nan

yanzun ya wulakanta mu." Ta dube su d

wulanqacin da ya fi Ki haihu kwana 3 tun dg

asibiti miji bai kuma bi ta kanki ba? Hjy Nafi ta

ce in bai zo don kowa ba ma yazo dn dansa.

Zainu ta ce Ina nan ina jira ko shi ko danginshi

domin........ Sumayya ce ta katse su da sallama.

Sannan tace momy wai kizo ga yan gidan su

Abba sun zo. su duka suka mike ita d kawaynta

suka nufi gurin su Umma. Hjy Zainu ta kalli gurin

d su umma suke,sannan ta kalli Bishira,

wadannan sune 'yan gdn Su Abban? Bishira ta ce

Eh ummar tasa ce gata nan. ta nuna umma Hjy

zainu suka kalli juna d kawayenta sannan suka yi

'yar dry wanda hkn ya kashe jikin umman. Tasan

cewa akwai wani tanadi d a ka yi mata. Hjy

Zainu ta ce d kawayenta ku mu zauna,aikin

zaune yafi na tsaye. Suka zauna. Ta kalli umma

Dama ko ina son ganinki,ke ce uwar goyon tasa

ko? ta ci gaba To gsky ba ki yi wa dnki tarbiyya

ba,sbd rashin mutunci a yi maka haihuwa amma

kwana 3 ba zuwa ba aike? Kuma sai yau za ku

kwaso kafa kuzo in 'yarki ce zaki so hk?umma

tayi shirun tana tunani, ta kuma rasa me zata ce

dn tund take ba a ta6a ci mata mutunci ba irin

wannan ba. Amma ita bata iya fada ba,dn hk sai

ta ce, To Hjy a yi hkr, bn san cewa Abba bai zo

ba,Amma zan tsawata mishi,dn kuwa bai kyauta

ba. Sai dai km shi ma bai so yadda a ka dauko

masa mata ba izininshi ba,dn ya same ni d

fushinsa ya ce min shi ba ya son wankan gidan

nan,sannan ba a yi shawara da shi ba a ka taho

d ita nan. kin ga km hkn bai dace ba..........

"Dakata min Hjy zainu ta katse ta Shi ne ya

haifar min 'yar d hr zan tsaya neman izininsa?

shi kuma a wa? Ramatu mokociyarsu ta ce "Miji

km hjy ai ba abn wasa ba ne. hjy nafi ta ce ko?to

ke kinji hjy Zainu tabdi!Tun farko kuskuran naki

ne da ki ka bar 'yarki tayi irin wannan auran na

rainin d tsiya. Umma ta ce d abokan tafiyarta

wadanda ko dan (ba) ba su ce ba, ta ce kuzo

muje"Ta dubi hjyr "Allah ya baku hkr.Hjy zainu ta

ce Ai ban ga gama maganata ba. umma ta ce,To

fadi ina jinki. Hjy zainu ta ce Sako ne zuwa ga

danki ki fada masa ba komai muke nema dg gare

shi ba,abn d ya siya ma na yaron dk mun canza

wasu sdb dk 'yan gida ne. Bukatarmu ya zo ya yi

wa yaronsa huduba,in km ya kai gobe za mu yi

masa d kanmu. umma ta ce Abba ya yi wa dansa

huduba,tn lkcn d a ka haife shi. Hjy Zainu ta

ce,To ai bai yi shawara d uwar yaron ba,ko d ya

ke ga ki dawa zaiyi shawara? Uwar d ta haife shi

ma bata zama komai ba, a dai ji tsoron Allah.

umma jiki ba karfi ta fito. Su Ramatu suka biyo

ta hr kuka sai d umma tayi dn takaici. koda taje

gida sam bata fada ma kowa komai ba,illa dai dk

wanda ke gidn yasan yau umma tana cikin 6acin

rai. Hatta ummi da bata d kn gado sai d tayi ta

tambayrta,umma baki d lfy ne?ta ce Eh,kaine ke

ciwo. Da ta zauna sai ta shiga tunani so take

lallai sai ta gane aibnta,ko kasawarta akn Abba.

Ta kasa fahimtar mallakr d a ke fadin tayi wa

Abba. Tana ganin nuna tsanarta ga Abba shi ne

mafitarta. Abba ne ya katse mata tunani d cewa

Ummana ina t zuwa ba kya nan. Ta dube shi g

mmknta ba ta iya bayya tsanarta g Abban,

maimakon hk ma sai ta samu kanta da cewa

Naje ganin jariri ne. Ya shiga ya zauna kusa d ita

t dube shi Yanzu Abba dm bn isa in fada maka

mgn ka ji ba?Dama kin zuwa kayi ka duba

matarka da danka? Ya shafa kai,Umma anjima d

dare zamu da su Ahmad ni haushi sukai bani. Ta

ce to ka tabbata yau din kaje,Sannan ko sun

nuna ma fushinsu naka kawai ka ba su hkr,Ya ce

to umma ta ce Na sanka d zcy ne. Ya ce to zan

kiyaye Umma. Ya kuma dabn ta ummata yau na

ganki a yanayi mara dadin gani. ta dube shi kaina

ke ciwo Abba na kuma sha magani. Da gaske

ciwo kanta ya dinga yi dn damuwa. Yace Allah y

kara sauki. Ya fita. Da Ahmad d Muktar suka

je,sun ci sa'a Alhjn yana gari. suka shiga suka

gaishe shi suka kuma yi wa juna barka. Sam ba

ruwanshi da matsala,Suka shiga ciki tare d

Sumyya,sn samu Aisha ta zo ita d mijinta.

Bishira km hade rai tayi lkcn d taga su Abba? Su

Muktar suka dauki jariri,sannan suka gaida mai

jego. ta amsa tana musu wani kallon daga ina?

Aisha ce taje ta sanar d uwar tasu. Nan ko ta

shigo ta samu su Abba d abokanshi. Ta shiga

zazzaga mishi masi fa,wai sai yau yaga damar

zuwa?Ai ta samu lbrn yadda yake wulaqanta

mata yarinya. ta ce km a bakin mahaifiyarka naji

kaji tsoron Allah ka talike a gurin uwar goyonka

sai yadda ta ce. to 'yata tafi karfinta. Abba sam

ba zai juri ji ba,dn hk ya mike ya fita. tana ta

cewa saurare ni ko waiwayowa bai yi ba. Su

Muktar dai suna ciki suna bata hkr ya kira wayar

Ahamad ya ce zan tafi in ba za ku fito ba. Ya

kashe ba tare d jiran asmar Ahmad din ba, hk

suka fito. Muktar ya ce Tabdi! lallai matar

gidannan bata d mutunci.Ahamd ya ce ka fada

ma mai gidan Mana. Abba ya ce Ni sai ma in

sakar Musu 'yarsu "Kul in ji Muktar, Kada kayi hk

Ahmad ya ce, Ashe hr umma suka yi wa rashin

mutunci dazu? Abba ya ce Ummata?Muktar ya ce

Eh, bayn fitarka take fada,Abba ya yi shiru dn

takaici. Gidanshi ya wuce,gado ya hau ya

kwanta. . Tabbas sun ci zarafin ummarshi,dn ya

ganta cikin yanayin da bai ta6a ganinta aciki ba.

Ko me dame suka fada mata?Umma bata

cancanci cin zarafi ba.Ranshi ya kai makura

gurin 6aci,ya rufe gidn ya nufi gdn su Umma.

Lkcn d ya shiga umma ta nufi dakin

Alhj,Sallamarshi ce ta tsaida ita,ya shiga dakinta

ta dawo ta shiga. Tana cewa Abba hr ka dawo

daga gurin ma su jegon?bai amsa ba,kanshi na

kasa,dmn sai ya samu kansa da jin kunyarta

sakamakon abn d aka mata sbd shi. Ta ce lfy

Abbana?Ya dube ta,maimakon amsa sai ya ce

umma me suka ce miki dazun d ki ka je gidn?

Tayi dn yaki ita a dole Murmushi , Na me Abba?

ya ce mamn bishira ta ce taci miki mutunci ko?

Umma tayi 'yar dry,sannan ta ce ko daya ta dai

fada maka hk ne dn kaji haushi. Ta ciga ba d

cewa,Abba dn Allah ka bi sannu hr t dawo...... Ya

ce umma na san sunci miki zarafi sosai "ZURFIN

CIKI' ne da ke umma shi yasa ki ka shanye,

amma yanayinki dazn y nuna.Umma b zan zauna

d matar d baya san darajarki, dk kuwa yadda na

kai sonta,ina ga zamanmu ba zai yiwa d bishira

ba. Umma ta ce "Kai! Kai!! kul na sake ji zanyi

fushi d kai me tsanani Abba,dk hakkinsu d ke

kanka matarka d danka ta ka sauke su,kuma

koyaushe kaje ka gansu, ba km na son su Alhj

suji wannan zancan. Ya ce yanzun hk zan zauna

umma cikin 6acin rai? Tunda na auri matar nan

bn huta ba,kema baki daina shan zagi ba? umma

ta matso kusa da shi ta dafa kafadarshi. Abbana

ka sani cewa ba a toru ka dny dn k huta ba,nawa

ganin duk wanda a ka haifa daga ran d ya diro

dny y gama hutu komai jin dadinsa,komai

kudinsa,ko mulki. Hutu daya ne in ka mutu ka

sadu d rahamar Allah,ita kuwa Rahama bata

samuwa g wanda bai bi Allah d manzo ba. Bn

Allah kuwa shine kada ka bata masa,kabi dukkan

abn d Manzonsa ya yi umurni,Sannan ka hanu

daga abn d ya yi hani. Aure bautar Allah ne Kum

sai kayi hkr sannan za ka yi bauta d kyau. hk dai

umma tayi ta wa Abba nasiha hr zcyrsa t sauka,

sannan sukayi Sallama. Washe gari misalin karfe

2,Abba ya dawo gida dg mkrnt d yake koyarwa,

dn suna ta shirye-shiryn jarabawa (J.S.C.E.) Su

ummi ne za su zana,wnk y fito sai ga wayr Alhj

ta shigo.Y daga cikin girmamawa. Bayn sun gaisa

Alhj ya ce Abbana kana ina ne? Ya ce ina nan

gida.Alhj ya ce kaje gidanmu ka amshi mukallin

dakina ka shiga kasa mukallika bude dirowar nan

tawa,zaka g wadansu ta kardu irin littafin nan na

rubutu. kabi a hnkl za ka g wani a samnshi an

rubuta Alhj Sale Jigawa,d ajami ne rubutun,maza

ka kawo min. Abba ya ce to.,Yana cikin duba

littattafan sai ya ga wani an rubuta wasiyya,dk

littattafan d ajami Alhj yake rubutu, Abba ya dauki

littafi ya bude shafin farko an rubuta........ Babi

Na Daya "Ni Alhj Sulaiman, nayi kudirin ko bayan

raina 'yata Habiba (ummi) zan aurar d ita ga dan

Idrisu(Abba). Da sauri Abba ya rufe littafin

gabnshi yana wata muguwar faduwa,ya sake

budewa ya kalli kwanan wata. Alhj yayi rubutun

ne ranar d a ka haifi ummi,Ya yi sauri ya maida

komai ya dauki wnd aka aiko shu yana zufa ya

kalle dakin ya maida wa umma makullin ya fita

da sauri Ya buga mashin can ya hango ummi

suna dambe da wani yaro an raba su ta tirje

kafafunta ba ko takalmi, mayafinta taci damara

da shi. Ya ce "Ke! tn dg nesa ta jiyo muryar

Abba,ya yi mata dakuwa ta kwashi takalmanta a

hannu ta yanka d gudu. Yabi ta da kallo hr ta

shige gida ya lumshe ido tare d fadin "Innalillahi

wa'inna ilaihin raji'un."Me ma ya kai shi bude

littafin wasiyyar Alhj Babba, Duk garin kano akwai

mutumin d ya tsana irin Ummi?? To fa! ku

biyomu a littafi na biyu 


rk ****ZURFIN CIKI          www.gidannovels.blogspot.com :-2**** ta dafa kafadata tana cewa kayi haquri mubarak na sani kana son nabeelah sannan itama tana sonka,sai dai kuma kayi kuskuren rashin bayyana soyayyarka gareta a sanda ta bukaci hakan,nayi kokarin dai- daita tsakaninku amma naji tsoron kada mutane suyi tunanin na aurar da nabeelah ga d'ana ba bisa son ranta ba sai dai bisa dole kasancewar ta girma a hannuna.......haka kuma yanzu bazan saka kaina cikin wannan matsalar taku ba amma zan goya muku baya bisa dukkan shawarar da kuka yanke,idan kuna nemana ku sameni a fallow*** na kalli nabeelah idona cike da hawaye na fara magana kamar haka'nabeelah ina sonki,kuma ina kaunarki, sai dai na kasance cikin irin mutane da sukan boye sirrin zuciyarsu,kiyi haquri ki gafarceni,nasan nayi miki laifi...nagode ki tashi ki tafi allah ya bada zaman lafia sannan allah yasa shine mafi alkhairi gareki........na miqe zan fita daga motar,ta kamo hannuna ta zaunar dani tana magana hade da wani kuka mai tsuma zuciya gami da sa tausayi kamar haka'yamubarak da farko na yarda kana sona amma yanzu na gane cewar soyayyar batayi tasiri a zuciyarka ba tunda har ka yarda zaka haqura dani kan wani ya aura,lallai na yarda baka kishina baka tausayina irin zaman da zanyi tare da wani namiji wanda ba kaiba,ka sani cewar zuciya ba zata aminci rabuwa da kaiba,jikina na haramtashi ga dukkan wani d'a namiji idan ba kaiba dan haka na qudiri niyyar mallakarka ka ta wane hali,yamubarak kayi kokari ka soni kamar yanda nake sonka,yamubarak kada ka bani kunya'*** na share hawayen dake zuba kan kuncinta,na kama hannayenta na kwantar da ita bisa kirjina,nabeela h ki amince da soyayyata gareki kada ki zargeni da komi sai alkhairi,nabeelah ina sonki kuma nine mijinki da yardar allah,da sauri ta tashi daga kan kirjina ta dafa kafaduna tana kallon fuskata,ta sumbaci goshina sannan ta rungumeni kan kirjinta tana cewa hakika farincikina ya karu,burina ya cika sannan alheri ya tabbata gareni.....amma *menene mafita? *da wane zance zamu tunkari abba? *sannan kuma lokaci yana da karanci garemu.... Na kalli nabeelah dake kan kirjina nace zaifi sauki muje wurin kawu aminu mu shaida masa halinda muke ciki...ni nasan me zan fada masa kuma zai yarda. *kai tsaye na tuka motar zuwa gidan kawu na tarar ya gama cin abinci yana gindin bishiya yana hutawa..bayan mun gaisa ya cigaba da magana kamar haka'lallai daga ganinku akwai matsala dan naga alamun damuwa gareku, shin ko baki son auren ne? Ya tambaya' na fara da cewa gaskiya kawu ita nabeelah ba wanda take son za'a bata ba,kawu yace wannan zancen banza ne dama shi yasa suke boye min to wallahi wannan maganar babu ita,ku tashi mu tafi gidan.... Na tuka mota har kofar gidan muka shiga shi kuwa kawu tun daga kofar gida yake ta fada..yana shiga su mama suka fito suna gaisuwa amma ko amsawa bayyiba ya cigaba da cewar'maganar auren nabeelah babu na soketa yanzu zata fada mana wanda take so kuma goben zan daura mata aure dashi...nabeelah ta kada baki tace'ya mubarak nake so' kawu yayi dariya yace au to ai shikenan ta kwana gidan sauki kuda dan iskanci abin na gidane ma kuke bata lokaci,to ai ni yanxu xan daura auren idan yaso kuje chan kuyi ta bikinku,sannan baba ya shigo yaji meke faruwa amma ba yanda zaiyi da kawu dan yasan halins doe qura ya zama waliyina shi kuma waliyin yamubarak aka daura auren*** take yamubarak ya daukeni muka tafi gidan kunshi daga nan ya kaini nayi kitso muka wuce gidan aunty nafeesat nayi wanka na saka rigar atamfa kaina ba dankwali na fito gareshi,wow nabeelah amma kinyi kyau,ya kamo hannu daga inda yake zaune gefen gadon,ya sumbaceni har saida numfashina ya dauke,ya kwantar dani kan gadon ya fara cire kayan dake.......hakika ban taba sanin haka yamubarak ya iya soyayyaba sai yau,lallai da tuni nayi asar miji,haka muka kasance cikin nuna kaunar juna har zuwaN CIKI book 2 part 1

ZURFIN CIKI          www.gidannovels.blogspot.com book 2 part 1

Posted by Bashir Sani         www.gidannovels.blogspot.com Fesan on 14 Dec 2016 - 22:05

Abba kwance kan gado,dare yayi nisa amma shi

ya kasa bacci sam.saboda matsalar da yake ciki

yanzun. domin kuwa matar shi in yaga bazai iya

ba sai ya sawwake mata,amma maganar auran

ummi koda Alhaji bai goya mishi ba bazai iya guje

mata ba. "yanzun menene mafita?"ya tambayi

kansa,wata zuciyar ta ce, "kayi shiru tamkar baka

ga wannan takarda ba,tunda ba wanda yasan ka

gani." a fili ya ce,"haka ne." ya ci gaba da

tunanin kila ma yanxun ya janye kudirinshi,tunda

yaga ummin bata da kan gado. don yaga rubutun

yayi shi ne tun ranar da aka haifi ummi,ko kuma

ranar sunanta. tunda gashi har da sunan ummi a

jiki.mafita kenan yayi shiru.wata zuciyar ta ce,"in

ko kayi haka kayiwa Alhaji da ummanka adalci?

koda yar su ba yar adam ba ce bai kamata ka

gujeta ba.ko don albarkacin son da suka nuna

maka. shin da ummi ta kasance mai jin magana

da nutsuwa,kuma mai tsananin kyau zaka

gujeta? Kada kayi zaton Alhaji yayi kudurin aura

maka yarsa ne don yasan zata zama mara ji,kayi

nazari. haka Abba yayi ta tunani har asubah

tayi,amma hukuncin da ya yanke shine yayi shiru.

sai dai ya janye batun rabuwa da matar shi,don

yasan yana sakinta zai zama mijin ummi,kai

batun nan hadiye ma cikinshi shine mafi dacewa.

dunkuna masu kyau yayi wa matarshi saboda cin

suna.haka yayi wa dan siyayya daidai karfinshi,ya

kawo ma umma. Taji dadi sosai nan ahj ya iske

su, shima ya shiga dakin umman ya xauna ya ce

a dauko masa abinci nan xai ci yau.ya dubi abba,

babana nayi sautun raguna xuwa qauye nace xa

a siyo nmanya.abba ya ce biyu?umma tace

hakan yayi.abba ai tuwan girma miyarsa nama,

aja rago daya xiqal a shiga wannan gida da shi?

abba yace,me xai hana tunda ban musu qaryar

arxiki ba sun san mu talakawa ne.ahj yace

xancanka dutse bacna,amma maganar ummanka

ita xa a bi, sannan xa a sai buhun shinkafa da

cefane a kai musu.ana gobe suna abba da

abokansa suka dira gidan da ragunan da kayan

mai jego da na yaro sannan ga kayan abinci. sun

samu anty a gidan,ta musu tarbar mutunci.da

yake abba xana waya da ita,ya fada mata komai

ta sani.hjy zainu da taji kukan raguna ta fito,anty

tace dan Allah momy kada ki musu magana,kin

ga shi da abokansa ne.da qar ta samu ta turata

sashin ahj,shi kuma murna yayi yace aje a daure

su.zainu tace ahj menene na numa farin ciki sai

kace ba ma cin nama?can ba xa a ka kada ba

dan kawai shagalin sunan, sannan tace harda

shinkafa suka kawo sai kace muna yunwa? nana

take ya hade rai tare da cewa,zainu kada dai ki ce

min kin sa an dawo da yarinyar nan gidan ne dan

ki kashe mata aure?tace haba dai. ya ce to hir

dinki dan bansan in kuma jin irin xantukan nan

yayi ma matarsa daidai arxikinsa. mu kuma mu

ma yarmu da jikanmu gwargwadan arxikinmu,in

ya fito daga gun mai jegon ki turo min shi,sbd mu

ji in da xa a yi sa sunan.tace ina xa ayi in ba nan

ba?ya dube ta an taba haka?ki dai turo minshi.ta

taba baki sannan ta wuce.lkcn da ta leqa dakin

abba da abokansa suna xaune,abba yana ta fama

da danne dannen waya,domin tun da suka shiga

ya qi ko kallan inda bishira take bare danta.tace

bishira ki eada musu in sun fito ahj na san

magana da su.ta wuce ba tare da jiran jin amsa

ba,ko amsa gaisuwan da abokan abba suke mata

bata yiba.bishira ta kalli abba wanda tana

hankalce da shariyan da yayi mata,tace kaji abin

da momy tace?sai lkcn ya dubeta me tace? yayi

maganar ne cikin tsare gida.dadynmu yana san

ganin ku. bai amsa ba,sai kurun ya tura mata

jakar kayanta,ki duba,ta xaxxage dinkuna ne na

gani na fada masu kyau,duk da xannuwan ba

masu tsada ba ne kala uku atamfa daya shaea

daya sai kuma leshi.sai ko kayan yaron.ta dube

shh an riga an sai mana kayan fitar

sunanmu.ahmad ya dube ta wannan din baki so?

tace ni bance ba.abba yace ku tashi muje.tace

ina san magana da kai.ya ce kiyi

maganarki.muktar yace kuxo mu fita ta dauki

yaran tare da miqa mashi ta ce ina lura da kai

rabon da ka dauke shi tun randa aka

haifeshi,alhalin mu kuma yana nan yana hana mu

baccin dare.kai kana can kana baccin ka.ta fadi

haka ne cikin sanyin murya.ya amshi dan tare da

cewa ai gara ya hanaku bacci tunda kunqi ku

kaishi gurin babanshi.ya tsura ma yaran ido,wata

qaunan dan ce take shigarsa.ta matso

jikinshi.abba ya kalli furkarta,ita ma kallansa

take,ta ce yanxu ko dan murmushin ka bana

gani.yace,in da kina san gani da baki dawo ghda

ba.yaci gaba da cewa na sha mamakinki

bishira,da har xa ki yarda ki dawo gidanku ba da

ixinina ba. kuma tun kafin ki haihu sai da na fada

miki ba za ki zo gida ba.Ta ce To Abba mony ce

ta ce sai an zo. Ya ce shi kenan ku zauna. ya

mike mata yaron ta amshe shi ta kwantar ta

kama mishi hannu. Abba wane suna ka sa masa?

ya ce Sunan Alhj babba. Da sauri ta saki

Hannushi . Sunan 'yan da? ya kalle ta Na zaci

zaki ce suna mara ma'ana,tund da ne da sauki.

ya fice. Haushin hali irin na Bishira ya ke ji.dn

son shi yasan tana matukar sonshi,amma bata

son yin biyayya ga abn d yake so. Ya samu su

Mktr sannan suka shiga gurin Alhj ya tambaye su

in d za a sa sunan,Abba ya ce a masallaci kusa d

gidn babnshi ne za a yi addu a. Amma tuni an sa

wa yaro suna Sulaiman.sunan babana. Alhj ya ce

Madalla Allah ya raya mana shi, ba sai mun zo

ba dn yanayin sanyi ne. Nan dai Abba d

abokansa suka tafi suna yabn Alhjn. An ci sunan

shima Abba shi d abokansa sun yi walima da

Azahar. matar abokinshi Bala ita ce suka bai wa

girkin ta yi masu. Mai jego taci gaba d wnk. Abba

kan leka su lkc zuwa lkc,kusan dk lkcn d yaje ba

su cika rabuwa d dadi ba sbd mgnr d hjy zainu kn

datsa mishi. Umma shi ma bata yi fushi ba tana

leka su dk d rashin sakar mata fuska d mai jegon

tare d mahaifiyar keyi. Ummi tana tafe tana 'yan

tsince-tsincenta,kmr yadda ta saba,sai ko taga

sim,take ta yarda dk wani abu d t samu t dauki

Sim din. Gefen zaninta t samu ta kulle,sannan ta

tafi,cikin jakr mkrntrta t saka.wata rana ta dauki

wayar umma ta shige daki,ta bude wayar ta cire

sim din ta saka wanda ta tsinto a cikin zani ta

soke wayar ta fito soro.Jikin dakin yaya Abba a

bakin kofar ta dauki lamar Abba da ya rbt sbd

masu zuwa nemanshi tana kira taji wayr tana

ringing. Ta kashe tana ta dry,hk tayi ta yi wa

Abba Flashing dg nan tayi gidn du Amina

kawarta,tana ba wa Amina lbrn abn d ta ke wa

Abba. Ta ce Amina nsn yanzun hk yana cn yana

jin haushi,shi yasa ki ka ga ina murna.Ta ce in ya

gane fa?Ummi ta ce Ai tsintar sim din nayi,Umma

kuwa ba za ta san na dauki wayarta ba,domin

yaya Abba da Alhjnmu kawai suke kiranta. Amina

ta ce Yadda za a yi ki kira shi ne in ya dauka sai

ki make murya ki canza suna. Ummi ta ce Tab,dn

in ci duka. Amina ta ce Dalla cn gane ki zai yi?

suka kira ya daga ummi ta sirantr d muryarta

tana fadin "Hello! Abba ya ce Ke wace ce ki ke

kiran layina? Ta ce Sunana '"Suhaila. ya ce

Menene ki ke kirana?Ina ma ki ka samu lambata?

Ta ce Gani nayi ni ma a cikin wayr. Tsaki yaja

Sannan ya kashe.Suka dinga tsuntsira dry. Amina

ta ce Sake kiranshi ki ce ma ke a kaduna ki ke.

Ummi ta ce Kai yin waya akwai dadi ni ina son

buga waya. Ta sake kira cikin Zafin rai ya ce Ke

lfy??kin dame ni fa!Ummi ta ce To tsaya mana

kaji ina son mu gaisa ne ni ina kaduna ne. Ya ce

To na gode. Sai ma ya kashe wayar gaba daya

suka yi ta kira a kashe. Tun daga ranar Ummi ta

samu in umma tana aiki ko tana bacci sai ta sace

wayar ta cire sim tasa nata ta kira Abba. Tun

yana kyararta hr ya daina ya koma rokon ta

daina kiranshi,dk a banza. Daga baya sai Abba ya

soma sauraronta, ranar kuma ta kira shi ne

misalin dayan dare,ranar taki zuwa dakin

Tsohuwa ta kwanta a dakin umma. umma kuma

dama dakin Alhj take kwana. A dai-dai lkcn ya

kwanta kadaici ya dame shi,ga garin yanayin

sanyi. wayar ta katse tunaninshi d yake yi na

matarshi zuwa yanzu ya haddace lambar Suhaila.

Ya daga ya ce "Hello ya ce Ke wai me ya hana ki

bacci?Ta ce Ni ba sunana ke ba,Ni sunana

Suhaila,kai fada min sunanka. Ya ce Abba Ta

danne dryr d taso kwace mata ta ce Abba ba

suna bane,Fada mn sunanka n gsky. Ya ce "Idris

Yadda ya fadi sunan sai da ta dage kwarai

sannan ta maida dryrta. Ya katseta d cewa Ina

ku ke a kaduna?tayi dim,dn dai bata san ko ina

ba a garin kaduna ba,ba ta ma ta6a zuwa ba.

Take ta tuno Amina sun ta6a zuwa unguwar

Sarki,dn hk ta ce "Unguwar Sarki. Ya ce, wai

shekaranki nawa? Ta ce Sha takwas. Ta sheka

masa karya.Ya ce Amma shi ne a ka ba kiwaya?

ta ce ta ka san wanene Babana? Ya ce A"a ta ce,

To shi ne mai bawa Gwamna shawara a jihar

kaduna. Abba ya ce Lallai, ki ce in nazo kawo

miki ziyara ba zan samun ganinki ba? Ta ce za

ka ganni mana. Ya ce To zan zo. Ta ce To, Ya

ce,Amma fa ina d mata ta haihu ne ta tafi

wankan gida. . Ummi ta ce Lallai to sai da safe.

Ya ce, Wa ke zuba miki kudi ne cikin waya?Ta ce

Babana mana. ita sai lkcn ne ma ta tuna cewa

ana saka kudi tunda ta ke kira bai taba kin zuwa

ba,aranta ta ce kila wannan ba a sa kudi. Sunyi

Sallama babu dadewa,wayar ta sake daukar

tsuwwa. Ga zaton Ummi Abba ne sai da ta daga

sannan taji muryar wani. Ya ce Da wa nake

waya? ta ce wa ka ke nema?Ya ce Me wayr. ta

ce Ummata ce kuma tayi bacci. Ya ce Yallabai

nake nema. Ta ce Ban san wani yallabai ba,kada

ka dame ni Ta kashe wayar tare da jan tsaki.

Sannan ta cire layin ta maida na umma Wasa-

wasa cikin kwanakin Abba ya soma damuwa da

lamarin Suhaila kaduna, lokuta da dama ya kan

kira layinta amma sai ya ji shi a kashe. Sam ba

ya samunta sai lkcn d ta kira shi,ko da ya yi

mata korafin hk,sai ta ce "Eh ita ce ke kashe

layin sbd ana damunta. Sun yi jarabawar (J. S.

C.E.)sakamako suke jira. dn hk yanzu tana gida

ko yaushe tsokana kuwa bata fasa ba. Kullum ita

d Amina cikin shirya yadda za su yi wa Abba

waya suke, kudin cikin layin ya kare,Abba shi ke

tura kati yanzun. Duk lkcn d Abba yazo gidansu d

ya ga ummi ya hade rannan yana muzurai,ita km

sai ta yi ta sheka dry,dmn tana tuno yadda yake

kwantat d murya a waya. Wata rana hr duka ya yi

mata sbd dryr d ta dinga yi daga sallamrshi a

gdn. Tsohuwa kam ranar yini tayi fada,wai ita za

ta bar gidan.Cin kashin d ake yi wa ummi ya yi

yawa. A ce rashin 'yancin yakai ko dry ba a son

tayi. Da kyar umma ta sha kanta t hkr. Wannan

ta kaicin dukn yasa ummi tace ita kam sa tasa

shi wahala. dn hk ranar gdn su Amina taje. suka

shirya yadda in ta kira shi zata ce yaxo Kd ta

ganshi, ummi ta ce mugu dama in yaje ya 6ace in

huta. Hakn kuwa ta fada mishi, a ranar d suna

waya. Ta ce '"Idris.dn Allah yaushe za ka zo ne?

Ya ce Tun yaushe Suhaila nake cewa zan zo

amma kin ki,to yanzun yaushe zanzo? ta ce kazo

Juma'a ya ce A"a zan dai zo Asabar,Juma'a

rabin rana ce. Ta ce,To sai kazo.Nan d kwana 4

kenan?ya ce Insha Allah,sannan ina son ki toro

min da adireshin dn gdnk,sannan ranar d zan zo

ki bar wayarki a kunne. Ta ce To." Ranar Asabar

misalin goma na safe Abba ya shigo cikin sabbin

kaya,ya yi matukar kyau tamkar sabon Ango.

Umma ta ce za ka je gurin su Maigida ne?Ya ce

A"a umma koda yake zan bi ta can.Kd zan je.

Umma ta rike baki "Kd,? Me a ke yi?ya ce sai na

dawo za ki ji.Ummi d ke wanke-wanke ta kwashe

da dry. Umma ta dirma mata dundu tare d

cewa,Ke wai ciwon dry ne y kama ki?Abba ya

dubeta cike da tsana. Ummi ba za ki shiga

hnklnki da ni ba?ta sunkuyar da kai tare d maida

dryrta ciki. Sannan ta ce Yaya Abba dn Allah ka

siyo min biredi,wlh biredin Kd dadi ne da shi.

Lkcn d Amina suka dawo ta sammin. Ya galla

mata harara,tare d fadin an ce miki nima bakauye

ne irinki?In ma ki ka sake min mgn sai na gabje

ki. . Ya kalli Umma Kada ki ce ma Alhj nayi tafiya

amma in na dawo zan fada masa. ta ce ,To" Allah

ya tsare. Abba ya fita. Ummi tana gama wanke-

wanke ta shige daki dn yin gyaran gado. Umma

na shiga kicin itama ta fito falo ta ciri wayr a caji

taje ta saka sim. Take kuwa kiranshi ya shigo, ta

daga ta matse murya kamar yadda ta saba, ka

taso ne? ya ce Ina mota mun kusa tasowa. Ki

turo mn adireshin. Ta ce Ba fa wahala,d kun

sauka tasha sai ka ce a kawo ka unguwar sarki

gidn mai ba Gwamna shawara. Ya ce Suhaila ma

su ba Gwamna shawara d yawa Ta ce Um to ai a

nan unguwar Sarki shi daya ne. Ya ce Ya sunan

layin?ta ra sa me zata ce,gabnta y shiga

faduwa.Ta samu kanta da cewa, Abuja Ya ce

Abuja kuma Suhaila?ko dai Abuja road? Ta ce Eh

gida mai lamba 6. ya ce To zan ci gaba da kiran

layin. ummi ta ce To," Ta zauna tana sauke

numfashi. Tab da ya dogata d ta bani,Sannan ta

saka dry murna take yau yaya Abba zai sha

wahala. Jefi-jefi ya kan kira ya ce sun zo gari,dk

lkcn d ya kira in ta ji ringing sai tayi bayi da

gudu, har Tsohuwa da suke zaune tare ta ce, ke

takwara gudawa ki ke ko atini ne? Ta yamutsa

fuska, sannan ta ce Bacin ciki ne. Tsohuwa ta ce,

To taso uwarki ta baki magani. Ummi ta ce ya yi

min sauki ma. Can kuma masu kiran layin suka

kara kira. Ummi tayi kofar gida ta daga wayar a

ka ce ke ina ki ka samu wannan wayar? Ta ce

Oho 'yan rainin wayau kada ku sake kirana. Ta

kashe wayar ta koma gida. Lokacin da Abba ya

ce sun shiga KD har ma sun kusa sauka, sai ta

cire layin ta ci gaba da harkokin gabanta ta

manta ma da labarin wani yaya Abba. KADUNA

Abba suna sauka a tashar kawo, ya sauka ya

shiga raba ido yana kallon garin kaduna. Yau ce

rana ta 2 d ya ta6a zuwa KD, daman sun zo

daurin auran wani abokin su bara waccan. Ya

kalli wani dan aca6a sannan ya yafito shi da

hannu. Ya iso yana cewa Ina za ka? ya ce

Unguwar Sarki. Dan aca6a ya ce Wane layi? Abba

ya ce Abuja Road. Ya dubi Abba Rigasa kenan,

unguwar Sarki babu layi mai wannan sunan.

Abba ya ce, Ina zuwa, bari dai in kirata. Koda ya

kira layin Ummi sai ya ji shi a kashe, yana ta kira

a kashe. Ya dubi dan aca6a ya ce, Kasan gidn

Mai ba Gwamna shawara? Dan aca6a ya ce, Hau

dai muje sai mu tambaya. Abba ya hau mashin

yana mai ci gaba da nemn layin Suhaila. Sun

zagaye unguwar Sarki layi-layi suna tambayar

masu gadi da 'yan dai-daikun mutanen da ke

giftawa kasancewar unguwa ce ta manyan

mutane, daga karshe dan aca6a yaba Abba

shawar ya tafi gida kawai. Don haka sun gama

zagayen unguwar Sarki har da makotanta, amma

ba su samu ba. Gida daya ne aka ce musu da

akwai Suhaila, amma yarinya ce ta goye. Kusan

karfe 3 sannan suka koma tasha,ya biya dan

aca6a, sannan yaje ya yi sallah. Zuciyarsa cike

da takaici sai yanzu yake Sallah. gashi ya kasa

samun layin Suhaila. kila ma tana sane ta kashe

wayr dn kawai ta tazarta shi. Ya tuna d zagin d

wani mu2m ya masa lkcn d suka tambaye shi ko

ya san ina ne gidan mai ba wa Gwamna

shawara? Mutuminya ce,mai ba Gwamna

shawara a kan me? Ma su ba da shawara suna

da yawa, ya sunan layin da ka zo? ya sunan mai

gidan? kama ina lambarsu? Abba ya ce, Lambr

kadai gare ni,km taki shiga.Mutumn ya ce,"Amma

kai soko ne,gashi kmar wayayye.Ya ja tsaki ya

wuce. Shi kanshi sai yanzu yaga wautarshi. ko

me ya kawo shi gurin yarniyar?Shida dai ba za

ya ce sonta ya keba,km ba ya ce ba sonta yake

ba. Wani ma ya zaci dn kudi ubanta yazo,shi kam

in ya koma shiru zai yi ko abokanshi zai ce musu

bai gane ba kawai,dn yabi ya fada musu lbrn

Suhaila,sun km san d batun zuwanshi gurinta

sarai,km yasan hlinsu za su maida abn na

tsokanarshi. Cikin matukar takaici suke tafe cikin

motar kaduna zuwa kani,sun zo kwanar Dangora

tsautsayi ya akfa musu. in da tayar motarsu guda

ta fashe. . Nan take motar ta bar hannunta ta

mulmula da su suna ta salati,nan aka kwashe su

xuwa asibiti.wasu sun mutu take,wasu sun yi

dogon suma.masu waya ta cikin wayarsu aka yi

ta kiran yan uwansu,shi ma abba a cikin wayarsa

aka kira lambar ummanshi da alhj da sauran su

aka shaida musu cewa mai wannan layin sun

samu hadari,kuma an kawo su asibitin mlm

aminu kano yanxu.iyakan rudewa su umma sun

rude,tsohuwa kam take cikinta ya kada ta soma

xagawa bandaki tana kuka tana face

majina.ummi bata gidan tana can gidan su amina

suna ta hira suna cin dariya ,tace bari in je in

qara sa layin in ya kira sai ince wayata chaji ne

sai yanxu nayi.sadaf sadaf ta shige daki,kan

kujera taga wayar,ta dauka ta saka sim din ta

cire wancan. tana kunnawa sakuna suka soma

shigowa. kafin ta bude ta duba sai ta jiyo muryar

tsohuwa cikin kuka tana cewa wannan yaro ashe

ajalh ne ya kira shi,ko me xashi yi kaduna?ni ban

sani ba.ummi ta fito da sauri tana cewa,tsohuwa

me ya faru?tace ba kina can gun yawanki na

tsiya ba.Mai sunan mlm da ya tafi kd sun tafka

hadari, yanxun haka suna asibitin mlm. ana xatan

shi ma ya mutu.ummi ta saki ihu,sam bata san

ta damu da dan uwan ta abba ba sai yau,ko tana

kukan ita ce sila?oho.kafin kice haka,lbr ya watsu

a unguwa abba ya mutu.cikin kuka ummi ta

tambayi tsohuwa ina ummata? tace tare suka

nufi asibitin da ummarku.taqi yarda ta jira

su.ummi tana jiyo ihun kukan umman bashir ta

xaga gidan.gidan ya rincabe da kuka,ummi fa

hankalinta ya qara tashi.matarsa ta iso da kuka

da yan uwanta a motoci.yayyantamaza suka nufa

asibitin.can kusan qarfe takwas su alhj suka

shigo.alhj ya ba mutane haquri,ya ce bai mutu ba

dogm suma yayi.kuma Allah yayi taimako ba

karaya.likitocin sunce xast duba shi xuwa gobe

su gani.nan ko jama'a suka dinga fadin

alhamdulillah.ummi ma tadan ji dadi a

ranta,sanna fa kowa ya tafi dama wasu sunce xa

stje yin sallah su dawo.saida suka koma sannan

suka taho da umma,ummi cikin kuka tace umma

da gaske bai mutu ba, umma tace eh bai mutu

ba,muyi magana dashi. . Umma tace in sha Allah

gobennan xai dawo gida. ummi tace to,umma

tace kinga wayata? gaban ummi ya fadi ta tashi

da sauri ta shiga neman waya,taci sa'ar ganin

wayar,sai dai bata san inda ta saka sim din ba

sai wanda ta tsinto ne a ciki.ummi dai tayi shiru

ta miqa ma umma waya. kusan qarfe goma sha

daya wayar abba da umma ta taho da ita ta

soma qara,umma ta dauka.alhj ne ya ce ina

wayarki ina ta kira ana cemin a kashe?una tace,

a ku6e take gata ma a hannuna.yace to inata

kira.tace qila faduwan da tayi daxu ne ta samu

matsala.yace to dama zance ne ki dafa masa

ruwan xafi a xuba a flask dan uwan matansa xai

kawo mu yanxun a mota xai amsa ya kai.ta ce to

alhj wayn xai kwana gunsa?yace bashir na nan

kuma matarsa anyi anyi ta qi tafiya shi yasa na

haqura xan dawo dan ba na xauna gun su ba ko?

umma tace amma yaya jikin nashi?ya ce da sauqi

yanxu ma yana son shan tea ne.tace to xan hada

harda wayar tasa inya so ma dunga kiran shi

kafin gari ya waye.ya ce yauwa ki

bada.Alhamdulillah abba jiki ba matsala. Don hk a

ka sallamo shi zuwa gd.kai tsaye gdn su umma a

ka wuce d shi. A salin dakinsa a ka gyara a cikin

kwana nan 3 ya yi ras sannan ya koma shago.

Bishira kuwa lkcn mahaifinta ya ce maza ta koma

dakinta,tunda ga abn d ya samu mijinta.Sun

dawo hr da tafkeken injin Janareto wai yaron ba

ya son duhu. Sannan ga kayan kallo d

saraunsu.TabbasAbba ya ji dadin dawowar

iyalanshi,dn dama yana cike d bukatarsu. Ranar

yini suka yi gyaran gd ita da 'yan uwanta,sai byn

magrib sannan ya shigo d tsarabobi.madara

tatacciya da kaji. Ya dauki dansa cikin jin dadi

yana kallonta cike da so da kauna,Nayi missing

din ku da yawa.URFIN CIKI book 2 part 3

ZURFIN CIKI          www.gidannovels.blogspot.com book 2 part 3

Posted by Bashir Sani         www.gidannovels.blogspot.com Fesan on 14 Dec 2016 - 22:08

Ai bama shiri. shi ne fa ya kawo ni mkrntr kwana

dn kawai baya son ganina. Suka yi ta mamaki.

Can jimawa ya dawo, sun fito rakiyar 'yan

uwansu Safiyya da na Khadija, suka ganshi tsaye

yana danne- dannen waya. Ya taho ya gaida

iyayensu duka,sannan suka koma gefe d ummi,

ya ce Ni ma zan tafi. Ta ce, Ya Abba ko fa

gaisawa ba mu yi ba. Ta karkatar da kai,Cikin

raunin murya tamkar mai shawagaba,ta ci ga ba

da cewa Ya Abba su Umma ba wanda ya ce a

gaishe ni? Sai hawaye suka soma zuba.

Hankicinshi da ke hannunta tasa tana sharar

kwalla.Abba yana da matukar tausayin mace. Don

haka duk da tsanar da ya yi wa Ummi sai da ya

tausaya mata.Ya tausasa Murya. Sun ce in

gaishe ki sosai, za ki ga gyada mai gishiri,

Tsohuwa ta ce a ba ki.Umma ta miki miya, ta

kuma daka miki yaji. Ta ce Na gode, Alhj me

yasai min?ya ce kayan tea ne da lemun kwali. Ta

ce Na gode. Tana ci gaba da share hawaye. Ya

mike Zan tafi. yasa hannu cikin aljihu ya ciro kudi

ya mika mata, ta ce A'a ya Abba ka bar kudinka.

Ya ce Ba ni ne na baki ba,Alhj Karami ne ya ce in

ba ki. Ta sa hannu 2 ta amsa tare d godiya.Sun

raka shi kusa da Gate ita da su khadija,sai kuka

Ummi ke yi. Bayan sun dawo dakinsu ne ta zauna

tana duba kayan da ya lissafo mata,duk ta gani.

Sai kuma saitin sabulun wanka da manshi da

turaransa da hodarsa duk na (Aloe vera.) Shi

kuma bai fada mata ko daga wa ba,ko ba komai

ta dai yi murna sobada tana da 'yan kuraje a

fuska,tasan kuma za su mutu. Sai kuma audagar

mata,tayi dan murmushi. . Tunda Umma taji

sallamar Abba ya shigo dakin ta bar komai tazo

ta zauna tana son jin lbrn Ummi. Abba ya fahimci

Haka,dn haka sai ya boye mata cewa, Ummi na

kuka hr yanzun. Ya nuna mata ai Ummi ta

kwantar da Hankalinta,km tayi hnkl dn ya bincika

ya ji ana ta yabonta. Umma taji dadi Sosai,Sai da

ya fara zuwa gurin Ummu,sannan ya je gida.Ya

samu Bishira tana zaune tana aikin nata,wato

Kallo. Tun da ta dawo daga wankan gida tazo da

janareto da kayan kallo,shi kenan ta sanu abn

yi.Kullum tana gabn (TV)da ta shi da safe in ta

kokarta shi ne ta dafa ruwan tea ko wanka ba za

ta yi wa dan ba,sai lkcn d man injin ya kare. Ya

nufi gurin injin ya kashe,dif din da ta ji komai ya

tsaya shi ne yasa ta zabura ta mike tana fadin

Ba dai har man nan ya kare ba? Ta fito da niyar

dubawa.Abba ta gani tsaye gabn injin yana bn

tsakar gidan da kallo cikin takaici. Ta ce Baban

Walid kashe min injin kayi??Ya ce Eh na kashe dn

Allah dubi gidanki?kalli wanke-wanke kuda na bi

dubi tulin wankin kayan Fitsarin yaronki. Dubi

kicin dinki,kuma ko da bn shiga dakinki da

wannan falon da ki ke kallo ba.na tabbata da

wanda ki ka dauke ko tsinkw a cikin sa.Kila ma

ba ki yi Sallah ba. Ta ce Dan karashe ne fa ya

rage min in gama kallon in zo in yi aikin.Haushi

ya sake kana shi,Sai kurum ya shige daki.

Tsakuwar da ya dora kafa a kai tasa tsigar

jikinshi tashi,sam ya tsani ya shiga daki ya dora

kafa kan datti. Ya dawo yasa takalmanshi ya

shiga da su,Walid yana kwance tun kayan da ya

bar shi da su da safe sune a jikinshi yana ta

bacci cikin fitsarin da ya shafka wanda ba wata

leda da zata hana katifar ta jike. Ko wankan safe

ma ba a mishi ba kenan.A fili ya ce,",Inna lillahi

wa'inna ilaihinr raji'un. ya juya ya nufi shagi. Ita

kam sai ta kunna injinta ta karasa kallonta,

sannanta tashi ta dora girki.sai lkcn ta ma Walid

wanka. Ta dan dauraye kwanukan da za su ci

abnci,wai ta gaji sauran wanke-wanken sai gobe.

Fati ta shigo,Bishira ta ce Yauwa Fatima naji

dadin zuwanki.shuga dakina ki gyara min gado,ki

dan yo min shara. Fati ta ce To. Ta shiga ita ma

duk shegiyar darin ce gurin kuiyar aikin,dn haka

ta dan birbira ta fito ta ce ta gama. Bishira ta ce

Yauwa dan dauraye min kaya can na Walid. Nan

ma tasan sama ta shanya. Bishira ta ce Yauwa

ta ga abnci nan kici.sai ki dauki na Ummarku ki

kai mata. Har Fati ta kai waje,Bishira ta kwala

mata kira. ta ce,Zo ki tafi da wannan galan din

na man fetir kije shagon Babn Walid kice ya taho

mana da shi,dn man ya kare. Koda Fati ta same

shi da galan ta fada mishi sako ya ce Ba zan siya

ba,Maida mata galan din. Ta tafi,Shi kuma ya ci

gaba da mita a zcyrshi. Yana fadin Na daina

sayan man tunda ba za a bari sai dare a kunnan

ba.Gidan Ummanshi yaje,ba ta nan ma taje

barkar Haihuwa. Ko dakin Tsohuwa bai shiga

ba,ya zauna nan falonta.Ya za kula ya zuba

abncinshi ya ci.sannan ya dan huta sai ya fita

zuwa gidan su Ahmad. Cam ya samu wasu daga

cikin abokanshi suka shiga hira. Ranar dai Abba

bai je gida ba sai misalin sha daya ko daya shiga

bai nemi matar gidan ba,ya dibi ruwa ya yi wanka

sannan ya shiga dakin. Ya lalibo makunnan wuta

ya kunna,dn Nefa sun kawo wuta. Tana kwance

irn banzan kwanciyarta da ta iya,dakin sai tashin

wani irin wari yake kamar na ruma,kamar na

fitsari ko na datti.Ya kalli ko'ina kullin kaya ne na

wanki ne,na gaga ne ciki da guri.Ranshi ya

baci,Ya kuma dubanta ga wata kiba da ta tafka.

Tun da ta haihu ta zama rusheshiya,gashi bata

son kama jikinta.Tsaki yaja,sannan ya dauki fiko

ya fita. kan doguwar kujera ya jefa filo,ya kwanta

a gajiye.Amma me?sai ya ji dora gadon bayansa

acikin lema.Da sauri ya mike ya kunna wuta.Duk

fitsarin yaron ne a kan kujerun dakin,dn haka sai

ya nufi dakin da takw aje tarkace ya kunna

wuta,shi ma dai duk shirgi. . Ya share Ya

shimfida ta barma ya kwanta,a ranar ya dauri

aniyar maida dakin ya zama nashi din-din-dn.

Don haka washegari yasa a ka zo a kayi masa

fenti,ya siyo kati fa ya yar da zanin gado,dk wani

abu nashi sai da ya kwashe su. Kafin wata guda

ya maida dakinshi cikakken daki,ya zuba dk wani

abu da yake bukata. kafin ya fita kullum sai ya

gyara dakinsa fes. ita kuma sam bata zuwa

dakin,sai dai in yana da lalura yaje can ya sauke

ya dawo. kazantarta kam ta kai in da ta kai,tunda

hr kayan kashi tana zube su a cikin daki. Ya gaji

yaje ya samu Anty ya fada mata,hr gidan Anty

tazo ta zazzageta,ta tasata suka gyara gidan,

amma ko a jikinta.Washegari ta ci gaba da in da

ta tsaya. Sam babu wanda zai ganta ya ce

haihuwarta daya. ¤¤¤¤¤¤ ¤¤¤¤¤¤ UMMI yau

ba wanda ya kaita murna,domin yau dai an basu

hutu..Sai dai tunaninta zata ko iya kai kanta

gida? Sunyi ban kwana bata da kudin mota, dan

duk tayi taba su safiya kudin gurinta, amma ta ce

yau ko da qafa ne xata gida.sun fito wajan mkrt

wata maryam tana cema,ki tsaya mota xato da

xata kaimu cikin kn.ummi tace baxan jira ba.sai

ga abba kamar daga sama,tsoro ya kamata karya

ce ta xauna gidan abokin sa da yace.hanka linta

ya tashi cikin in ina ta gaida shi ya amsa.ya

shiga mkrtn jim kadan ya dawo.hakan ta sha

alwashin yau ko da shiya saita je gida.shi kam

ma ya manta yai mata wannan maganan ma.ya

sabi akwatinta suka je suka shiga mota. abba

mamakin natsuwan ummi yake yi, ko da yake

baxai ce ta natsu ba, qila lafawa tayi.tundaga

soro ta saki jakanta da bokin tayi ciki da

gudu,cikin kuka tana kiran ummanta.umma ta

share do min tsohuwa tana cikin gida,kada tace

tayi rashin kara,sai tsohuwa ne ta tashi da sauri

tana fadin oyoyo takwara.suka qungume juna

tace to menene kuma na kuka?umma ta fito nan

fa ummi taje ta rungume ta.sai umma ta doje

tace bubi shirme,sakar ni ni.tsohuwa tace haba

suwaiba yarinya tana dokin, . Tsohuwa tace haba

suwaiba yarinya tana dokin ganinki amma ki

gwasale ta? abba ya ce daman nasan ba

natsuwan da yarinyan nan tayi,har ina

yabonta.dubi yanda ta xubarda kayan a soro.to

xaki debo su.tsohuwa tace bari ni in debo mata

tunda kai baka da tausayi.laile umma taga

canji,do min ummi dai tunda ta dawo ko qofar

gida bata fita ba,sai ko in an aike ta.sannan

yanxu ba gudu da tsalle tsalle bare tsokana.ga

aiki har girki ita kema umma komai.alhj yana

shan shayi da safe,ummi ta yi sallama ta shiga.

can gefen su umma ta xauna,sannan ta gaida alhj

ta gaida umma wanda ta saka alhj agaba tana

masa fira.wannan qa'idan umma ne bata barin

mijinta shi kadai,in har yana gida.alhj yace

suwaiba kinga ummina ko?laile abba yayi namijin

qoqari. yarinya ta natsu.umma tace Allah ya

amsa addu'an mu ka duba tsayuwan daran da

muka dunga yi bayan tafiyan ta kan cewa Allah

ya kintsa mana ita.alhj yace hakane,ummi dai na

jinsu tana murmushi.can tace alhj anjima xanje

gidan inna saratu in gaishe ta. qanwan sahura ce

da ke aure a kabuga.ya ce to ummi, xanba

umman ki kudin mota ko? ummi ta ce,to na

gode.ta miqe ta fita ta bar mahaifanta cikin farin

ciki jin dadin natsuwarta, suna godiya ga Allah

mai shirya bayinsa.lkcn da ta shirya dan xuwa

kabuga.sai umma tace ki kwana dan bana san ta

fiyan yamma,kabuga da nisa.tace to sannan ta

dauki kayanta kala guda, sannan ta fito.har xata

wuce sai ta shiga gidan alhj qarami,sahura na

ganinta ta hade rai,daman daqar take amsa

gaisuwan ummi tunda ta dawo.ummi ta gaisheta

a ciki ta amsa,sam ummi bata damu ba,tace

umma ina fati?ta yatsine baki tace tana gidan

abba,tace to inta xo ki ce mata naje kabuga sai

gobe xan dawo.umman bashir tayi tsaki,tare da

cewa ni yar aiken ki ne?ita dai ta wuce.tun

dawowan ummi suke shiri da fati kamar me,ko

yaushe suna tare suna fira.ummi tana mata

labarin mkrtn su.ita kuma fati tana bata lbrn

saurayin da tayi fahad,da irin son da take

masa.ummi tace tab,ni ko xanyi saurayi nafi san

irin ya abba...... . fati ta dubeta da al'ajabi kina

nufin ya abba kike so?ummi ta xabura tana fadin

tir, ko a mafarki Allah ya kyauta.ina nufin mai irin

hirarsa da tsafta.fati ta qyalqyale da dariya tare

da cewa ai na xaci shi kike cewa,inko ya ji kici

duka ummi ta ce,ai ni ba ma da shi nake ba

tab,shi da yayi auran so?kusan ko yaushe

yanayin hiran tasu kenan.ummi tana tafe

wadansu samari suka yi ta binta, sun shawo

kanta ta tsaya da kyar,kuma har ta masu

kwatancen gidansu. kwanaki uku bayan haka tana

ki shingide kan kujeran dakin umma,misalin

takwas saura ma dare.krtn wani littafi take yi na

hausa da fati ta ara mata,sam ita bata taba krnt

irin littafin ba,amma fati ta ce mata ta karanta da

dadi sunan littafin NAGA TA KAINA na

(sodangi).kasance wan wannan ne karo na farko

da ta taba krnt lbrn soyayya,sai abin ya

birgeta.amma nata ganin gwarxon sojan nan xai fi

dacewa a ce abba ne, jefi jefi takan kalli abba da

ke xaune kan kujera kusa da umma suna wani

xance da bata jiyo su. 'Amma tasan ko me suke

tattaunawa mai mahimmanci ne a gare

su.sallamar wani yaro ne ya katse su,umma da

abba suka amsa mishi a lkc gudu.yace wai ana

kiran ummi a waje inji wadansu.da sauri abba ya

kalla yaron,sam ba xai ce me yasa xance yaran

ya fadar masa da gaba ba.sai ya lumshe ido

sannan ya kalli ummi wadda kunya ta rufe

kasancewar yau ce rana ta farko da aka soma yin

sallama da ita.umma wadda kullum fatanta ummi

ta samu miji,sai tayi murmushi,sannanta ce da

yaron kace tana xuwa.abba ya dube ta da sauri,

umma kin san ko su waye?ta ce, a'a.yace ya

kamata a san ko su wanene dan kin san bata da

kan gado,kowa ma sai ta jajibo kuma ma duk

nawa ummin take da har xata soma tsayawa da

samari?umma tace,to abba ai gara ta kama

dahir, tana qare sakan dire ba sai ayi mata aure

ba?yace gaskiya umma gara ta dan taba krt,dan

yanxu xamani ne na krt.umma tace,tayi acan a

dakinta.ta dubi ummi tasgi kije.ummi ta miqe ta

fita.abba ya miqe shi ma,umma bari dai in gani

ma su kamun kai ne? umma tace to.., . Sun

gama gaisawa kenan sai ga abba ya fito.ganinsu

tsaye da ummi sai ya tsinci kanshi cikin wani

bacin rai.ya isa gun ya musu sallama, suka

amsa, sannan suka gaisa.yace daga ina kuke?

suka dube shi dayan ya ce lfy dai ko? ummi tayi

karaf ta ce yayana ne.anan suka sake gaida

abba.bai amsa ba, sai ma cewa yayi na tambeye

ku kai ma kana tambayana,wai lfy? suka ce,kayi

haquri,nan suka gabatar da sunansu.mai san

ummi shine nazir, abokinsa kuma sagir. sun 3a

masa cewa dukkansu daga kabuga suke.yace krt

kuke ko kasuwanci? sagir yace,eh krt muke,amma

muna taba kasuwanci a shagon mahaifinsa da ke

kwari.abba ya dan yi jim,sannan yace to kai ka

shirya aure ne?nazir yace eh to, nasan dai kafin a

tashi yi mata aure na shirya.abba ya ce, to ita

kam krt xata yi, kuma c ma buqatan ta hada krt

da soyayya. ya dubi ummi da fatan xaki sallame

su.ya juya gida.sagir ya ce, wannan wanki ne da

gaske? ummi tace qwarai kuwa. nazir ya ce to

yanxu ya kenan? kin ji abin da ya ce.ummi yayi

shiru tana tunani, ita fa basu kwanta mata rai,

tun randa ta hadu dasu,sam basu iya saka kaya

kalar yadda ya abba ke sawa ba.dan haka sai

tace, ina ganin xai fi mu haqura kada yaxo ni yayi

ta mun fada.nazir ya ce yanxun haka xaki ce?

ummi tace, um,sai da safenku.kada ku ja min

duka.sagir cikin jin haushi ya ce,ki xama

mangofak qarewan krt.sannan in kin gama wan

naki ya aure ki. ita dai ta shige gida.kusa da soro

ta iske umma da ya abba ta yo masa rakiya, tana

kuma ba shi aaki kan cewa yayi ta haquri,tace ina

fada maka ko yaushe ba fa fushi ko fada ne xai

saka matarka a hanya ba.lallashi da nashiha,ka

dunga koya mata giqki daka nutsu ka koya mata

ba gashi ka ce ta iya daidai gwargwado ba?abba

yace,hum lamarin yarinyan nan yayi nisa fa

umma,wankan jikinta ni xan koya mata? sallah fa

daga nake da ita.amma abin yaci tura.antynta

sau nawa tana xuwa tai mata fada duk a

cnxa,mkrtn ma ta qi xuwa.ni kuma da ce

ruwanta.umma cikin al'ajabi tace, sallah! sallai

ma bata san yi abba?abba yace umma baxan

mata sharri ba... Ta ce Tabdi,to kuwa ba kuwa

kazantarta ta wuce jiki hr d zcy. wannan ita ce

kazanta mafi muni. Don haka dole ne ka zage

damtse don ganin ta kama sallah,to menene

marabar arne d Muslmi in ba Sallah ba?Abba ya

ce Umma na mata nasiha na gaji. Ta ce To kasa

ta a mkrntr Islamiyya,kila ta ji tsoran Allah in

tana jin Wa'azi. Sannan ka dainga siyo mata

kasasuwan wa'azi.Abba ya ce Umma kaset nawa

na kawo mata bata sakawa,Kullum sai indiya da

Hausa fim,in naki sayan man fetur in tana da kudi

ta saya. In kuma ba a ta da shi sai ta dauki

ittafin Hausa ta dukufa.umma ta ce Allah ya

kyauta,kaje kayi ta hkr tare da addu'a. Ya kalli

Ummi,sannan ya ce ma umma,kada ta sake fita

gurin wadanan kananan yaran,sannan ya fita. A

daki umma take tambayar Ummi daga ina suke?

Ta ce um,Umma kyale su ni sam ma ba su min

ba. Umma ta ce to Allah dai ya miki za6i nagari.

Abba yana kwance a dakinsa ya yi lamo cikin

bargo,ya kasa amsa ma kanshi tarin tambayoyin

da ke yawo cikin kanshi. Haka tambayoyi suke

zuwa masa daya-bayan-daya ,me yasa ya damu

da lamarin Ummi??me yasa da a ka yi sallama da

ita ya samu kanshi cikin wani tashin Hankali? Me

ya sa ranar da zai je mata ziyara ya za6i ya sai

mata kayan kwalliya? A fili ya ce,don tana

kanwata.Zuciyarshi ta ki amincewa da haka. Me

yake shirin faruwa da ni ne? ya fada a fili. Ya yi

juyi zuwa rigingine,sannan ya dauki filo ya manna

a kirjinshi, ya ci gaba da magana shi daya. Bana

zaton cewa Son Ummi nake yi.don lkcn da na yi

tsananin Son Bishira bn ta6a samun kaina cikin

wannan yanayin ba. Kai Allah ya tsare ni da Son

ummi,wannan mahaukaciyar

yarinyar..........bugun kofarshi da a ke yi ne ya

katse shi. Murayar Bishira ce ta na cewa Babn

Walid!Babn Walid!! Ya bude kofar da sauri,ta ce

Walid ne ke ta amai. Ya fita ya dauki yaron daga

hannunta yana fadin Me zai hana shi amai,in ba a

ci sa'a ba har zawo sai ya yi,Saboda

kazantarki.Sam ba ki lura da me zai wawuro ya

tura bakinsa. Ta ce Yau fa bai ci komai ba,tun da

safe yake wannan aman.Ya ce shi ne ba ki sanar

da ni ba?Ya cire masa kayan jikinsa wadanda ya

ji suna ta doka karni.. . Ya isa igiyar shanya ya

ciri wasu yasa masa,sannan ya fita dashi.Wani

babban kyamis ya tafi da shi,mai kyamis din

likita ne,sai dai ba na yara ba ne,amma kowa

yazo sai ya duba shi.Nan dai ya masa bayani ya

ba su magunguna. Sha biyu dai dai ya dawo,tana

zaune tana kallo ya ce "A'uzubillahi,wai ke kallon

nan masifa ya zamarmiki ne?to ki sani na kusan

fita da kayan kallon nan. Ta ce,Tab,ka kaisu ina?

dadinta dai dafa gidan ubana a ka kawo su. Ya

ce ta za su koma gidan uban naki. Ta dafe kirji

"Zagina ka ke yi?ya dora mata dan a jiki "An

zage ki,ke din banza,kazama!yazube mata

maganguna ya fita. Ya jima zaune a kofar

gidanshi dafe da kai,yana tunanin shin wai shi

kadai ne bai yi sa'ar mata ba,ko kuwa duk maza

ne.Ya tuna abokanshi 2 da suka yi aure. Muktar d

Jamilu,sam ba su da wannan matsalar,duk lkcn

da yaje gidansu tsaf matansu,ga mutunci da

mutanta mutane. Shi kuma a cikin abokanshi

babu mai zuwa gidan sbd bata gainin kowa da

gashi. 'Yan uwanshi sai wanda ta za6a sannan

zata yi hulda da su. 'Yan garinsu kuwa can

¤ZAMFARA¤In suka zo kiri- kiri take nuna musu

kyama ga rowa,sam bata hulda da matan

abokanshi. Ya numfasa zai bi shawarar Umma ya

gani, amma gaskiya Bishira ba matar zama ba

ce. Tun da ya dawo sallarAsubahi dakinta ya

shiga tana ta shirga bacci. Walid kuma ya yi

faca-faca cikin kashi ya tausasa zuciyarshi ya ce

"Bishira! . Bishira!!Ya dan duki kafarta,sannan ta

tashi. Ya ce Ki tashi ki gyara masa jiki kiyi

sallah.Ta ce,Tab, me ya yi?ya ce, "kashi ya

yi.kurum sai ya ji ta ce Tab,wannan akwai dan

iskan yaro.Yanzun dan ubanka kashi ka min?

Sam bai san lkcn da ya watsa mata mari a baki

ba,cikin murya mai karfi ya ce "kada ki kuskura ki

sake ce ma dana dan iska!kar ki sake zagar min

yaro kada ki yi wa dana baki.Ba zan dauki

wannan ba. . Ta mike daga kan gadon tana kuka

Ni ka daka? wlh sai na rama. Kasancewar lebe

baya raina duka,sai jini.Nan da nan sai kumburi.

Ta cakumo shi,wlh sai na rama.Ya hankadata kan

gado ya bar gidan.cikin zcyrshi yana fadin

,"Wannan fitina da me tayi kama? Ita kam ruwa

ta dafa sannan ta wa yaron wanka, cukuikuiye

zanin gadon ta saka shi cikin baho,sannan tayi

kwaskwarima ta sabi danta baki suntum ta nufi

gida tana kuka. Mahaifinta bai nan yana

Abuja,Hjy Zainu ta kalle ta bayan ta gama kero

karyarta. Wai don yaro ya yi kashi ta ce yaron

bai kyauta ba shine ya hau ta da duka da zagi.

Hjy Zainu ta ce Amma wannan da muciya ya

dake ki ko?ta ce, Da hannu ne,nushina fa ya

dinga yi. Hjy Zainu ta ce Ai kin gani ba yadda ba

a yi ba ki tsaya kiyi karatunki kin ki,kin kafe sai

kin aure shi,wannan matsiyacin? Dama talaka

yana da wannan tsiyar.Yanzun za ki zauna mu

jiraZuwan Alhj,ba za ki koma ba.Ya dai baki

takardarki in yaso ki koma mkrnt.Su kuma su

dauki dan nasu. Bishira dai tayi shiru,zcyrta tana

jinjina rabuwa da Abba d kuma danata. Abba kam

gidansu ya nufa.Ummi ya soma cin karo da ita

tana sanye da doguwar rigar bacci,ta dora rigar

sanyu ta sakar ulu, a kai tana wanke baki da

busushi. Ta dube shi,mmkn ganinshi tayi a

wannan lkcn.Sai da ta dauraye baki sannan ta ce

masa sannu da zuwa,ya amsa a hnkl bai san mai

yasa ya kasa dauke idanunshi daga kanta ba,hr

ta gama alwala tayi addu a ta mike. Ta dube shi

da niyar yin magana,amma sai ta fasa don tana

tsoron kada ya daka mata tsawa. Ta daga

labulan dakin Umma zata shiga. Ya ce, "Ke!' ta

waiwayo cikin hada rai,domin ta tsani kiranta da

yake da ke!Ya ce Ummana fa?ta kalli dakin Alhj

Ba ta fito ba,,Ta shige ta zura hijabi ta tada

Sallah. Ya shiga dakin ya zauna,yana kallonta

tana Sallah zcyrshi tana nazarin Rayuwar

Ummarshi. Tun tasowarshi ya ke ganin kulawa da

kyautatawa da take yiwa Alhj Babba ga biyya,

sam bata wasa da dk wani abu nashi daga lkcn

da ya shigo gida ta gama sauraron kowa sai lkcn

da ya fita. Bai ta6a jin sunyi sa'in-sa ba bare ta

daga murya sama da tasa.Shin sauran matan ba

su fahimci irin wannan ladabi ba ne?Ummi tana

addu'a zcyrta cike da tunanin shi kuma ya Abba

me ya kawo shi da wannan sassafen? Muryar

Umma suka ji daga waje tana cewa,"Ummi in kin

idae ki fito ki share gidannan,ki wanke bayi,Ummi

ta ce To''. Sam Umma ba ta san Abba ya shigo

ba,dmn da ta ba Ummi umurni sai ta sake

komawa dakin mijinta, Ummi ta wanke bayi

kansu,sannan ta share ko ina na gidan, ta kunna

risho ta dora ruwan karyawa, sannan ta shiga

firar doya. Gyangyadi yake daga zaunw, Muryar

Ummanshi ce ta farkar da shi tana cewa, "A'aha!

ya bude ido cike da bacci.ZURFIN CIKI          www.gidannovels.blogspot.com book 2 part 4

ZURFIN CIKI          www.gidannovels.blogspot.com book 2 part 4

Posted by Bashir Sani         www.gidannovels.blogspot.com Fesan on 14 Dec 2016 - 22:10

"A'aha! ya bude ido cike da bacci. Ya kalle ta tare

da yin mika,ta ce "Lafiya"? Ya ce,Umma lfyr

kenan.Ta zauna da sauri Me ya faru Kuma? Yayi

dan tsaki,umma na gaji da auran nan ina ga

wannan karan xan yar da qwallon mangwaro in

huta ta quda. umma ta ce abba! abba!! me yasa

baka da haquri? ban xace ka haka ba abba,ina ce

jiyannan ka min alqawarin kawo qarshen duk

wata matsala tsakaninka da matanka?shin ban

fada maka hanyoyin da xaka bi ka xauna da

matarka lfy ba?ya kamo hannun ta,umma ba na

san bata ranki, ban san yadda xanyi da halin

yarinyan nan ba ne. jiya fa ina kwance taxo tace

min yarona amai naje kai shi kyamis,ina dawowa

na samu ta xauna tana kallon,ina mata magana

ta hayayyaqo min da asuba na tashe ta

sallah,wai dan yayi kashi shine ta hau xagin

yaron nan,wai dan iska. ni ko na bige mata baki

har da cukume ni da dambe fa.umma tace kaine

harda duka abba? dukan mace?ta xuba tagumi

tana kallon shi,ya ce umma xaginshi fa tayi,kuma

kin san dai ba kyau uwa ta dinga xagin danta.dan

ba haka kikai min tarbiyya ba.kalli rashin ji irin na

ummi, amma ban taba jin kin ce mata yar iska

ba.tace to ba sai ka xaunar da ita cikin tsanaki

ba?? . Yayi shiru a xuciyarshi fadi yake umma ba

xata fahinta ba.tace, tashi kaje ka bata haquri, ka

lallasheta.matafa sai haquri,kasan da qashin

haqarqari aka yi su,dole ka ganta a karka

ce.saidai nasiha da lallashi,da xaran ka ce kan

dole xaka miqar da ita,sai ta karye.nan dai ta yi

ta ma abba fada, har sai da shi kanshi yaga

cewa eh,yayi saurin fushi.dan haka ya miqe ya

nufi gida da nufin bata baki.sai dai kuma kash!

lkcn da yaxo tuni tana gidansu.ya dawo ya sanar

da umma, tace to dole sai alhj yaji kenan.ta shiga

gun alhj yana shirin fita. yace yau dai suwaiba

akwai abin da ya dauke miki hankali daga kaina

ko? tace, me kagani? yace tunda kika fita ban

kuma jin duriyarki ba, hatta karin kumallo yau

uwata ce ta kawo min.ko taya ni shafa mai yau

ban samu ba, tace uhum, abba ne in gaya maka

na gani hankalinshi a duk tashe, matsala ce suka

samu da matarshi,wai ta yi yaji.alhj yace,yaji?

umma tace eh wai a ce kamar abba bai san

yadda xai yi haquri da mace ba, alhj yace ina

abban?ta ce yana daki yana karya wa. Ya ce kira

min shi.abba ya xauna ya xayyane ma alhj komai

duk abubuwan da ke faruwa wanda take

masa,hatta batun sallah da bata san yi duk ya

fadia.alhj yayi shiru,can ya ce in ko haka ne ba

qaramin haquri kake yi ba, amma kaje xamu je

gidan.abba ya ce, ni dama xa a baita can dana

huta.alhj yace ba xa ayi haka ba haquri dai xa ka

ci gaba da yi.xuwan su alhj biyu gidan amma ba

suyi dace ba ance musu mahaifinta baya nan.

antynta kuwa ta kira shi a waya ya ce yana nan

xuwa gidanta.da dare suka je da ahmad sun

same ta ita da mijnta,anty ta tare su cikin fara'a

aka kawo musu kayan shaye shaye.nan dai abba

ya fada mata komai.ya qara da cewa ban sani ba

ko dan ni talaka ne shi yasa bishira bata ji

maganata? anty tace dame ka gaxa mata?

iskancintane kawai, wai bishira har da rashin

sallah,xa ko taci qaniyarta gun alhj.mijin anty

yace,tabdi lalle kana haquri nan dai suka ci gaba

da hira har mijin antyn yayi mishi alqawarin cewa

ya kawo takardunshi.MD din gidan rediyon

tarayya na jihar kd, amininshi ne. Amininshi ne

tun da abn da ya karanta kenan za a sama mishi

aiki.Abba ya yi ta godiya. Bai san da wane baki

zai gode ma mijin anty ba,tun daga nemna auran

Bishira yake taimakoshi, darajar su shi da Anty

da Alhjn su Bishiran yake hkr da halayanta. Ya zo

ya sanar da su Umman,Sun yi murna hr Alhj ya

ce dole ne in in masa godiya. Umma ta ce To

Abba ka gani fa,ta dailin matarka gashi zaka

samu aiki,ka yi ta hkr fa. Abba ya ce Umma ba fa

ta dalilinta ba,in Allah ya rubuto zan samu ta

hanyarshi sai ki gani,ko ban santa ba Allah ya

kawo sila.Ta ce To yanzun dai ita ce Silar,Allah

yasa albarka.Sai dai ba zan ji dadin tafiyarka

garin Kd ka barni nan ba. Ya ce Umma ko ni

tunda ya ce kd ke kurum ni ke tunan.Umma tayi

Murmushi,Allah ya maka za6i na alkairi,dk in da

za ka je.Amin Ummata. Mahaifin Bishira ya dawo

kuma Alhj ya tasa Abba sun je in da aka kirata

gata ga shi ga kuma iyayensu. Abba ya jero duk

laifunkanta bai rage ko daya ba. Sannan ya ce,shi

ma yana son ta fadi tsakani ga Allah me yake

mata wanda ba ta So?Nan fa a ka ce ta fadan,

sai ta shiga Kame-kame, Wai in ya shigo gida sai

ya yi ta fadace-fadace sannan ba ya zama a gida

sai tayi bacci,km ga abnci ta dafa amma sai ya

amso na Ummarshi ya c. Alhjnta ya daka mata

tsawa."Yi min shiru,yaushe ki ka bar musulunci?

Ba kya sallah ko?sannan ki bude baki kina zagar

masa da a gabansa?Ya bige miki baki kin kwaso

kin taho gida,to a miki uban me?ya dubi Abba

"Idiris me yasa ma ka mata duka ba?Ai ke babu

abn da ya dace da ke irin duka. Maza ki kakkabe

mayafinki ki koma gidanki,bana son in sake

ganinki da sunan yaji a gidana, . Zan wulakanta

ki. Kuma game da batun sallah dk lkcn da bata yi

ba ka dakar min ita ni na saka,batun tsafta kuwa

kada tayi,ka nemi mata ka aura ka barta da

tsiyarta. kai dk lkcn da ka samu matar ma zan

biya maka sadakinta ko 'yar wanene.Sai a lkcn

Alhjn Su Abba ya yi magana. Hakuri za ka yi

ranka ya dade,Allah ya saka da Alkairi bisa

karamcin da a ka yi mana,kuma insha Allah ba za

su sake ba. Abba ma ya yi godiya,sannan suka

masa sallama.Ita ko Bishira mayafi ta dauko tana

kuka suka tafi. Hjy Zainu ranta ya 6aci,taso a

kashe auran don dama bata son Abba sam,kafin

zuwan iyayen Abba da shi kansa Abban ta

fadawa mijinta karairayi,kamu ransa ya 6aci. Ya

kuma daukar wa kansa alkawari in ya bincika ya

tarar haka ne dukanta da zaginta yake ba tare da

ta masa laifin komai ba?sai yasa an raba auran.

Amma da yaji batun Abba gata a gurin bata musu

ba,sai ranshi ya baci da ita, har dai batun sallar

nan.dn haka ya bincike yana da kyau ayi shi,kada

ka yanke hukunci da maganar gefe daya,wannan

shi ne adalci. Bayan sun dawo Abba ya rakata

gida ya zo gurin Alhj da ya ce ya dawo yana

jiranshi. Alhaji ya masa fada cewa dk in da tara

tayi to ya kansace a gida. Sannan fadan da ta ce

yana yi in ya shiga shi ma ya daina,haka ya

dinga zama yana cin abncin.Abba ya ce to.Umma

ma da ya shiga suyi Sallama nan dai ta kara

masa fada tare da nuna mishi hanyoyin da zai bi

ta ce kuma cikin satin nan yayo mata rijistar

Islamiya tunda da ita a kusa. Ya shiga ya same

ta zaune bakin gado tana ta fushi,ya zo ya zauna

kusa da ita.Yasa hannunshi ya kamo nata,sannan

ya kira sunanta bata amsa ba bata kalle shi ba

ya ci gaba da mgn. Kin san dai ina sonki ko??ta

dube shi Da ba kafin a zuga ka.Ya ce wa zai zuga

ni? ta ce Wa kuwa in ba Ummar taka ba. Ya yi

tsam ya ji haushin maganarta sosai,amma sai ya

danne kada ki zargi Ummata tana sonki kin ki

fahimta ne kawai.amma mu bar zancan kiyi hkr

akan abubuwa da nike miki. ki yafe min nima na

yafe miki. . Ya jawota zuwa jikinshi,hr gobe ina

sonki sosai.Ranta ya yi sanyi don mata na son

wannan kalma daga mazajensu. Ya kira sunanta

ta dube shi cikin ido suke kallon juna,ya ce kin ya

fe min?ta daga gira,kina sona hr yanzun?Ta kara

mannewa a jikinshi "Ina sonka sosai ma.Ranar

dakin shi suka kwana,kuma ranar ce rana ta

farko da suka soma kwana a dakin nasa. Washe

gari tunda ya dawo Masallaci ya soma akin share

gida,lungu-lungu ya gama ya wanke bayi kan su

sannan ya yako ta da kyar ta tashi ya ce tayi

sallah ta yiwa yaro wanka. Tayi Sallar,wankan ta

kuke wai akwai sanyu,sai ranar ta daga. Ya ce,To

t dafa musu ruwan zafi su karya.Shi kuma ya

fitar da wankinshi yana yi ya gama ya ce ta fito

da duk wankinsu ita da yaron.Tsawaya ya yi yana

kallon tilin kayan,amma gudun kada suyi rigima

sai ya yi shiru ya ci gaba da wanki. . Ya cire

kayan yaron da zannuwanta hr ma zanin gado

wadanda yaron ya yi kashi ta aje su suka

bushe,,wasu kayan hr da tsutsotsi. Ya kira ta ya

ce "To kalli kayanki hr da tsutsotsi,wanna n ya

dac fisabilillah?samo leda ki kwashe su,ba zan

iya wanke su ba,in kuma za ki wanke to. Nan ta

samo bako ta kwashe takai gurin bola,ya ce

Bishira tsafta cikin addini ce,Annabi (S.A.W)ya ce

Babu mai shiga Aljanna sai mai tsafta. Don Allah

ki dinga kula,ke kanki za ki ji dadi in har ki ka

tsaftace ko'ina na gidanki.Ta tura baki ta wuce.

Ranar haka ya yini wanki kayan yaron dk sun

dafe kaya masu tsada da kyau irin wadanda a ka

sai masa daga gidan iyayenta,ranar dai ko shago

bai je ba. Cikin satin dai babu laifi suna ta

shiri,kuma tana daurewa tana yin tsaftar

jikinta,haka nan yasa ta wanke kai tayo kitso. sai

dai ita gani take dk an takura mata,amma tana

jin dadin yadda ya sakar mata fuska kamar

farkonauresu. Mitar da take masa kullum ya

daina dadewa a waje,ita don Allah ya zauna a

gida suyi hira. Ranar dai saiya gwada zama tun

da ya dawo sallar Isha'i ya shigo gida. Tana

zaune ba riga ya ce,Wai Bishira kayan kwalliyarki

sun kara ne? ta ce,Me ka gani?ya ce,Rabon da in

ga kwalli a idonki tun kina amarya bare dan jan

baki. . Taja dan tsaki "kwalliyar me zan yi sai

kace wata budurwa?Da dai nayi.Ya ce kin ji wani

shirme kuma,ban da ke ai matar aure me miji a

hannu ita ce da yin kwalliya. Ta ce, To ko ma

nayi ba zama ka ke ba.Ya ce "To yau dai gani na

zauna,kuma ina son a sheka min kwalliya. Ta

dube shi Gsky sanyi ba zan iya yin wanka yanzun

ba.Shiru ya yi yana kallonta,can sai ta zame ta

kwanta,sai kuma bacci. Ya yi murmushi.Dubi

matar da ta ce wai ba na zama a gida. to yau na

zauna amma kalli yadda ta bingire tana shirgar

bacci. Ya mike ya fice.cikin takaici korafin banza

kenan take yi tunda ba ta san yadda za ta yi fira

da mijin ta ba. haka dai abba yayi ta hakuri don

baxai yiwu ya ce shi kadai zai dauke mata duk

aikin gidanta ba. sai dai yayi wanda zai iya,amma

duk wanda ya shigo gidan shi ko ba a fada ba

yasan matar gidan kazama ce ta bugawa a

jarida. ummi tana zaune gaban umma,fuska

shabe- shabe da hawaye.ta rikewa ummar

hannu."kinji don Allah umma kice wa ya Abba ya

dawo dani garin nan.wallahi bana son makarantar

kwana,ni dai bazan koma ba."umma ta ce "haba

ummi xuwa yanzu ya ci ace kin saba da

makarantar" ta ce,"umma bazan saba da rashinku

ba....."karaf a kunnen Abba. ya ce,"to sai ko ki

shirya sabawa,don wata rana ma aure zaki yi."

umma ta ce sosai kuwa. tsohuwa dake zaune a

kofarta,tana jinsu ta sako baki da cewa,"ku dai

lallasheta,karatun nan fa da ake ta matsanta

mata bana ganin manzo bane." Abba ya ce

mata,"in ji wa? kin ji ki,to ana neman aljanna da

karatun boko kuma ana neman wuta." ta ce,"kai

ni raba ni da shegiyar karya tunda bata so a

barta." Abba ya dubi ummi,"kada ma kiyi za ton

maganar tsohuwa za tayi wani tasiri,gara ma ki

shirya komai gobe da wuri zamu wuce." ta dube

shi,"don Allah ya abba." ya mike ki shirya da

yamma zanzo muje (sahad store). ya dubi umma

na tafi. . Ta ce,"abba bamu ko gaisa ba,ya mutan

gidan?" ya ce,"suna lafiya,sauri nake in karasa

wasu dinkuna,saboda gobe bana nan jibi litinin

zanje interview da gidan radiyo da talabijin na

(c.t.v) ta ce,"a'a ka samu anan din ne?" ya

ce,"eh bana fada miki ba da aka tura takarduna

can sai suka ce gurin da zasu saka ni akwai wani

wanda suke jin dadin aikinshi a gurin? don haka

zasu turo ni kano,suna ganin ana bukatar irina.to

shine mijin anty ya fada min to yanzu sun kirani

ranar litinin zasu min (interview).ummi dai na

jinsu bata ba kukanta ba.abba na ficewa umma

ta ce tashi kije kiyo kitso ummina,kin ji? dakyar

taje ta dawo.umma tana yankan kubewa wayarta

ta shiga ruri,ta dauka Abba ne.ya gaisheta ta

amsa,ya ce ummana ummi fa ta shirya? umma

takai duba cikin daki inda ta hango unmi nade

kan kujera tunda ta fito wanka. Tace can cikin

kujera,wai sanyi take ji.yace sanyin lfy kuma? ta

shirya ta sameshi gida,umma tace to gatanan

xuwa sukayi sallama.umma tace ke ummi fito

man in kin gama shirin.ummi tace umma nifa

sanyi nake ji,ina ganin xaxxabi ne xai

kamani.tace to ku biya ta kyamis kusai

magani.tsohuwa tace ke yi kwanci yanki, dole ne

fitan? umma ta miqe tana cewa, yanxu in ban je

ba da yaxo xai fara min masifan shi ne. ta shirya

ta fuce rai a bace.a nutse ta ke tafiya har daf da

qofan gidan ya abba. sallama taji anyi mata.wani

matashi ne suka gaisa, ya tambaye ta nanne

gidansu? tace a,a lafiya?ba tare da bata lkc ba ya

fara xayyane mata manu fanta,santa yake kuma

da aure,tace kaga mlm sai anjima.ta shige gidan

abba shiko ya kafe yaqi tafiya.da sallama ta

shiga gidan,qaran inji baisa aji sallaman ba,dan

haka ta jingina da rijiya tana kallan tsakar

gidan.mamakin daya yadda mace daya a gidan ta

kasa gyara gidan.sai kace gidan namiji, namijin

ma qaxami. . abba ne ya fita wanka sanye da

jallabiya fara.ya aje bokitin ya dube ta. yace ki

siga ciki mana, ai tana falo.tayi

sallama,bishiratana xaune da baso tana kalan tv,

ganin umma ta daga labule sai ta hada rai tare

da cewa lfy? ummi tace ina wuni. bishira tace

lau, nace lfy? ta fada hadi da xare ido. ummi tace

ya abba ne ya ce na xauna anan na jira shi. tace

baxa a xo nan adame ni ba, ehe dan kallo nakeyi.

ummi ta ja tsaki tare da sakin labulan, ta koma

ta jin gina da rijiya.bishira ta fito.ke sarkin rashin

kunya wa kike ma tsaki? ummi ko kallanta batayi

ba.sannan tace baki isa kixo min har gidana

ba,kice xakimin rashin kunyan da kika saba.abba

ya jiyo hargowanta ya fito, yana qoqarin saka t-

shirt baqa akan faran singiletin shi,wandan jeans

ne mai laushi blue.yace,menene? tace, wannan

mara kunyan yarinyan nanne xata sameni har

dakina tamin tsaki.oa dubi ummi dake kallan

qasa tamkar bata san me akeyi ba. yace ke

ummi, ta dube shi da sauri,xan bata maki rai

kinsan bana san raini ko? tace nifa ya abba

banfa yi mata komai ba kawai fa.ya daga mata

hannu,yace banasan ji. yace na fada maki dai

bana san raini. takaicin duniya ya isheta,ta

sunkuyad da kai cikin qunan rai.wanna shine

gaba kura baya damisa.bishiqa kam sai ci gaba

da mita take, shiko abba tuni ya koma dakinsa da

qarasa shiri. ya fito fes, sam baxaka ce mijin

bishira bane.qamshin turaransa ya karade gidan

ya daga labule.ni na fita. tace sai ina? xan kai

ummi ta sai duk abinda xata nema dan gobe xata

koma mkrt. ta tabe baki. ya dubi ummi wadda ke

cika tana batsewa,sannan ga sanyi alamun

xaxxabi yana damunta.yace muje ko? ta dube shi

sannan ta bishi.a qofar gida ya iske wannan

saurayin,yace lfy, ko kana jiran wanine? saurayin

ya ce wata yarin....sai ya hango ummi,dan haka

ya katse batun da cewa yauwa gatanan. . abba

ya kalleta ke uwar rore rore wannan ke yake jira

ko? ummi tace oho mashi, bina yake tayi.abba ya

ce, kayi haquri dan samari,ba aure xa a mata ba,

krt takeyi. yace nima din bawai ina nufin yanxu

bane.ya ce na fahince ka.to ka bari sai nan

gaba,ina nufin in auran yayi sai kaxo ko???? Ya

dubeta ranshi bace,ke kuma wuce muje.suka bar

shi nan tsaye yana kallansu.yaga kishi qarara a

idon abba.yace wannan ba wanta bane shima

santa yake.ya raya aransa shima yayi gaba abin

shi.shi kam abba suna tafe yana yi mata fada,wai

tabi ta sakar ma maxa fuska kowane gaja sai ya

xo yace yana santa.maimakon ta tsaya tayi

krtnt,xamani na ilimi,ita dai ta qi kula shi,har

yanxu takaicinta abin da matarshi ta mata,kuma

ya nuna ya goyi bayanta.wayarshi tayi ringing,ya

kalli ummi muje shago na mashin din

nacan.sannan ya daga wayar,ita tana tafe ne

amma sam bata jin dadi.da yake tafiyanta yanxu

tamkar tana jin tausayin qasa take yinta,sabanin

da da sai dai tayi gudu,shi da ke tafe yana waya

ya riga ta isa.gefe ta tsaya ya shiga shago bayan

ya gama amsa wayar.ahmad abokinsa yaxo xai

shiga shagon ya ganta tsaye.tace ina yini ya

ahmad? yace lfy lau yar daru.daman haka ya kan

ce mata.ya shiga shagon yana

waiwayanta,abbana barma yan shagon sallahu

wasu kayan da xa a xo dauka,ahmad ya shigo.

suka tafa,sannan suka gaisa.ahmad yace naxo ne

in fada maka anjima xamu shiga gidan su hafsa

dan gaida iyayenta,sai dai kuma ganin ummi ya

sani jin wani abu.anya ba xan dawo gida da

neman aurena ba?a rude abba ya ce wace ummi

kenan? ahmad ya ce qawarka mana.abba ya ce

dan Allah saki xancen nan kada ma ta jiyo ta

raina mu,me ka gani naso a gun ummi? dan Allah

kada ka cta min rai. . ahmad yace, allah in xai

yiwu, nutsuwan ta birge ni .abba ya ce to ba da

ni xa aci amanar hafsa ba.ummi kuwa dan Allah

ka bar xancenta.yaea ahmad yaga abba ya sha

mur ya tsare gida,dole ya saki batun.suka yi

sallama ya tafi,abba na cewa sai yaxo da

dare.yasa yaron shagon ya goge mashi mashin

din sannan ya tada,ya kalli ummi fuskarshi daure

xo ki hau.itama tata fuskar a daure take.tahau

suka tafi,iskar dake kadata tasa xaxxabin dake

san kamata ta qaru.ya kafe mashin dhn ya

kalleta,muje mana.ta bishi suka shiga cikin sahad

store din.tsaye tayi tana kallanshi yana diba

kaya.da alama na iyalanshi yake diba,dan taga ya

soma da pampas. Hannuwanta harde a qirjinta

tana kallan shi,kome nashi yana birgeta.ya

waiwayo ya dubeta, tsayuwarme kike yi a nan da

ba xaki dauki abinda ya kawo kiba? ta rasa me

xata dauka,sai kurun ta dauki makilin ta riqe a

hannu,ya gama diban abin da yake so,sannan ya

aje gaban masu amsar kudi.ya dubeta,bakya

buqatar komai kenan? ta nuna mishi makilin din

hannunta,tana murxa shi.ya harareta baxa ki

dauki komai ba,kina da kayan tea dasu complex?

tace a,a.y2e to ki tsaya kada ki dauka.ya soma

dibo mata saitin sabulan nan daya taba sai mata

na aloe vera,dan yaga duk kananan qurajen sun

mutu.sannan ya hada mata da audugar mata

guda biyu.ya kai table.lkcn ta dauki madara da

milo ta kawo.yace wawiya,dalla matsa ki bani

gu.yaje ya qara tsinto mata ,sanna akayi musu

total ya biya.suka fita.kafin sukai gida haqoranta

sun s6a haduwa,gashi tana ta takurewa,yace

lfy,wani irim xama kika yi haka?tace,sanyinake

ji.tana magana muryarta na makyarkyata.wani

dan asibiti ya nufa da ita nan kusa da unguwansu

aka dubata. Wurin allura,nan fa a ka soma

daga.Ta ce,ita kam bata san allura.Abba ya daka

mata tsawa da cewa,Allurar ce abn tsoro?Na

gane sam ba ki son ki koma mkrnt,a gobe ne

kuma sai kin koma duk abnki. Ta ce, Naji zan

koma amma yanzun kam dn Allah Ya Abba kada

amin allura.Nurse dai sai kallonsu take yi tana

dariya. kwai Ummi sai ta soma hawaye ita fa har

ga Allah bata son allura.Nurse ta ce,To ka rike ta

mana ko ba Amarya ba ce?Naga shagwabar tayi

yawa. Abba ya ce,Me? cikin tsawa ya yi

maganar,hr sai da Nurse din ta tsorata,ya ce

kanwata ce fa,kin ga wannan kucakar tayi kama

tayi kama da Amare? Nan take Ummi taji ta

muzanta,sannan km ta tsorata da irin tsawar da

ya yi,ba ta san lkcn da ta shige a ka yi mata

allurar ba. Ta fito tana sharar kwalla suka koma

gida. Sai dai tana hada kayanta a Jaka,Sannan ta

ga wadannan sabulun da kuma audugar,kenan shi

ne dama ya sai mata wancan?ko me yasa ya sai

mata kuma hr da augugar mata? . wata zuciyar

ta ce,kila dn yaga Umma bata san kan abubuwan

zamani ba sosai.A fili ta ce,kai umma tasan

audugar mana. Haka dai ta ci gaba da tufka tana

warwarewa,hr ta gama shirya kayanta. Yau kuma

a bayan Tsohuwa ta za6i kwanciya,da dn komai

ba sai dn suyi hirar yaushe gamo. Sai dai

Maimakon hira sai ta tsunduma a tunani,ta bar

Tsohuwa tana ta zance ita daya. Fitarsu da Ya

Abba ta tsaya mata a rai,ita tayi ta tunowa tana

murmushi.Sai dai bata Son tuna lkcn da ya yi wa

Nurse din nan tsawa dn ta ce ko ba amarya ba ce

kom me yasa zai mata Tsawa? ita kam kalamn

Nurse din nan sun birgeta,shi kuma daga ganin

yadda ya yi tsawar nan kalamn ba su masa dadi

ba.......... wai takwara bacci ki ka yi ne?Muryar

Tsohuwa ta katseta,ta ce,Idona biyu Tsohuwa.Ta

ce, Tunanin me ki ke yi ne haka?Ummi ta ce

"Um" ina tuna gobe yanzun ina can.Tsohuwa taja

tsaki,Ai mai sunan Malam ya san takan mugunta.

UMMI dai ta ce "Um.Tsohuwa kuwa sai yi take

da mai sunan Malam.Tun Ummi naji tana "Um",

hr zcyrta ta soma tsanar kalaman Tsohuwa. Sai

dai bata da damar ta katse Tsohuwa tunda dn ita

take yi,bata da mafita da ta wuce ta bar

dakin,don haka ta suri butar Tsohuwa,wai zata je

kewaye(bandaki). Shi ma Abban da ke kwance a

tsakar dakinshi kan kafet ya tada kai da

katifarshi,ban da tunanin fitarsu ta dazun ba abn

da ya keyi. Sai dai damuwarshi daya,me yasa

samari da dama suke kawowa Ummi hari?Me

yasa ya ke jin zafin haka?Zuciyarshita amsa da

cewa,ka so ko ka ki kana Son UMMI."a fili ya

furta "Haba dai so,Allah ya tsare ni." Tun misalin

tara Ummi ta gama shirinta tsaf,cikin kayan

mkrnt mai ruwan hoda,mai gida-gida.Da kuka ta

bar gidan yau ma. Haka nan kuka take hr suka

isa mkrnt,ta samu Khadija hr tazo,dn haka tare

suka kwashe kaya.Kafin Abba ya tafi sai da ya yi

mata fada kwantankwacn wnda Umma tayi

mata.Waton ta kula d kanta,kuma tayi abn da ya

kawo ta,waton krt.Sannan ba ya son tayi

kawance d yaketa shari'a.irin wanda wasu

watsatstsun yaran ke yi.(Allah ya shiryesu).

Sannan ya jadadda mata batun ibada,sannan ya

kawo kudi ya bata,ta ce Umma fa ta riga ta bani.

Ya ce,"Ki kara."ZURFIN CIKI          www.gidannovels.blogspot.com book 2 part 5

ZURFIN CIKI          www.gidannovels.blogspot.com book 2 part 5

Posted by Bashir Sani         www.gidannovels.blogspot.com Fesan on 14 Dec 2016 - 22:12

Umma fa ta riga ta bani. Ya ce,"Ki kara."

Rayuwarta a mkrnta wannan karon ba laifi,sai dai

fa hr yanzun ta tunu da gida sai tayi kuka. Su

Safiyya suna mmkn yadda Habiba take da

matsanancin nacin gida. ******** Abba ya shigo

gidanshi dauke da ledajin kayan miya,da sauri ya

dire su kofar kicin ya nufi Bishira da ke kofar

bandaki tana shara amai. Ya kama ta,"lafiya?Me

ki ka ce? Sai da ta gama aman sannan ya karasa

da ita ta wanke baki da fuska a cikin bayin. Ya

ce,Ba ki d lfy ne?Ta soma Hawaye, Ka gani ko

Babn Walid,kila fa ciki ne da ni.Tun wancan Satin

ya kamata in ga al'aldata amma shiru. Ya ce, To

menene na kuka? Yi shiru,Allah ya inganta.Ta

harare shi Dana fa bai shekara ba.Ya ce,To dole

ne sai danki ya shekara sannan Allah zai baki

wata kyautar? Ta soma kuka,Ni dai zan je a

ciremin ne. ya hade fuska,Ban yarda da haka ba.

Ganin ta tada hnklnta tana cewa "Dama Hjyrsu ta

ce mata tabi a hankalu ta ki ji gashi nan yanzun

tana da wani ciki. Ya ce To kada ki damu kin ji?

Zamu je asibtin dn a tabbatar da cikin kafin a san

abnyi. Da za suje asibiti shi ne ya dage sai da

tayi wanka,dn d farko kaca-kaca ta dauko

mayafi, ya ce sai tayi wanka ta canza tufafi.

Gwajin farko ya tabbata tana da ciki,nan ta shiga

kuka. shi kanshi ya damu domin bai so ciki

yanzun ba.A son ranahi sai an yaye yaron kafin

wani cikin. Amma ba shi da ra'ayin

zubarwa,nashi ganin kyautar Allah ce,dn haka ya

amsa ya kuma gode. Ya lallashe ta da cewa,ta yi

hkr su amshi kyautar Allah dn haka wani na nema

da kudi bai samu ba. likita ya ce,Kada ta

damu,taci gaba da bai wa danta abnci tana hada

mishi da nonon,a hnkli zata yaye shi bana farat

daya ba. Bayan ya kaita gida ya kuma

lallashenta,saiya nufi gurin Umma. Bayan sun

gaisa,ta tambayi iyalanshi ya ce "Daga asibiti ma

muke da Bishira." Umma ta dube shi da

sauri,Waye ba lfy? ya ce, Ita ce.Sai kuka ma take

yi wai dn an ce tana da ciki. Umma ta ce, Ikon

Allah, to Allah ya inganta.Sai dai kuma kada

Walid ya sha ciki. Abba ya ce,likiya ma ya yi

mata bayanin yadda za ta yi masa,hr ta janye shi

daga nono cikin hikima.Umma ta ce, Da za ta

yarda ma an kawo mana shi nan. ya ce,Ai dama

nan zan kawo shi da zarar an yaye shi Umma.

Sam bai fada ma Bishira nufinshi na baiwa Umma

Walid ba,dn yasan ba zata ta6a laminta ba.Sai

dai itama tasan dole hakan zai yi. Don haka ta

garzaya gurin Umman Bashir ta shaida mata

cewa sunje asibiti,dk ta fada mata komai,sannan

ta ce ita danta take tunani kada ya dauka ya

kawo wa Ummarshi ita ma a mallake mata yaro.

Umman Bashir Ta ce Wannan a zaune take,sai

dai in ko ba a kai shi ba.Amma ki bari daga kin

kula ya daina damuwa da nonon ki janye shi,zan

zo in taho da shi wurina. Bishira taji dadi tare da

cewa, Hakan dai yafi. Sabuwar kazanta ta

samu,Bishira dk abn bi bangon daki an tofe da

yawu.Rashin wanka sabo,kai abn nata sai

addu'a. Ibada kuwa ba a mgn,domin dai tuni ta

aje Sallah a gefe,Azumi dai tana yi amma in ta

sha bata ramawa.Allah ya shirye wanda ya 6ata.

Abba ya dai yanzun tuni ya yafe abincin

gidansa,matsawar ba shi da kanshi ya girka

ba,don kuwa dama can shi mutum ne mai

kyankyani. In zata fita takan wanke kafafunta ta

dauki kaya ta saka,sai ka rantse tayi

wanka.Amma da zata matso kusa da kai,nan za

ka ji kauri na tashu da karni da kuma wari. Dole

ya hkr da laluranshi ta aure a gurinta,domin in

yaje shimfidarta ba zata ki ba,amma wari da

zarni suna hana shi yin komai cikin nutsuwa. In

kuma dakinshi ya kirata ko bata kwana ciki ba

har gari ya waye yana jin warin jikinta a

shimfidarshi don haka lokuta da yawa yake

hakura da ita. *********** . Ummi tana kwance

kan gadonta,yayin da Khadija da Safiyya suke

zaune bakin gadon Safiyyan wadda ke kallon

Ummi. Hirar masoyinta take basu,Safiyya bata ko

gajiya da zancensshi. Khadija ta ce,ita ma da

zata taho har kuka nata Saurayin ya yi. Sai lkcn

Ummi ta dube su,"kuka Khadija?Khadijata

ce,"Riris Kuwa. Ummi ta ce, Hu'um ba namijin shi

yasa nike da za6i a kan irin mijin da zan aura.

Safiyya ta ce,"ke banza,dk cikin so ne. Ummi ta

ce Ban damu da sai namiji yaso ni ba,in dai ya

tara abubuwan da nake so ga namiji to zan yi

amfani da kasantuwata 'ya mace in koya mishi

Sona. Khadija ta tashi ta dawo kusa da Ummi,Kin

san me ki ke fada?Koda yake sanar damu yadda

ki ke son mijinki ya kasance? Ummi ta ce "Na

farko mai son Addini,Mai Ilimi duka 2,mai hakuru

,sannan yana da saurin fushi,mai kuzari da

kwarjini. Ma"abocin tsafta da tsantseni,wandadk

tufafin da yasa sai sun kar6e shi,mai biyayya ga

iyayensa,sannanmai kula da gidansa,baki mai

tsare gida,ga yawan Ibada, Safiyya da khadija

suka kwashe d dry,Khadija ta ce, Ina za ki samu

dk mai wadannan lissafin da ki ka yi??? Safiyya

ta ce, Kuma fa bata gama lissafin ba ke ba ki ji

ana cewa dan Adam tara yake bai cika goma ba?

Ummi ta ce,Akwai shi,Ya Abbanmu haka

Halayansa suke. Yanzu ma da ni ke lissafin shi

na ke kallo a idona.Khadija ta ce,To ba dan

uwanki ba ne da shi kenan kin samu a gida.Ummi

ta ce,Wuu fitina Road,wannan ya mugun tsanata,

ina son dai me irin halayarshi ds

dabi'unsa.Khadija ta ce,Har da kamaninsa? Ummi

ta ce,sosai ma. Saitaga sun sa dry.Safiyya ta ce,

Malma shi ki ke so,kuma dk yanda a ka yi ba

shakikin ki ba ne,da aure a tsananinku. Umma

tayi Shiru tana kallonsu,Khadija ta ce,Habiba

kenan,wai har saurin fushinshi tana so. Ummi ta

6ata rai tare da cewa,Tunda kun kasa fahimtata

shi kenan.Ya zan yi in ce ina son Ya Abba yana

da matarsa? SAfiyya ta ce,ke dai in da aure

Tsakaninku kada ki tsaya "ZURFIN CIKI          www.gidannovels.blogspot.com, kizo a

karshe kina da kin sani. Ummi ta ce,A bar

zancen. 32... Sai dai kuma a daran ranar ta

tsinduma duniyar tunani.Tabbas zuciyarta da

shisshiga take,tunda ta rasa wanda zata so sai

Ya Abba. Wanda ya yi mata muguwar tsana.Afili

ta ce,Duk kauce-kauce da kewaye-kewaye ba za

su kai ni ba,Ya Abba nake so. Hawaye Suka

soma sintiri daga idanunta. Wannan lkcn ziyarar

da yazo Abba da Umma d Tsohuwa da Alhj

Karami dk suka zo. Dadi ya kashe Ummi,ta rasa

jikin wanda zata fara fadawa don dadi. Alhj

karami ta soma kamkamewa sannan

Umma,Tsohuwa kam ai tana manne jikinta hr

suka zo tafiya.Shi ko Ya Abba yanzun kunyarshi

take ji,dn haka tunda suka gaisa mgn bata kara

hada su ba. Sai dai jife-jife suna satar kallon

juna,in sun hada ido sai ya dan daure

fuska.Safiyya da khadija sun gaisa da su sannan

sun yaba da yadda a ke ji da Ummi. Da za su tafi

kuwa Ummi kuka Tsohuwa kuka,sai da Abba ya

ce ba za a sake zuwa da su ba,Sannan Ummi tayi

shiru.Sun tafi sun barta d kewarsu,Kamar yadda

suma suka tafi suna kewarta. ********** . Bishira

da kanta ta dauki Walid ta kai ma Umman

Bashir,domin ta san zai kai ma Ummanshi ne.

Abba ya rufe ta da fada lkcn d y tambayi dan ta

ce ta yaye shi ta kai ma Umman Bashir. Ya ce To

je ki dauko mn yarona,dn ba can nayi niyyar kai

shi ba,Ta rike kugu,kaje mana da kanka,tunda ba

ka son zamn danka hannun mahaifiyarka to ni ba

zan yi saken da Mahaifiyarka tayi ba a ka raba ta

da danta ina fata ka fahimci karatuna? Kallo

kurum ya bita da shi,sannan yaja tsaki tare da

cewa,Dube ki kmr wata Bauna,jiki sai tsami yake.

Ta ce,Eh dk abn da zaka ce kace. Ya juya ya fita

rai 6ace. Umma ya Samu ya fada mata, ta ce, To

menene na bata rai Abba? Can din da nan ba dk

daya ba ne? ai ba za su cutar da shi ba. Ya ce, ki

fahimce ni Umma,ba ina nufin zai cutu ba

ne,amma can da yara kanana,nan kuma babu.

Sannan......... ...... Sai kuma ya yi shiru tare d

cewa,Shi kenan. Umma ta ce,Yauwa bana son

kana daga murya kan abn da bai kai ya kawo ba.

Allah ya raya mana shi ya kuma sauketa lfy.

Abba Ya ce Ameen. Gidan (T.V)sun kira Abba sun

masa (intervier)da kusan wata 2,dmn ya cire ran

samun akin, ko da yaje suka ce sun dauke shi

aiki. Abn d yasa suka yi jinkiri daukarshi,suna

canza tsarukan aikin ne sannan sun sake

tantance ma'aikatansu. Litinin Abba ya soma

zuwa aiki kmr yadda a ka bukata,dakin watsa

labarai a ka kai Abba. Sam bai samu matsala

ba,dk d shi na mai yawan surutu ba ne,amma a

cikin sati 1 ya goge da aikin,km an yaba da yadda

yake watso labarai. Yana yi da Hausa minti sha

biyar da turanci minti sha biyar,ana sakawa karfe

7 na yamma. Abba ya kama aiki cikin sa'a nan

da nam sai farin jini cikin abn d bai fi wata ba ya

nemi izinin a bashi fili koda mint 15 ne don

gabatar da wani fili da ya yi masu don matasa.

filin yana kiran shugabannin matasa na

unguwanni suna hira da su akan halin da matasa

suke ciki na shaye- shaye da sace-sace da kuma

rashin sana'a. Da turanci a ke shirin,sannan a kan

baiwa sauran matasa na gida su bugo waya su

fadi nasu ra'ayin,game da abin da ya kawo

hakan,da kuma hanyoyin da za a bi don magance

su. Haka nan ya kan samu lkc ya shiga cikin

matasan musamman ma su shaye-shayen da

marasa sana'a dn jin ra"ayoyinsu,da dalilan

fadawarsu cikin harkar. Kafin wani lkc filin ya yi

suna kuma kullum yakan tallata filin kan cewa ya

kamata Gwamnati ta dauki nauyi filin don yana

taimakawa mata wurin inganta rayuwar matasa.

Cikin ikon Allah sai gashi Gwamnati ta yaba da

filin,ta dauki nauyin shirin kuma an sa shi hr

fannin Radiyo. Lallai Abba ya shigo da kafar

dama,Sannan hukumar gidan Radiyo tayi Matukar

farin ciki da zuwan Idris Aminu Idris,wannan

Ma'aikata. Sannan sai Abba ya zama wani sabon

tauraro wurin Al'umma,dk in da a ka ganshi ya

zama abn kallo. Matsalar shi daya gidanshi,in ka

ganshi a waje Sam ba za a kayi tsammanin haka

zaka samu gidanshi ba,Dattin ya karu,musamman

da ya kasance yanzun ba shi da lkcn kanshi

ballatana ya yi sammakon share gidan. Wankinshi

mai kaiwa yake yi,haka nan nasu ya ce ta dinga

kaiwa makota gidan wanki. Amma kafin ta hada

ta kai aiki ne ita dai tayi kallo ko a shiga makota

hira. Sam Abba ko adreshin Zai bada ya

gwammace ya bada na gidansu Ummanshi dn ba

ya so aje gidanshi ************* . Kwanci tashi

Ummi suna ta fana da jarabawa zuwa (SS2) cikin

ikon Allah suka gama. ranar da aka yi musu hutu

kamar ta sani bata tsaya jiran Abba ba,Ta nufo

gida. Shi kuwa lkcn suna kici-kicin kai Bishira

asibiti zata haihu,amma yana sane da cewa yay

Ummi zata dawo kuma hnklinshi na can. Motar

wani Salis Abokin aikinsa ya aro ya kai su

asibitin ita d Ummanashi. Bayan ya ba d dk wani

abu da suke bukata ya ce Umma za shi dauko

ummi. Umma ta ce,Ka barta tukunna in matarka

ta sauka lfy gobe sai kaje tunda tana mkrnt ne.

Ya yi-ya yi Umma ta ki,dole ya hkr. sai bayan

la'asar sannan ta haihu,Nurse ce ta zo tayi musu

albishiri an samu 'ya mace. Bayan an kintsa

uwar,sannan a ka kaita dakin hutu,su kuma a ka

kawo musu 'yar.Nurse din da ta kawo 'yar ta ce

d Umma ke ce Mamanta? Umma ta ce,'Eh."Nursr

din ta ce "kazantar yarinyar tayi yawa,kafin ta

haihu sai da likita ya korata ta yi wanka,muka yi

mata aski ko'ina jinkinta datti. Gsky Mama

mijinta yana kokari,yanzun kuje ku dafa ruwan

dumi ku kawo mata tayi wanka. Abba ya yi tsaki

ya ce, kin ji ko Umma,Allah ya kara.Umma ta

ce,Yanzun kaje gida ka dauki babban filas dina ka

shiga wurin Umman Bashir ka ce Mata ta dafo

ruwan Zafi,daga nan ma sa ji haihuwar. Yana

shiga gidan tun daga zaure ya jiyo Muryar

Tsohuwa tana cewa,Naji shiru-shiru kin ga dai hr

yanzu. Yana saka kafa a tsakar gidan muryar

Ummi ta daki dodon kunnanshi.in da ta ce,Kila

kuma ta haihu yanzun. jinin jikinshi ya tsinke dn

jin Muryae. Ya nufi dakin.Tana zaune tana shan

rake. Ya dubeta, ita ma shi take kallo dn tunda ta

diro ba wanda take muradin Gani irin shi,cikin

sanyi murya ya ce,Ummi ke da wa ki ka taho? Ta

sunkuyar da kai,Ni da wasu 'yan mkrntrmu ne

muka dawo. Ya ce '"Good,tashi ki dafa ruwan zafi

ki zuba a babban flask. ya dubi Tsohuwa da take

ta tambayarshi ko mai dakin nashi ta sauka? Ya

ce, Eh ta haifi 'ya mace. Tsohuwa cikin takaici ta

ce,Sai yanzu kaga damar bani amsa?Dan

walakanci kawai? Kai mai sunan Malam ka gyara

halinka. Abba ya ce,Yi hkr Tsohuwa dk na gaji

ne,Nan kuma ina yi wa Ummi mgn. Ta ce kana

mata fadan ka dai. Ya ce,Tsohuwa wai ni hr

yanzun ba zan wanku a wurink ba game da

Ummi? ta ce, Ina fa zaka wanku?Har abada mai

sunan Malam kai ba me kaunar takwara bane. .

Yace to naji a bar maganar yanzu dai kishiyarki

ta haihu.an samu ya mace.tace Allah ya raya

mana. Yana jingine da bango yana kallon ummi

tana ta shige da ficen daura ruwan zafi.komai

cikin tsafta da natsuwa take yi. Sai da tasa

ruwan zafi ta wanke flask din kasancewar anjima

ba'ayi amfani dashi ba.ta tafasa ruwan tazo ta

bashi,ya ciro wayarshi ya mika mata. "sa min a

caji naga nepa sun kawo wuta" ummi ta jona

waya sannan ta ci gaba da girkin dare don tasan

Alhaji bai cika son wani abu da dare ba sabanin

tuwo. Ta gama wanka sannan tayi sallar

magariba tana kwance gadon tsohuwa tana

tunanin abba. Tsohuwa nata lazimi in tayi

magariba bata tashi sai tayi isha sannan taci

abinci.ummi ta tuna wayar da yaya abba ya bata

ajiya. Da sauri ta tashi tare da cewa "ke tsohuwar

nan anzo tayaki hira kin share mutane" ta mike

ta nufi daki ta dauko wayar ta kunna HEHE KIN

MANTA YAYA ABBA KENAN?" Sakwanni ne sukai

ta go slown shigowa sannan sai kira tashin farko

data daga wayar muryar mace taji, ta ce "dawa

nake magana" wadda ta kira ta ce "ina mai

wayar?" ummi tace "dq matarshi kike magana,ke

din wacece?" waccac n ta ce "in yazo ki

tambayeshi? yasan me lambar." nan da nan sai

ummi ta samu kanta yana juyawa,tayi tsakita

kashe.ta shiga duba sakonnin da yawansu na

mata ne masu sonshi,daidaikune na maza masu

nuna yabawar aikinsa.hankalin ummi ya tashi

ganin yadda mata suke farautar abinda take

tsananin so.ta kashe wayar cike da nadamar

kunnata Hankalin Ummi ta samu kanta yana

juyawa,tayi tsaki ta kashe.Ta shiga duba

sakonnin da yawansu na mata ne ma su

sonshi,dai-daiku ne na maza ma su nuna

yabawar aikinsu. Hankalin Ummi ya tashi,ganin

yadda mata suke farauta abnda take tsananin So.

Ta kashe wayar cike fa nadamar kunnata. Sintiri

ta dinga yi a tsakar dakin,Sallamarshi ce ta, katse

ta.Ta amsa ciki,sannan ta zauna ba tare da ta

kalle shi ba. Ya ce,Bani wayata da abinci 'yan

asibiti. Ta mike ta dauko masa abncin,sannan ta

bashi wayar.sai dai tana yin komai ne fuskarta

daure. Ya ce,Lafiya na ganki wani iri?ta dago ido

ta kalle shi,ta sake tsuke fuska. lfy lau.Ya ce,shi

kenan na tafi Sam bata tanka ba. Yana fita ta

mike a kujera,so takeyi a lkcn ta samu makanta

mafita,shin ko dai ta tare shi ne ta fada masa?

wata zuciyar ta ce,In ko ya dinga kwallo da ke

sai kin rasa mai cetonki. Ta tashi tare da

cewa,Bari kawai in fada ma Tsohuwa.Zuciyarta ta

sake rayawa.Tsohuwa fa ba zata yarda ba, domin

kullum tana bada shaidar tsanar da Ya Abba ya

mata,ta koma ta zauna. Sai ta samu kanta da

fashewa d kuka,tana fadin wannan wace irin fitina

ce ta same ni?me yasa zcyt ke son tozarta ni?

Me yasa zata so wanda ya tsane ta?Ta mike ta

shige uwar daka. Gado ta hau tana son ta lallashi

zcyrta,dn ta daina son Ya Abba. Shi kuma yana

tafe a mashin zcyrshi na mitar bata gaji da ganin

Ummi ba,yadda take ta kai kawo ya ke gani a

idonshi. Lkcn da ya kai musu abnci me jego ta

gyare,dama ta zubar d jini ne shi yasa suka ki

sallamarta,sukace sai da Safe. Ya samu kannanta

sun zo da wata 'yar Babnsu.Sun gaisa an yi 'yar

hira sannan suka ta fi lkcn ya dauki 'yar ya yi

mata kallon sosai. Ya dubi Umma kin san

yarinyar nan da wa take min kama?Ta ce,A'a.

Bishira ta tsare shi da ido,ya ce lkcn d Ummi na

karamarta sak wannan. Umma ta ce,Kana nufun

d Ummi take kama?ya ce,"Eh,Bishira ba kunya ta

ce,Allah ya kyauta ni 'yata bata kama da wata

can wai ummi. Umma tayi saurin cewa,Dama

zolayarki yake ba suyi kama ba.Shi kuma ya

kalleta.Ko ki so ko kada ki so yarinyar nan sak

take kama d Ummi. Ya mika ma Umma ita,yana

ci gaba da fadin Maman Walid kina bani

mmki,kina zaton zan ki raba 'ya'yanku d Ummi?

Ya girgiza kai"Sun hadu hr abada ,domin in kin

tsaga jikin 'ya'yanki dole za ki ga jinin Ummi. to

ya ya ma ki ke tsammanin zan so wanda ba ya

son Ummi? Ta ce, "Oho! Ni ba ka sona kenan?To

in da na gode ma Allah dk dyniya ta san cewa

Ummi bata kaunarka.dk da kana wanta.Ba ita ba

ce silar kariyarka?ko an kashe ka ma bata da

asara. Umma ta ce,'Abba jeka ban son in kuma

jin bakinka in na isa. / ZURFIN CIKI          www.gidannovels.blogspot.com book 2 part 7

ZURFIN CIKI          www.gidannovels.blogspot.com book 2 part 7

Posted by Bashir Sani         www.gidannovels.blogspot.com Fesan on 15 Dec 2016 - 00:16

Ta samu an saka ranar auren fati da saurayinta

Fahat,nan fa Alhj ya ce dama ke ni ke jira uwata

ki dawo. A masu sonki ki fito da daya a hada

auranku da 'yar uwarki Fati. Hankalin Ummi ya yi

matukar tashi,ranar kasacin abnci tayi. Da suka

zauna da Umma a daran ta ce Umma baki fada

ma Alhj bani da tsayayyen saurayi ba?Umma ta

kalleta,ba shi yasa na ce Kitsada ba,amma ba kya

son fita. Duk kin bi kin kori masu sonki Abba na

daure miki gindi,kin san dai Alhj ba yarda zai yi ki

wani ci gaba ba,gara ma kin yi kokarin fidda miji

kafin lkcn da ya dibar miki,in ki ba haka ba ya

daki da mai rabo. Ummi tasa kuka ranar,kwana

tayi tunani hr ta yanke shawarar zata fada ma

Alhj Ya Abba take so. Da safen taje hr dakin Alhjn

ta gaishe shi,ya ce uwata naga kamar bakinki da

magana ko?Ta dube shi "Eh,a'a ba komai.Ta

mike,dakin Tsohuwa ta shiga ta haye gado ta

soma kuka. Tsohuwa ta dubeta a rude,Takwara

ke da waye,? Nasan ba zai wuce me sunan

Malam ba,dn shi ne kadai ke hana ki sukuni. A

ran Ummi ta ce,shi ne kam,amma ba irin wanda

ki ka sani ba. Amma a fili sai ta ce,Tsohuwa Alhj

ne wai in fito da miji,kuma abn da ke damuna ni

ba wanda na ke so. Tsohuwa ta ce, "Au, shi ne

abn kuka?To bari kiji bana ba zan goyi bayabki

ba,dn da ubanki ya ji ta tawa da yanzyn kina da

diya 2 in da rabo. Amma mai sunan Malam ya ce

za ki ci gaba da krt,yamzun ko tun da Allah ya

kawu mu angama wannan kaddararriyar mkrnt ba

sai aure ba? Ga Bunta nan hr an yi baiko, to rana

guda za a yi shi in muna cikin masu rai. FUU

Ummi ta fice,ta shiga dakin Umma tana tunanin

wa zata fada ma matsalarta?kamar an tsikareta

ta dauki mayafi zata fice. Umma ta ce, "Zo nan,

ina za ki? ta ce "Wurin Fati. Tana shiga Bashir

zai fito . Ya ce Yauwa Ummi ina son magana da

ke. Ta dawo baya ya fita kofar gida ita ma ta

fito,suka tsaya ya ce "Ummi gaskiya dama ba

wani abu ba ne, ni dai na tsinci kaina da sonki.

Ummi ta dafe kirji da sauri."Sona?" ya ce kwarai

kuwa, dn haka za ya ki ka gani?ta dube shi,sam

babu wata alama da ke nuna cewa dan uwan Ya

Abba ne. Ta girgiza kai "kayi hakuri kawai Ya

Bashir,wlhy zuciyata ta jima da kamuwa da son

waninka." ya ce, Me ki ke nufi?Kin fi son bare da

ni jininku? Ummi ta ce,"Ni dai na fada maka." Ya

ce, "To kin fada min,ni kuma zan fada wa su

Alhj." Gabanta ya fadi. Shi kuma ya yi tafiyarsa, .

Sabon tashin hankali kenan. Sai damuwa ta

lunku,bata ta6a marmarin zamn mkrntr kwana ba

sai ranar. Ta rasa me zata yi taji dadi,gida ta

koma cike da nadamar fitowa,ta zauna a falon

Umma ta soma kuka. Umman tana dakin mijinta

ya yi karin kummali. Sai da ya fita sannan Umma

ta maido hankalnta ga lamuran gidan, kan kujera

ta samu Ummi ta nata rera kuka. Umma ta ce

"Ke Ummi lafiyanki? Abun ya soma zama iya

shege,daga cewa ki fito da miji sai ki tsira kuka?

To ina ganin kwadantaki zamu yi muci. Ummi ta

ce, "Ni fa ba kukan da nike yi ba kenan,ni fa Ya

Bashir ne fa. Umma ta ce Bashir me,? kiranki aka

yi? Gara daya da ke ki. ta ce ba fa dukana ya yi

ba wai cewa yai wai fa yana sona. Tab,Allah ya

tsare ni. Umma dn Allah bana sonshi,gaban

Umma jikinta a mace ta ce "Tabdi,ai ko in Alhj ya

ji wannan zancan ta zauna. Ummi ta sake

firgicewa, cikin kuka ta ce Da na shiga 3 Umma,

ya ya zan yi ne don Allah?Umma ta ce,"Mafita

daya ce ki fidda wani kafin zancan yaje wurin

Alhj. Yinin ranar Ummi ta rasa mafita Addu'arta

daya,Allah ya turo mata ko ma waye a daran yau

ta ce ya turo iyayenshi. Wayar Umma tana

hannunta,ta rubuta text ta goge yafi sau 20 da

niyyar ta tura ma Ya Abba cewa tana

sonshi,amma da ta tuno da irin dukan da zai zo

gidan ya yi mata in ya karanta sai ta share. Ita

dai ta san shi kadai take so. Tayi Sallar Istihara

kusan sau 3,amma hr yau zcyrta na nan makale

da son Ya Abba. Don bayan Isha'i kuwa a ka aiki

kiranta, ai tare da dan aike suka fita. Wani

saurayi ne wai shi Sahabi,dan unguwar ne Kuma

sana'ar aca6a yake yi. Na dai manta. Suka gaisa

ya gabatar da kanshi sannan ya fada mata dalilin

zuwanshi ba tare da wani nazari ba,ta ce ta

amnice. suka yi sallama ta dawo gida,umma ta

tambaye ta wanene?Ta fada mata,sai dai Umma

bata gane shi ba. Can jimawa Bashir ya aiko

Kamal kaninsa wai Ummi tazo,ta ce kaje ka ce

masa ba zan zo ba,ya sake aiko shi cewa in bata

zo ba shi zai shigo. Umma ta ce mata tashi kije.

Ummi hr d kuka ta fita,dn a rayuwarta ta tsani

Bashir,sbd yanda ya raina Umma. Kuma ba ya

ganin kowa da gashi sannan tana ganin in hr ta

auri Bashir zai mata tsakani da auren Abba. Tana

zuwa ta same shi zaune a dakalin kaofar gida,ta

isa gurishin. Ya Bashir kiran me ka ke min? Ya

ce,kin sani kema. Ta ce Ya Bashir dn girmn Allah

ka bar ni ba,Usaina gidan kurma ce buduwarka

ba? Ya ce Da ba, ya ci gaba da cewa,Ummi ina

sonki so na hakika nayi mamakin yadda lkc daya

zcyta ta kamu da sonki,to wai dn Allah ni me

yasa ba ki sona? ta ce Ya Bashir ina da wanda

nake so tun farko..........kamar daga sama suka ji

muryar Abba yana cewa,Kai Bashir me ka ke

fada? ya ce sonta nake. Abba sai da wayarshi da

ke hannunshi ta kwace ta fadi don figici,bai bi

takan wayar ba ya isa gabn Bashir ya ce, In ka

kuma furta kalmar so ga Ummi sai na maka

matsiyacin duka,ke kuma hr da fitowa kin zo tadi

ko? kafin tayi magana ya ce,Bace min daga nan.

Bashir ya ce,Amma ai ba laifi ba ne don nace ina

sonta? Abba ya bige mishi baki tare da cewa In ji

wa ya ce maka ba laifi ba ne?Bashir ya ce,An

haramta aure tsakaninmu ne? Abba ya cakumo

wuyan rigarsa Ni ne nan na haramta haka,kuma

kar in kara jin wannan mgnr. Bashir ya fige ya

nufi gida yana fadin cewa Yau zan samu Alhj da

mgnr. Ina ruwanaka da zaka ce ka haramta min

sonta? . Abba jikinshi hr 6ari yake dn tashin

hankali, yasan in mgnr taje teburin Alhj to ta kullu

yanda yake mishi mgnr hada auran Ummi da Fat.

Har ya saka kafa a zauran gidan su Umma,sai

kuma ya fasa ya dawo ya nufi gidan su Bashir

din,yana saka kafa a zauren gidn Alhj Krm na

fitowa. Don haka sai yaja baya,Alhj ya fito ya

ce,A'a Abba ne? Abba ya ce "Eh ni ne. Ya gaida

Mahaifin nasa,sannan Alhj ya tambaye shi cewa

Babn naka yana gida? Gaban Abba ya yi

mummunan faduwa,ko dai Bashir ya fada wa

mahaifinsu ne? Alhjn ya ce ko ba ka ji ba?Abba

ya ce "Eh a'a ban riga na shiga gidan ba. Alhjn

ya ce To bari in ganshi. Nan jikin Abba ya jike da

zufa. Da azama ya shiga gidan. Mahaifiyarsu tana

alwala ya ce Umma ina Bashir? ta dube shi

Lafiya ba ko sallama? ya ce Nayi ba ki ji ba ne?

ta amsa sannan ta ce lfy ka ke nemanshi? ya ce

lfy lau. ta ce Yana daki,shima na ganshi ya shigo

a fusace. Abba ya nufi dakin. Bashir na zaune kan

katifar idonshi na kasa yana girgiza kafarshi ta

dama,Abba ya shiga ya ce,Bashir nazo ne in sake

gargadinka a kan Ummi,sai dai naga hr kayi

kuskuren fada ma Alhj krm ko,? Bashir ya mike

ya daga sauti Ban fada mishi ba,amma ina da

niyya. Ina sonta babu wanda kuma ya isa ya

hana ni sonta. Abba ya kashe masa fuska da

mari. Sai suka ji muryar Mahaifiyar tana cewa,

Kara mishi Abba,ka cika dana. Ta shigo dakin hr

gabn Bashir ta ce, Ni za ka tozarta? kayi kuskure.

Ai da in ga ranar aurenka da Ummi gara naga

gawarka kwance yafi min sauki. Abba da Bashir

suka dubeta a rude. Ta ci gaba da cewa Bashir

kai ma kasan ba zai ta6a sa6uwa ba ne in hada

jini da Suwaiba,kafi kowa sanin kin da nike

mata,zan iya daukar ranta ba don tsoron hukuma

ba. Kuma hr dny ta nade ba zan ta6a kaunarta

ba,kai ko fatan alheri ba zan ta6a mata ba. Ta

kalli Abba, Baka ta6a faranta min rai ba irin

yau,dama nasan cewa dole wata rana ka bayyana

dana in dai kai jinina ne,na gode Allah da yasa ka

zama mai kishina Kuma ka wanke dukkan

laifukan da ka min a baya da ka nusar da ni

Bashir na shirin jefa rayuwata a cikin garari,da ba

ka mishi mgn ba yaushe zan san yana shirin jefa

ni cikin bala'i. . Abn da Umma bata sani ba shi

ne,tuni Abba ya yi mutuwar tsaye,hnklshi ya

ninka na Bashir tashi,dn haka Bashir ya riga shi

fita daga dakin. Da kyar Abba ya dago ido ya kalli

Umma,ta ce Daina damun kanka shi ma din ko

ba don Allah ba zai dawo hanya,duku-dukayau

sati guda fa kenan da naje kauye na saida 'yar

Akuyata guda daya sannan na bada kaji 2 ga

Bokan kuka sbd a min akin da Ummi ba zata

samu miji ba. Sai kuma a ce ko satin bai rufe ba

dana na cikina ya zo ya ce yana sonta? Da sauri

Abba ya dafa kirji Umma Boka! Boka ki ka ce

Umma? Inna lillahi wa'inna ilaihin raji'un,Umma

kin san cewa zuwa gurin Boka shirka ne ga

Allah? kin san duk wanda ya mutu a shirka Allah

ya yi alkawarin kona shi a wuta?Umma kina cikin

hadari............ta kaste shi. Kai Abba!Ni ce nake

cikin hadari?Ni ce Allah zai kona a wuta? ya ce,

umma bana nufin haka, ina fada miki ne ki kiyaye

da zuwa gurin Bokaye makaryata,macuta 6arayin

Imanin Jama'a. Na ranste miki da girmn Allah

umma Bokaye 'yan wuta ne,matsawar ba su tuba

ba. Ta ce, Kai ni rufe min baki,da za ka ce karya

ne sau nawa suna min asirn kuma yana ci. Ba

gashi nan da ya min na kada Ummi ta riga Fati

samun miji baga Fatin ta riga samun ba? ummi

kuma ba ta d masoya. Abba ya ce, Umma kin ga

karya ko? wa ya fada miki Ummi bata d masoya?

ta ce, To me yasa ba wanda ya tsaya? Ya ce, Ni

dai Umma ki bar zancan nan a wurina, Bashie zai

bar Ummi ko yana so ko baya so,dn haka na

hada ki d girmn Allah kada ki koma gidan

mishieikin Bokan nan. Ta ce, Ba zan koma ba in

hr zaka raba Bashir da alakakai din yarnyar nan.

Ya ce Na miki Alkawari. ta ce, Shikenan. Ya fice

jiki babu karfi.URFIN CIKI book 2 part 8

ZURFIN CIKI          www.gidannovels.blogspot.com book 2 part 8

Posted by Bashir Sani         www.gidannovels.blogspot.com Fesan on 15 Dec 2016 - 00:18

Kasa shiga gidan su Umma ya yi,haka nan ya

manta sam da batun motar da yazo da ita a

kofar gidan Umma. Ko Bishira bata san cewa ya

shigo gidan ba,tana can jarabar kallonta na

tsiya,ya rufe gidan ya nufi dakinshi. Ranar mu2m

5 bacci sai dai 6arawo,Umman Bashir kwana tayi

saka da mugun zare. Umman Abban ma juyi

kurum take yi hr Alhj ya gaji ya ce,Yau dai sai

juyi ki ke yi. ta ce Na kasa bacci Alhj. Ya ce,

Tashi to kiyo alwala kizo ki kama sallah,in kina

da damuwa ne sai ki fada ma Allah. Umma bata

tsaya ba,ta tashi. shi ko Abba wani matsanancin

ciwon kai ne ya hana shi sallah. Ya dai yi

nasarar yin alwala da ya shiga daki sai jiri. Dole

ya kwanta rigingine tare da dafe kanshi da

hannuwa guda 2,sunan Allah yake ta kira dan

neman dauki. Ita ko Ummi dirshan ta zauna tana

kuka,hr sai da hawayenta suka kafe,idanunta

suka shiga zafi,kanta ya soma sarawa gefe daya.

Ita ma ringingine ta kwanta tare da lumshe

ido,Istigfari kurum take yi tare da hailala,shi ko

Bashir mafarkai ne suka hana shi bacci,dk

mafarkan na Ummi ne. Da safe da matsannancin

zazzabi ya farka,dn haka bai iya zuwa Masallaci

ba,da kyar ya yi alwala.yana idar da sallah ya

kundundune cikin bargo. Matsanancin ciwon kan

da Ummi ta tashi dashi ya firgita 'yan

gidan,Musamman Umma wadda ta same ta

kwance a tsakar daki da safe. Ganin fuskarta a

kumbure ya tsorata Umma,hr sai da ta kira

Alhj.Nan fa Alhj ya dauko wayarshi ya shiga kiran

Abba,kan cewa yazo ya kaita asibiti. Sai dai tayi

ringing ya kai sau 10 amma ba a daga ba. Alhj ya

ce Ina yaron nan ya shiga ne?kuma ga motarshu

a kofar gidan nan,na ganta da asubahi da na fita

Masallaci. Umma ta ce,Tao Allah yasa dai lfy.

Har karfe 8 Alhj na neman layin Abba shiru ba a

dauka ba,ga Ummi rike da kai tana ta salati

Umma ta ce,Alhj ko Bashir za ka sa ya duba shi?

Alhj ya koma daki ya dauki hula ya nufi gidan

Abba. Gidan a kulle ya same shi,dn haka ya dinga

bugawa.Abba na jiyowa amma ba zai iya tashi

ba,haka dk ringing din da wayarshi ke yi yana ji

ya kasa tashi ne. cikin bacci Bishira taji bugun

gida ya yi yawa,ta tashi ta bude. Da Alhj suka yi

ido 2,ya ce lfy ba ku tashi ba? Ta ce Mun tashi.

ya ce Ina maigidan naki? ta ce Ina ga ya fita,bari

in duba. Ta juya ta nufi ciki. Alhj ya cika da

mmk,ya za a ce wai mace bata san fitar mijinta

ba? Anya wannan matar tasan darajan mijin?

Tunaninshi ya katse lkcn da ta dawo tana cewa

Alhj yana kwance ba shi da lfy. Alhj ya bita yana

cewa Ba shi da lfy,amma ke ba ki sani ba?Wanna

wane irin zama ku ke yi ace kina matarsa amma

ba ki san cewa ya tashi ba lfy ba? Bishira ta ce

To ai shi ne bai kira ni ya fada min ba. Alhj ya ce,

Allah ya kyauta. ya nufi dakin. Abba na kwance

ya kundundune cikin bargo sai rawar sanyi yake

yi. Alhj ya yi Sallama ya shiga dakin ya rusuna ya

daga daidai fuskarshi ya janye bargon ya ce,

Abbana ba ka ji dadi ba? Abba ya bude

ido,idanunshi jajir,ya ce Abba kaina ne tamkar zai

6alle. Sai zazza6i tun daren jiya. Alhj ya ce,Ikon

Allah Yau kuma abn da na wayi gari da shi

kenan? Ummi ma na can kwance da ciwon kan,to

tashi. Shi yasa nake ta kiranka don ka kaita

asibiti amma da ka daga ba. Yanzu tashi in za ka

iya ka kira Ahmada abokinka sai ya kai ku

asibitin. Abba ya ce To Wayar Ahmada din a

kashe don haka sai Alhj ya ce "Af, na tuno da

Bashir,kintsa bari in je muzo naga mator can

kofar gidanmu ko?Abba ya lulubo makullin motar

yaba Alhj., Zani kawai Umma ta daura ma

Ummi,sai ta zura mata hijabi,suka shiga bayan

mota su 3 da Umma da Alhj,sukaje gidan Abba

suka dauko shi. Bishira taso zuwa amma suka ce

ba wuri ta bar shi kawai. Asibitin kudi ne kuma

likita guda ne ya duba su. Ummi dai hawan jini

ne don ita a ka fara dubawa. Gado likitan ya

bata,sannan Abba ya shiga shima likitan ya ce

jininsa ya hau,amma ba kamar nata ba. Nan ya

roki likitan cewa kada ya fada ma iyayensu abnda

ke damunsa,ya rubuta mishi magunguna kawai.

Likitan ya ce Ba komai. Amma me ya ke

damunku kai da sister dinka ciwonku iri daya

kuma ya kama ku a lkc daya? Abba ya ce Ba

komai lalura ce kawai a ka kaddara ta same su

lkc daya.Da Abba ya fito sai ya ce ma su Alhj

Zazza6i ne. sai dai shi kanshi ya ji mmkn

ciwonsu iri daya. Yana jingine da bango a dakin

da a ka ba Ummi gado,yayin da Bashir ya tsaya a

gabn gadon Umma tana zaune a kan kujera. Alhj

krm d Bbba suka shigo tare da Likitan ya kalli

Abba Yarona kana bukatar bacci ga. Abba ya ce

To yanzun zan tafi gida. Ya iso kan Ummi wadda

a ka daura ma ruwa,ya ce ku barta ta huta bata

bukatar hayaniya,don haka ku rage daga cikin

dakin. Alhji ya ce, To mun gode. Suka tafi suka

bar Umma. A mota Alhj ya ce da Abba,ka fada a

wurin ainkan? ya ce, Eh abokin aikina ya kira ni

kuma na fada masa. Alhj ya ce,To shi

kenan,yanzun sai muje can gidanmu zaka fi

hutawa... .Yanayin aikinku ne ba ka samun bacci

ko? eh kurum Abba ya ce,amma shi yasan

tunanin Ummi ne ya ke hana shi bacci da

matsalolin da yake hangowa. Yinin ranar yasha

bacci,sai kusan 4 ya tashi ya yi Sallah,ya ji dadin

jikinshi. Bishira tana gidan Umman Bashir wai ita

da tazo jinyar miji,tana bata lbrn wai Abba bai

fada mata ba shi da lfy ba,ya kira Alhj yazo yana

ta min surutai wai mijina ya fita ban sani

ba,meye- meye? Umman Bashir ta ce, Da Allah

kyale su,don wani sabon iskanci ma wai Bashi ne

ke son Ummi. Bishira ta mike zumbur tare da

cewa, Bashir fa ki ka ce Umma? Hu'um,lallai da

wani abu. Bashi da ya tsani Ummi shi ne zai ce

yana sonta? Umma ta ce, Sannu 'yar albarja,ashe

kin fahimta,? Tabbas nasan ke za ki fahimta,to in

gaya miki Bashir ko yau da safe fa sai da muka yi

ta dashi. Dubi yadda Bashir ke min biyayya amma

yau ina fada yana fada. wai hr da ce min shi bai

ga wani mugun halin Suwaiba da nike fada

ba,tana min alkairi amma ni kullum ina binta da

sharri. Kai dai jin wannan zancan ka san ba yin

Bashir ba ne,don haka na ce masa ba komai

nasan ba yin ka ba ne. Bishira ta ce,Tabdi,Umma

sai kin tashi tsaye. Ta ce ke dai bari ai ina cikin

wani hali shi kanshi miji naki sai na nema masa

taimako. Don wannan ciwon nashi ban yarda shi

ba, kuma lkcn daya. Fati ta shigo gidan da

sallama,ta shiga dakinsu ta canza kaya. Umma

ta ce,sai ina? ta ce Ya Abba ne ya ce in zo in

canza kaya zamu je asibiti wurin Ummi. Bishira

ta mike ya farka ne? Ta ce Eh hr ya yi wanka da

sallah Umma ta ce Bari in same shi bai gama jin

sauki ba zai tafi wurin wata can kema banza

mara kishi kin taho jiki Na 6ari,Fati ta ce,Umma

don Allah ki daina irin wannan abubuwan,wlh

Umman su Ummi bata yin haka Bishira ta fita

tana fadin Ai Ummi yanzun ita ce uwar Fati, don

bata jin mgnr kowa sai ta Ummi,tunda ta dawo

mkrnt. Sun samu Tsohuwa ma hr ta shiga

mota,shi kuma Abba yana jingine a jikin Motar

yana sanye da shadda (Sky blue) Rigar 'yar 3

Quarter kanshi da hula. Bishira ta ce,Babn Walid

hr ka tashi? ya dube ta,sannan ya kai idanunshi

kan fati Shiga muje. Bishira taja baya Ina ba in

da za ni. Ya kalleta ke Kuma ke da wa? Wa ya

fada miki da ke nake? yaja tsaki. Ta iso Ummar

tasu Abba ka hakura mana da wannan tafiyar. Ta

ce Naji sauki Umma. Tsohuwa ta ce, Mai sunan

Malam ka shiga don Allah mu tafi. cikin sauri ya

fada mota suka wuce. Yana yi wa Umman nuni

da Hannu wai yana zuwa. Tsohuwa ta

ce,Kinibibin banza ne da wannan matar taka mai

sunan Malam kana bukata kara aure,me a ke da

kazamar mace? Abba ya ce, Tsohuwa sha

kuruminki zan sake aure,ke ce ma za ki bani, Ta

ce, Ni a wa zan shiga maka ga . Bishira ta fita

tana fadin Ai Ummi yanzun ita ce uwar Fati, don

bata jin mgnr kowa sai ta Ummi,tunda ta dawo

mkrnt. Sun samu Tsohuwa ma hr ta shiga

mota,shi kuma Abba yana jingine a jikin Motar

yana sanye da shadda (Sky blue) Rigar 'yar 3

Quarter kanshi da hula. Bishira ta ce,Babn Walid

hr ka tashi? ya dube ta,sannan ya kai idanunshi

kan fati Shiga muje. Bishira taja baya Ina ba in

da za ni. Ya kalleta ke Kuma ke da wa? Wa ya

fada miki da ke nake? yaja tsaki. Ta iso Ummar

tasu Abba ka hakura mana da wannan tafiyar. Ta

ce Naji sauki Umma. Tsohuwa ta ce, Mai sunan

Malam ka shiga don Allah mu tafi. cikin sauri ya

fada mota suka wuce. Yana yi wa Umman nuni

da Hannu wai yana zuwa. Tsohuwa ta

ce,Kinibibin banza ne da wannan matar taka mai

sunan Malam kana bukata kara aure,me a ke da

kazamar mace? Abba ya ce, Tsohuwa sha

kuruminki zan sake aure,ke ce ma za ki bani, Ta

ce, Ni a wa zan shiga maka gaba a baka ku taru

kai da matarka ku halakata?Duk da Abba yana

jin jikinshi gim, sai da ya dar dara,sannan ya ce,

Sai ka ce ma su yankan kai? Tsohuwa kuma da

za ki ce na cika zcy yanzun ba ga mata nan ina

da ita ba tana kawo miki karan ina dukanta ne?

Tsohuwa ta ce Tabdi,ni yaushe ma wannan

guzumar matar taka zata zo guna da sunan kawo

min kara? Ban da ma haka ni bani shi da mara

kunya. Ya ce, sai Ummi ko? koda yake ita ai

takwararki ce shi yasa lkcn da tayi tata rashin

kunya ta zama 'yar lelanki. Tsohuwa ta ce ai

wannan ba kuciya ba ce? Yanzun ko kai ba ka fi

ta hankali ba.Abba da fati suka sa dry. suna isa

dakin suka samu Umma suna waya da Alhj,Ummi

kowa hr lkcn bacci take yi. Abba ya jingina da

bango yayin da Tsohuwa da Fati suka je suka

tsaya a gabn gadon. Sunyi Sallama da Alhj shi

ma ya kira ne ya ji ko Ummi ta farka. Ta ce

masa ba ta farka ba,kuma Likitan ya ce an fi son

tayi baccin. Nan suka gaisa tare da tambayar mai

jiki,Abba kallon Ummi yake,yau daya duk ta fyade

kmr ta yi sati,sonta da tsananin kaunarta ne

suka sake mamaye ko'ina na jikinshi. Ya kalli

Umma wadda ke tambayar nashi jikin, ya ce da

sauki. Sannan ya kalli Ummi tare da cewa Umma

wai dame Ummi ta fara? Umma ta ce kamar ya

ya? Ya ce mmkn ciwon Ummi nake,wai hawan

jini?Dama can bata da lfy ne? Tsohuwa ta amshe

da cewa, ko kai ai kasa mata hawan jini,irin

tsanar da ka mata Mai sunan Malam ai ta isa.

Abba ya ce Don Allah Tsohuwa ki daina mgnr

nan. Ya dubi Umma yana me kara maimaita

tambayarshi. Ta ce ko kusa ai kasan Ummi bata

cika laulayi ba ma,lalura ce dai yanzun bata ga

babba ba ta ga yaro,amma mafari daga yi mata

zancen aure shi kenan take ta kuka. Abba ya ce

to don Allah Umma ku barta da zancen nan,ina

krtn take so tayi kayanta,don gudun hawan jinin

nan kada yakw tashi akai-akai. Tsohuwa ta ce

Don kawai kada jinita ya hau sai a zura mata ido

kada tayi aure?ai ko lallai sai dai kada jininta ya

sauka. in ya hau,aure ya haifeta dole tayi shi,in a

kasarmu ce ta Zamfara wane ita. . Abba ya ce

Muje in kai ki gidan Tsohuwa. Ta ce ban tafiya,

sai naga dama Umma da fati suna ta musu dry.

Nan dai Abba ya fita yaje wurin likitan ya amshi

takardn maganin,dn da farko bai rubuta ba

magaungunan ba. Kwanan Ummi 3 a asibiti a ka

sallem ta. Abba ya kwashe su zuwa gida.

Saurayinta Sahabi zuwanshi 2, kuma sun je da

mahaifiyarshi. sai lkcn ne ma ta mishi kallon

tsaff,sam ita ba sonshi take yi ba,sai dai gara shi

da Bashir. Kuma ta lura Bashir din da gaske yake

yi. Domin kullum zai zo safe da yamma,haka nan

yakan dan tsaya hr yafi Abba wanda ke zuwa sau

daya hr tana cewa ina ma yadda Bashir ke nuna

tausayinshi a gare ta Abba ne. An shuri sati 2 da

sallamo ta kuma ta warke sarai,sai dai fa hr

yanzun Alhj yana nan kan bakanshi,ganin Bashir

na son takura mata sai ta daina fita. Abba ya

kira Basshir shagonshi wani yammaci,ya sake

fada masa ya rabu da Ummi sai dai yau da

lallashi yazo masa,. Ya ce Bashir ka ga

mahaifiyarmu bata sonka da ummi,dn haka ka

hkr ka nemi wata,na maka alwashin kashe ko

nawa ne dn yin hakan zai faranta ran Umma.

Bashir ya yi 'yar dry,sannan ya mike tsaye Ya

Abba kenan! kana tsammanin ni wawa ne?nasan

ba don Umma ka ke fafutukar in bar Ummi ba

kana yi ne don kana sonta. Gaban Abba ya

fadi,cikin saurin baki Abba ya ce,In ji wa ya fada

maka? Allah ya kiyaye. kai ka san Ummi kanwa

na dauke ta. Bashir ya kakki cikin idon

Abba,sannan ya ce,"Haba Malam,fadan da ka ke

da kalaman da ka ke furtawa suna nuna kishinka

ne karara. Dubi cikin idanunka,kishinUmmi ka ke

yi. don haka sai ka hkr ka bar min ita,domin ka

san ba wanda zai fi girgiza Umma tsakanina da

kai irin ka. Ya nuna Abba da yatsa, Za tafi bakin

ciki ka zama mijin Ummi fiye da ni. Abba ya daga

hannu ya falla mishi mari Bashir ya dafe wurin

sannan ya kalli sau 'yan shagon wadanda marin

ya janyo hankalinsu. Don farko ba su san abn da

a ke tattaunawa ba.Bashir ya ce, ka mare ni?

Abba ya ce, Zan kara maka,ko za ka rama ne?

Bashir ya ce, Ba zan rama ba,amma zan fada ma

su Alhj yau dinnan ina son Ummi. ya fita fuu.

Abba ya zauna ya rike kai yana huci. shi kam

Bashir ya kudurci niyyar fada wa iyayensu yau

dinnan. Abba ya kira wayar Umma ta daga suka

gaisa lkcn karfe 6 na yamma ya ce, Ummi fa? ta

ce Gata can kwance. Ya ce Ba dai jikin ba? ta ce

A" aikin karance-karancenta take. Ya ce, Ba ni ita

Umma. Umma ta kwala ma Ummi kira,ta mika

mata wayar tare da cewa "Yanyanki ne ke son

magana da ke. Yau ce rana ta farko da suka yi

waya a matsayin shi na Abba,ita kuma Ummi, in

an debe lkcn da suka yi waya a matsayin shi na

Abba ita kuma Suhailat. Tayi sallama cikin sanyi

murya can kasan makoshinta ya amsa tare da

runtse ido sakamakon tsigar jikinshi da ta tashi.

Ya ce "Ummi ta ce Na'am yaya. Ya ce "Kina son

Bashir? ta raunana murya. Yaya am sorry to say

bana son shin gsky. Ya ce To yau kam zai sanar

da su Alhj cewa yana sonki,in kina san kida

wanda ki ke so to ki gabatar da shi kafin shi ya

rigaki. Takaici ya kama ta, kamar ta ce, Ni kai na

ke so.......ya ce kina jina? ta ce,To Ya ce, kin san

in su Alhj suka ji ba ki da mafita,Ummi ta ce To

ni fa bani da wanda nake so shi ne ban san

yadda zan yi ba. Ya ce, shi kenan matsalarki ce.,

ya kashe wayar. Ummi tayi shiru tana tunanin

mafita,ko dai ta hkr ne ta aure Bashir din? kai a'a

to kuma gashi wanda take so ya ce matsalarta

ce. Can dai ta yanke yadda zata yi,don haka ta

kosa Alhj ya dawo. Tun kafin suje wurin cin abnci

ta same su a dakinshi su da Umma,ya yii wanka

yana kokarin fita sallar magriba. Ta ce Alhj dama

wanda ya ke zuwa gurina ne ya ce in fada muku

iyayenshi za su zo. Dadi ya kashe Alhj ya ce To

to dan nan unguwar ne? ta ce Eh ya ce To

madallah dama wannan yaron na sabon titi din

nan Suwaiba wanda kwanaki nake fada miki

nasan ubansa a kasuwarmu ya ke? Ta ce Naji

wanda ya soma zuwa wurin Ummi? ya ce Shifa,

Uban danai masa zancen naga dansa wurin 'yata

sai cewa ya yi auran gida za su yi masa,ko ni na

so hadin nan sai dai Allah bai so ba. Ya kalli

Ummi Yaushe za su zo? ta ce Ya dai ce in

tambaya ne. Alhj ya ce To Allah ya kawo su. Da

dare Sahabi yazo ta ce Sahabi an ce in maka

mgn ka turo ya ce Alhamdulillah, dama ina son in

miki mgn sai ina tsoron kada ki ce ya yi wuri don

haka gabe zan turo. Bashir yazo ya zauna gabn

Alhj suna cin abnci ya gaishe su. Suka amsa ya

yi shiru yana tunanin ta ina zai fara? Alhj Babba

ya ce ya ya Bashir akwai wata matsala ne?Ya ce

Am dama ina son in ce ni dai ina son Ummi ne.

Ummi kuma?Alhj karami?Ya ce Eh Alhj Babba ya

ce Ta amma ya aka yi kayi nauyin baki hr a ka

ba wani dama? Bashir ya ce Alhj Wanene? Alhj

karami ya ce Sai ka san shi? koda ba a tambaya

ba, ba zan ba da goyon baya a baka Ummii ba,

tashi ka bamu wuri. Abba ya ce, Bashir je ka ci

gaba da addu'a Allah yasa Ummi ta zam

rabinka,zan so haka dn na jima ina son zumuncin

nan. Iyayen Sahabi sun zo kuma an basu hr ma

an tsaida ranar daya fa ta Fati. Tun daga ranar

Ummi kullum cikin kuka take wanda iyayenta

suka kasa gane nufinta. Bashir bai daina cin

alwashin sai ya auri Ummi ba, dn haka kullum

cikin aiken kiranta yake. Ban da haka ma ya

maida hnkl kan sana'arshi tunda ubansa ya mishi

gorin wa zai ba shi mata ya ki tsayawa sana'a

nashi ganin in ya rike sana'a r za a ba shi. Abba

kuwa ya ji ya yi ma gidan wai don ya goge Ummi

a ranshi. Anya "ZURFIN CIKI          www.gidannovels.blogspot.comN nan zai kai su? .

Sai mu hadu a littafi na Uku don jin yadda za a

kare. ZURFIN CIKI          www.gidannovels.blogspot.com book 3 part 1

ZURFIN CIKI          www.gidannovels.blogspot.com book 3 part 1

Posted by Bashir Sani         www.gidannovels.blogspot.com Fesan on 15 Dec 2016 - 00:21

Na Halima Abdullahi K/Mashi 1... Abba ya fito

cikin suit bakake, yayi kyau matuka hatta

takalminshi sawu ciki baki ne, tamkar wani black

America. Igiyar wuyan ta zauna tsam, sai kamshi

yake. Dakin Bishira ya nufa ya daga labule, ta

dago ta kalle shi yayi matukar birgeta. Tana

alfahari da shi matsayin mijinta, ya ce "Kin

shirya?" ta ce,, "Zuwa ina?' Ya ce, "A'a, jiya fa na

sanar da ke ki shirya da wuri zamu je asibiti ki

gaida Ummi". Ta watso mishi wani kallo uku

saura kwata, tare da cewa "Ko garin nan ba a

sanyi ba zan fita gaida wata can Ummi ba bare

da sanyin nan." Ya ce, "Dalili ta mike tsaye "Ciwo

bai kai mutuwa ba, da mutuwa ya yi tazo ta min

gaisuwa?" Takaici ya turnu'ke Abba, da yake

sarkin dankara magana ne, sai ya ce "To ita ta

kashe shi da zata miki gaisuwa?" Ta kule da

bakin ciki ta zabga mishi harara "To ai kasan ni

na dora mata ciwon, don haka dole in je

gaisheta." Ahankali yake tukin, kira'ar Ahmed

Suleiman ce ke tashi wadda ya yi murya biyu

cikin sanyin murya. Wayarshi d ake gefe ta soma

ruri. Ya kali fuskar wayar, Hajiya Nina ce, don

haka ya ci gaba da tukinshi, kusan kira na bakwai

sannan ya daga. Ta ce, "Lokacinka ne za ka iya

yin duk yanda kaso, amma kafin kazo hannuna

wacce shawara ka yanke?" ya ce, "Ta me?" Ta

ce, "Au, ka manta kenan? To ba damuwa za ka

zo yau ne ko sai an dauko ka?" 2.... 'Yar dariya

ta kufce masa, "Ki sa a dauko ni sai ka ce wani

karamin yaro? In kin ci gaba da bibiyata za kiyi

nadamar hakan." Ta ce, "Ko kuma kai kayi ba, na

baka awa goma ka kawo kanka in ko ka 'ki, hum!

Za a kawo ka." Abba yaja tsaki "Yanda ki ke

zatona na wuce haka". Ta ce, "Idris Aminu Idris

raina ya biya da kai, kuma dole sai na cimma

hakan, jarumtarka din nan ta sake bige ni, kasan

dalilin da yasa na ce nan da awa goma? In ka

lissafa zai baka bakwai na yamma. Daidai lokacin

da ake watso mana labarai ina kwadayin ina tare

da kai, lokaci guda kuma ina kallonka cikin TV

kana feso turanci, kasan ina son muryarka ga shi

ka gwanance da iya tsara turanci, sai ka ce

yarenka. Kada in cika ka da surutu sai mun hadu

anjiman". Ta kashe wayarta. Abba yayi kokari ya

tsaida motar shi a gefen titi a hankali ya furta

"Allahumma ajir ni fi musibati..." ya kifa kansa a

jikin sitiyarin motar, yana tunanin wai shin ba za

ta sauya masa a halin da yake ciki ba? Wata

zuciyar ta ce in tasan kana cikin wani halin ko? A

haka ya isa gurin aikinsa, tunda suka shiga dakin

daukar labarai, abokanshi suka gane yana cikin

wani hali duk da bai kasance mai yawan magana

ba, amma yau ba kamar kullum ba. Salis ne ya

kasa hakuri, don haka bayan an gama daukar

labarai da kyar sun je su yi sallar Azahar suna

zaune wata Bafulatana da ke kawo musu fura ta

kawo. 3..... Dama shi Abba bai cika shan fura da

rana ba, yafi shanta da dare, don haka siyan

kurum yake yi. Bayan yaje gida sai yasha, amma

ranar ya ce mata ta bar shi kawai, ta jiya ma

tana nan bai sha ba. Da ta tafi Salis ya dube shi,

"Idris ba ka da lafiya ne?" Ya ce, "A'a me ka

gani?" Ya ce "Ba yanda ka saba ba, duk kwanakin

nan na lura kana cikin damuwa". Abba ya dube

shi amma ai kasan nayi rashin lafiya ko? Salis ya

ce dakata Idris kada kaga kamar na matsa maka

sai na ji cikinka, ko kusa ba haka ba ne. Ni

mutum ne mai saurin karantar duk dan Adam din

dana zauna kusa da shi na awa daya bare kai da

na zauna da kai tsawon lokaci, muna kuma ci

gaba da zama. Idris na fahimci kana da matukar

'ZURFIN CIKI          www.gidannovels.blogspot.com' dalili kenan da yasa ban ta6a

damuwa da in tambaye ka matsalarka ba.

Sannan dalilin 'ZURFIN CIKI          www.gidannovels.blogspot.comN' da naga kana da

shi ne yasa har kwanakin baya na kawo maka

matsalata da iyalina. Alhamdulillahi ka bani

shawara kuma nayi amfani da ita, kuma naga ci

gaba, matsalolina sun ragu". Abba yayi dan

murmushi. "Wai kana nufin saboda ina da

'ZURFIN CIKI          www.gidannovels.blogspot.com' ne kaga ya dace ka sanar da ni

sirrinka?" Salis ya ce "Kusan haka ne, don me

ZURFIN CIKI          www.gidannovels.blogspot.com ya iya hadiye magana, sai dai a ganina

ZURFIN CIKI          www.gidannovels.blogspot.com wataran zai iya fadawa halaka, ko

wata gagarumar matsala". Abba ya dube shi,

"Wace irin halaka? Salis ya ce, "Me ZURFIN CIKI          www.gidannovels.blogspot.com sai

ciwon zuciya ya kama shi yana muku-muku da

matsalarshi, wani ma har ya mutu da ita ba

wanda ya sani. Amma in abu na cinka ka samu

wanda ka yarda da shi mai amana ka fada masa

zaka ji dan dadi". Abba ya ce, "To kai tunda baka

da ZURFIN CIKI          www.gidannovels.blogspot.com, kenan bai dace ka ji matsalar ba?"

4....Salis ya tuntsire da dariya, "Ta nan ka 6ullo?

Ai dama ka sani ba ina son yabon kaina ba ne,

a'a duk surutuna nasan abinda nake fadi". Abba

ya ce, "Salis na gode da kulawarka, matsalata ko

ka ji ta nasan shawarar da za ka bani bata wuce

ka ce in yi hakuri ba, ni kuma ba wannan ni ke

son ji ba. Salis ba komai nake yiwa 'ZURFIN CIKI          www.gidannovels.blogspot.com'

ba, yawanci in ina da matsala nakan tunkari

Ummata ne kuma ta warware min komai. Saboda

na taso da wannan koyin da ta min, yanda na

shaku da ita ko su Alhajina ba mu shaku haka

ba". Salis ya ce, "To me ya hana ka fada mata

wannan karon?" Abba ya ce, "Ba zan iya ba, sai

dai in za ka samo min mafita ban da hakuri, to in

fada maka". Salis ya ce "In sha Allah ba za arasa

mafita ba". Nan Abba ya bai wa Salis labarinshi

da Ummi tun farko har zuwa yau. Salis ya

numfasa, sannan ya ce "Kaga illar 'ZURFIN CIKI          www.gidannovels.blogspot.com'

ko? Ummin ma taka ce amma kana nema ka

rasata, ai ba mafitar da ta wuce ka samu

Ummarka ko Alhajinka ka fada musu muradinka".

Abba ya ce, "Tabbas haka ce mafita, sai dai idan

na aikata haka abu biyu za su faru, na farko na

zubar da mutuncin Alhajina, domin babu girma,

sun ba da 'ya ba tare da wani dalili ba ya ce ya

fasa. Sannan haramun ne neman aure cikin aure".

Salis ya ce, "Haka ne, to hakurin kawai zaka yi".

Abba ya ce "Ai mun yi ban da bada hakuri ko?"

Salis ya saki dariya, sannan ya ce "To kayi

addu'a". Abba ya mike tare da fadin "Ka tayani

da addu'a". Daga nan ya shiga dakin, Filin Don

Matasa na Hausa, don likkafar shirin tayi gaba

yanzu har na Hausa yana gabatarwa. Kullum

sake kar6uwa shirin yake a gurin Jama'a.

5......UMMI Tana kwance kan doguwar kujera,

yau kwana hudu kenan bata saka Abba a idonta

ba. Tamkar Umma ta san abinda ke ranta, sai ta

tsinkayi Umma na cewa "Yau kwana uku ne ko

hudu rabon Abba da gidan nan, sai dai ya kira mu

a waya. Alhaji dai ya ce, yana zuwa gunsa

kasuwa". Ummi ta ce, "Nima yanzun nake tunanin

haka". Ta miko ma Ummi wayarta da ke gefenta.

"Lalubo min shi in ji". Da ta soma /ringing/ sai ta

mika mata. Ya dauka suka gaisa ta ce "Abba ko

dai na maka laifi ne?" Ya ce, "Umma me a ka yi?"

Ta ce, "Tsaf, ka dauke min kafa, wanda kullum

komai saurinka sai ka biyo". Ya ce, "Ina nan

zuwa Ummata, kina raina duk inda nabi, harkoki

ne suka taru suka sa ni gaba". Ta ce, "Ni kuma

sai na ke ganin kamar don ba mu dauki

shawararka ba ne ta game da karatun Ummi shi

yasa ka". Ya ce, "Umma ba haka ba ne, zan shigo

da zarar na dawo". Ta ce. "To". Sam shi batun

shi yayi ba, sai dai baya son yazo ya ga Ummi

domin da ya ganta yake neman kwanciyar

hankalinsa ya rasa na tsawon lokaci. Amma

yanzun kalmar Salis ta karshe daya fafa masa da

za su rabu a gurin aiki ita yake tunawa. Dafa shi

ya yi tare da cewa "Miste Man shawara ta

karshe, ka nunawa kanwarka kana sonta a fili".

Ya ce "Tab, wannan shi ne me wahalar ai,

furtawa Ummi kalmar so. Zubar da kai kenan".

Ga shi ba sonsa take ba, duk yanda mace ke

girmamaka da zaran ka ce kana sonta shi kenan

ka zube a idonta. Musamman in kai ke sonta ita

ba ta sonka, wata ma har da rashin kunya zata

tsula maka, a fili ya ce, "Ina, ai ba zan ta6a gigin

bari ta san ina sonta ba". Daga kasan zuciyarshi

yaji an ce za ko ka sarata. Sai da ya yi sallar

Isha'i sannan ya yi wanka ya saka kananan kaya,

ya fito da nufin gidan su Ummarshi. Bishira ta

bishi da kallo, daga ganin fita zai yi ta fito da

saurinta tana cewa "Baban Walid! Baban Walid!!."

Ya tsaya, ta dube shi "Ina za ka?" Ya ce "Gidan

su Umma". Ta ce, "Ba wani gidansu Umma, kai

dai kurum tadi za ka je". 6.... Dariya ta su6uce

masa, sai da ya dara sannan ya ce "To in ma

tadin zan je ya za ki yi dani?". Ta ce, "Tab!, ai na

rantse maka kayi kadan. Kullum kuma ina 'kara

fada maka kai mijin mace daya ne rak!" Ya ce, "In

ji ki ko?" ta ce, "Eh." Ya ture ta gefe tare da cewa

"Da sauki tunda ba fadin Allah ba ne". Yayi

ficewarsa ya barta nan tana ta masifarta. Kan

dakalin kofar gidan, Ummi ce zaune da Sahabi

suna hira, duk da cewa Sahabin shi kadai ke ta

surutanshi Ummi na can duniyar tunanin abinda

zuciyarta ke so. Tun daga nesa ta shaki kamshin

turaransa, zaraf ta mike tsaye. So take ta kalli

fuskarshi amma ya dauke kanshi daga gare su.

Haka nan ya share sannun da zuwan da ta ke

mishi tare da shigewa cikin gida abinsa. Sahabi

ya ce, "Ya Abba na nan kuwa kwana biyu na rabu

da ganinshi?" Ta dauke kai sannan ta ce "Zan

tafi gida". Ya ce, "Haba Ummi, zuwana fa

kenan?" Ta dube shi. Ji take tamkar ta sheka

mishi mari, ta ce "To kaina ciwo yake yi, sannan

kuma ga Ya Abba yazo baya son ina dadewa a

waje". Ya ce, "To shi kenan sai gobe?" Ta ce,

"Don Allah kada kazo gobe, ka bari sai jibi". Ya

ce "Za ki azabtar da ni, ba zan iya kwana biyu

ban gan ki ba." Maimaikon taji dadin kalmar, sai

taji takaici ya mamayeta. A ranta ta ce,, "Tunda

ga gyatumarka ba". Ya ce, "In zo goben don

Allah?" Cikin muryar tausayi yake maganar, ta ce

"To shi kenan". Ta soma tafiya, ya dan tako ya

biyo ta tare da cewa "Sahibata mu kwana lafiya"

A kagare ta ce "Uhum". Ta samu Abba suna hira

da Umma, ta tura mishi kular birabisko tana

lallashinshi ya ci, tayi sallama Umma ce ta amsa.

Ta shiga idanunta kan Abba, ta zauna a kujerar

da ke fuskantarshi. Umma ta ce "Har Sahabin ya

tafi?" Ummi ta ce "Eh". Ta tsura ma Abba ido

tare da cewa, "Ina kwana Ya Abba?" Umma ta ce

"Wane irin kwana kuma Ummi da wannan daren?"

Ta ce, "Au, zan ce ina yini?" Ya amsa tare da

kallonta, "Lafiya". Ya mayar da dubanshi ga

Umma. "Umma Matar Ahmad fa ta haihu". Ta ce,

"Eh, ba jiya ka fada min ba a waya? Me ta samu

ne?" Ya ce, "Mace ta haifa, gashi ta sha wuya".

Umma ta ce, "Allah Sarki, to Allah ya raya mata,

zan je in dubota in mata barka gobe". Ya ce,

"Allah ya kai mu, ai Ahmad yayi dacen mata ba

kamar ni ba. A da Umma bana tunanin sake aure,

amma yanzun ina ganin dole sai nayi mata biyu".

Umma ta ce, "To ba dai yanzun ba duk nawa ka

ke kuma yaushe kayi wancan?" Ya ce, "Umma ke

dai ki min addu'a, ban samu irin macen data dace

da ni ba". Ta ce, "Ina maka addu'a, Allah ya

shirya maka matarka." Abba ya ce, "Ko ta shiryu

sai nayi aure insha Allahu". Ta ce, "Abba ni ko

gani nake ba ka san wadda za ka aure din ba

itama da nata kalar halin zata zo, sai su taru su

ruda ka". Ya kalli Ummi wadda ya lura da kallon

da ta tsare shi da shi kamar tana son jin abin da

yake fada ne. Ya maida idanunshi kan Umma.

"Na yarda da tarbiyar wannan yarinyar da nake

son aure yanzun, duk da yarinyar bata sona tana

girmamani". Umma ta ce, "Har ka samu kenan,

'yar gidan waye? Ummi kuwa tuni makoshinta ya

bushe, ta zaro idanu tana son ji wa kuma Abba

ke so? 7:....Ya kalli Ummi ganin yadda ta zaro

ido ya ce "Ke ni ke fadama wa ki ka zaro ido ki

ka tsare ni da su?" A hankali ta lumshe idanu

sannan ta maida kanta kan hannun kujera, ya

fuskanci Umma "Ba 'yar unguwar nan ba ce",

matsalar da yarinyar bata sona". Umma ta ce,

"To ka bar ta mana ka samu mai sonka? Yo in

haka ne ma ka ce gara matar taka ta gida, don

ita tana sonka". Yayi shiru zuwa can ya ce

"Umma in dai zan sameta zan aureta a haka".

Umma ta ce, "Kayi addu'a, ina ko mamakin mene

ne ta gani na 'ki a tare dakai Abba?" Ya ce cikin

'yar dariya "Umma ai ba dole ba ne sai ka birgke

kowa". Ummi ta mike jiri na dan dibanta ta shige

ciki. Zance ya dada watsewa, ta furta bayan ta

fada kan gado, ni ina son shi shi kuma ashe yana

can ya zarme da son wata. Ranar ta raba dare

tana kuka daga karshe ta soma ba kanta

shawarar ta samu Abba ta ce a fili dama

shisshigi ne irin na zuciyata Ya Abba ba irina

yake so ba. Shi kuwa zuciyarshi ta soma zargin

wani abu a kan Ummi, irin yanda ya ga tayi

kamar hankalinta ya tashi da batunsa. In ko haka

ne zai fi kowa murna, wata zuciyar ta ce ka sani

ko tsabar jin gulma ne yasa ta kafa maka ido duk

da haka yasha alwashin bibiyarta. Sun taso daga

sallar Juma'a shi da su Ahmad gidan budurwar

Tukur suka dosa, wayar Salis ta katse shi. Wani

aiki ne ya taso dole ya koma gurin aiki. Ya sauke

su a unguwar shi kuma ya nufi gurin aikinshi.

Karfe biyar ya baro gurin aikin da nufin yada

zango gidan Ummanshi. 8.... Yasan yau juma'a

duk yanda aka yi zai samu abinci na musamman,

don al'adarta ce girkinta na juma'a daban ne,

tana girmama ranar da abincin da ta san mijinta

zai yi farin ciki da shi. Haka nan ta kan yi

kwaliyyar musamman, shi yasa yake kara

kwadayin aura Ummi, ya san zata dauki wannan

tarbiyyar. Matasa guda uku a tsaye gefen titi cikin

fara'a da murna suka tsaida shi, ya saba kusan

kullum sai irin haka ta faru. Matasa kan tsaida

shi suna ma su nuna jin dadi da ganinshi, a gaisa

su wuce. Wasu kuma su amshi lambarshi har da

ma su son adireshinsa, yanzun ma sai ya tsaya

zai fito, tsum! Yaga sun bude motar sun shigo.

Biyu baya daya gaba, ya ba su hannu suka gaisa

su duka. Na gaban ya ce. "Mai matasa ai muna

jin dadin taimakon da ka ke mana. Ya kamata a

baka Sardaunan Matasa". Daya daga baya ya ce

"Sarkin Matasa gaba daya zamu ba shi, don yana

kokarin gurin binciko matsalolin matasa". Abba

ya yi murmushi tare da cewa, "Na Gode". Dayan

da bai yi magana ba sai ya ce "Amma mai

Matasa ka san da wannan matsalar?" Abba ya

waiwaya da nufin jin karin bayani, sai ko ya fesa

mishi wata farar hoda a fuska. Take nan atishawa

da tari suka tirnike shi. Ya soma mutsuka

idanunshi bakinshi na furta "Inna lillahi wa'inna

ilaihir raji'un". Kafin 'yar sakwanni kanshi yayi

din, kuma ya fita daga hayyacinsa. Suka tuka

motar suka tashi dashi. * Farkawa ya yi tamkar

wanda ya tashi daga bacci, a hankali ya bude ido

tangaran a kan silin, irin na masu hali. Kwan

lantarki irin na kasaitattun gidaje ya daki

hancinshi. Nan take ya shiga tunanin me ya kawo

shi nan? ba 6ata lokaci ya tuna duk abinda ya

faru, da sauri ya tashi zaune yana fadin "Inna

lillahi wa'inna ilaihir raji'un". Ya ci gaba da kallon

dakin, cikin tangameme ne yana dauke da

tafkeken gado da sauran saitin shi. Sai kafet din

tsakar daki da kayan kallo, ga kuma kofofi guda

biyu. Ya tambayi kanshi da cewa me ya kawo ni

nan? me matasan suke nema a gurina?" Take

muryar Hajiya Nina ta fado masa, inda take cewa

"Za ka zo yau din ne ko sai an dauko ka?" ya

girgiza kai tare da cewa, Lallai wannan makirar

matar ce tasa aka mi shi haka". 9... Nan take ya

soma karanta addu'ar neman tsari. Daya daga

cikin kofofin ta bude, ya kure idonsa gurin da

kallo, matar ta shigo sanye cikin doguwar riga

baka mai ma6allai a gaba. Fara ce kyakkyawa,

shekarunta suna tsakanin Talatin da takwas zuwa

arba'in da biyar, domin kyawun nata sun 6oye

shekarunta, ta baza gashi a kafada. Tsura mata

ido yayi yana son tuna inda ya ta6a ganinta,

domin tabbas yasan fuskar. Muryarta ce ta katse

shi,"Dama nasan zuwa yanzun ka farko, kuma ka

gama nazarin yanda aka yi kazo nan. Kila ma

tunda kana da kamannin ma su basira ka hararo

wadda tasa a ka dauko ka". Ya ce, "Kwarai

kuwa". Lokacin ne ya tuno inda ya santa, wato

Hajiya Zabba'u ce matar shaharraran Attajirin nan

Alhaji Uzairu wadda a ke nuno ta a TV da Jaridu

tana taimakon talakawa da Marayu. Wadda ake

labarin tsoron Allahnta da gudun duniyarta,

wadda ta gina Masallatai da Makarantun Addini

ma su dama. Ya girgiza kai cikin matukar

mamaki, ta ce "Ka gane ni kenan?" Ya ce (Cikin

karfin hali) "Lallai mutum mugun ice. Wannan shi

ne Allah a baki shaidan a zuci". Ta ce "Kai ne na

biyu da ka furta wannan kalmar, sai dai bana fata

ka zama na biyu da ya bakunci inda na farkon ya

tafi. 10.... Ta tako a hankali ta dunfaro shi, ya

matsa baya cikin zuciyarshi yana korar shaidan,

'yar dariya tayi. "Nutsu Idris ko ince Abba. Ba

fyade zan maka ba". Ya dubeta da sauri, "Eh haka

nace, in na son hakan zan maka, amma ba

hakanne burina ba". Ta zauna bakin gadon, "Ka

zo mu daidaita, in kana tsoron ciwo zan baka

makari, sai dai ina so ka sani bana dauke da

wata cuta". Ya ce, "Karya ki ke, kina dauke da

mummunar cuta". Ta ce "In ka tashi daga dan

jarida ne, ka koma Likita zan baka dama ka

gwada ni". "Ya ce ba ki bukatar gwaji don ga

ciwonki nan a fili ciwon zuciya". Ta ce, "Sam ba

ni da ciwon a zuciyata, to in ma ina da shi me zai

dameka tunda ba dauka za ka yi ba". Ya sake ja

da baya ya ce, "Zuciyarki ta kamu da ciwon zina.

Ta yi duhu dumdum! har bata iya ganin

gaskiya...". "Ta daga mishi hannu, "Dakata min,

ban tambayeka labarin wa'azi ba, domin in shi

nake son ji ina da kaset-kaset kala-kala zan saka

na ji". Ta mike zuwa wata durowa ta bude, dauri

uku ta dauko ta aje gaban madubi na 'yan dari

biyar-biyar sababbi dal! Ta ce, "Wannan za ka

sha mai ne sannan kasa kati, kuma in ka kwantar

da hankalinka zan canja maka mota, zaka je

Makka. 11.... Sannan idan naga kana bin

umarnina zaka yi suna a aikin jarida fiye da duk

wani dan jarida da ka sani a kasar nan. Kai zaka

taka duk wani matsayi da dan jarida ke takawa".

ta sake nufoshi da tausasa murya. "In kabi yanda

nace ba kai ba sake kwana a talauci..." Ya

katseta da fadin, "In naki fa?" Ta hade rai tare da

zuba mishi ido, "Shima kallonta yake, sai a

lokacin ya ga tsufanta ya bayyana. Ta juya mishi

baya tana 'yar tafiya, sannan ta ce "Am sorry to

say". Ta juya ta dube shi "Za ka mutu". Gabanshi

ya fadi, amma sai ya yi karfin hali ya ce "In na

mutu sai me? Dama can mutuwa zan yi ko ba ki

kashe ni ba. Kuma ni na san ba zan wuce iyakar

ajalina ba, murnata daya zaki sauke min nauyin

zunubaina". Ta matso kusa da shi "Ka san

matasa nawa ke shiga malamai kawai don su yi

hulda da ni? In ka dade muna hulda shi ne muyi

wata biyar, sau daya na rike saurayi har tsawon

shekara daya don yana da hankali". A zuciyar

Abba ya ce "In fa na daka ta matar nan zan mutu

ban auri Ummi ba. Sannan ba Allah a ranta bare

taji nasiha, yanzu bari yabi ta hikima". Ya ce,

"Saboda me suke shiga malamai don suyi hulda

da ke? Sannan daman duniya tasan ki kina

haka?" Ta ce, "Ko kusa, sun sanni a Hajiya Nina

sai in mutum ya zo ya ganni, in ya sanni to in bai

sanni ba duk daya. Sudai burinsu kudin". 12......

Abba ya ce, "Nikam ba zan iya wannan huldar

ba". Ta ce, "Kada ka bari taurin kai yaja ka

nadama irin wadda waninka ya ta6a yi. In kana

da sha'awa in baka labarinsa don ya zamar maka

Ishara". Shirun da Abba ya yi shi yasa ta ci gaba,

domin alamar yana son ji kenan. Da a ce zan fadi

sunanshi zaka sanshi, wani malami daga cikin

Malaman garin nan, haka nan yanda na ganka a

TV kana labarai na kwadaita da kai, shima haka

na ganshi a TV yana wa'azi kuma zuciyata ta

yaba. Na neme shi ya zo kuma shi na fada masa

ni ce Zabba'u ban 6oye masa ba. Sai dai nuna

masa nai aikin rabon zakka zan ba shi, ma'ana

kudi ne masu yawa ban san yadda zan fidda

musu zakka ba. Da jin haka sai ya taho, nan

dakin na kawo shi, sannan na fito mishi da

maitata fir! ya shiga jawo min ayoyi na numa

masa cewa ba zan hakura da abinda zuciyata ke

so ba. Don ban ta6a 'kin cika mata burinta ba,

shi kuma ya fir ya ki ya nemi ya gudu na bashi

guri ya dan ci abinci na nuna masa mishi kuskure

ne ya ce zai gudu. Don gidan nan duk masu tsaro

ne har da ma layin gaba daya. Da sauri za a

kama ka a matsayin dan fashi, sannan in ka yi

kokarin shigo da jami'an tsaro lamarin to, zaka

kwana ciki. Domin duk a hannunmu suke, amma

Ustazun ya ki shan ko ruwan gidan nan, gashi ya

min shame-shame zai mutu don yunwa. Ba arziki

na saka aka fita da shi kuma aka kai shi gidan

karuwai a ka ba su na sakar musu kudi suka sa

shi a daki. Nasa Malamina ya karasa min shi,

sannan na sa karuwan suka kira 'yan sanda kan

cewa ga wani ya zo gurinsu amma kwananshi ya

kare a nan. To dama iyalanshi suna ta nemanshi

an sace shi nan fa suka dauke shi, na san yanzu

ka gane kowane Malami ne tunda labarin ya yadu

a cikin garin nan da ma wajen shi". CIKI book 3 part 3

ZURFIN CIKI          www.gidannovels.blogspot.com book 3 part 3

Posted by Bashir Sani         www.gidannovels.blogspot.com Fesan on 15 Dec 2016 - 00:24

Abba ya ce "Lokacin da muke cin abinci tare,

Umma ta ce, lokacin da ka ke bata dai, Abba shi

ne ya fara baki abinci a baki. 20..... Watanki

hudu, da kin hango shi za ki soma daga hannu,

Abba ya ce Umma na fa goya Ummi a bayana.

Lah, goyo? In ji Ummi. Umma ta ce, "Goyo sosai

kuwa, suka sa dariya, Umma ta ce, "Shi yasa in

naga yanda ku ke rashin shiri a tsakaninku

yanzun sai in ta mamaki. Don tun ba ki fita a

tsumma ba Abba ke rainonki, tun ba ki fi wata

hudu ba, ki ka tantance muryarshi. Haka nan

sunan shi ne ki ka fara iya fadi a duniya. Abba

yana goya ki kin sha yi masa fitsari da kashi da

tumbudi, wanka da wanki duk Abba ya miki

Ummi. In ko na aike shi ko zai tafi Makaranta to

sai da wayo da dabara. Ke har an kai lokacin da

kin yarda in tafi unguwa in bar ki gurin Abba, in

ya dawo Makaranta tun daga soro zai soma miki

wakar da yake miki. Ummin Abba da Alhaji,

Ummin Umma da Tsohuwa, da kin ji haka za ki

dibi rarrafe ki nufi gurinshi, kuma duk kudin break

dinsa zai debo miki tsaraba. Umma na bada tarihi

Ummi ta zuba ma Abba idanu cikin wani irin

yanayi da ba zata iya tantance shi ba, shi kuwa

lokacin ne ya dawo mishi, ido ya yi dan murmushi

tare da cewa "Allah sarki da na tuna ranar da aka

yaye Ummi, Umma tayi dariya ta ce, "Ranar tare

kuka kwana kuna min kuka wai in yi hakuri in

baki nono". Wata sabuwar kauna da so Ummi taji

ya rufe ta na Abba, har kwalla ta cika mata ido,

ta ce "To Ya Abba me yasa ka daina sona?" Ya

ce, "Ummi ban daina sonki ba, kanwata kiriniyarki

ce ta hada mu fada dama, yanzun kuma kin

daina ko?" Ta daga kai alamar eh, Umma ta ce

"Labarin yanda ku ka kaunaci juna mai tsawo ne,

kusan kullum sai mun yi labarin da Alhaji". Ummi

ta kalli Umma shi ne ba ku ta6a bani labari ba?

Ta ce ba gashi kin ji ba, Tsohuwa tayi sallama,

suka amsa. Ta ce, "Kai me sunan Malam me ya

faru da kai? Nan ya warware musu komai, suka

yi ta al'jabi. Umma ta ce "Ni 'yasu, yanzu haka

mata suka maida aure ba a bakin komai ba?"

Kuma ka ce matar aure ce, Abba ya ce dama z

aki san kowa ce ce za ki ji mamaki fiye da haka,

don dai kurum na rufa mata asiri ne in taci gaba

to can gabanta hadu da mai tona ta. Su Alhaji

suka shigo da sallama, nan suma aka ci gaba da

jajanta batun, Alhaji Babba ya ce, "Babana ina ga

dai rahoto za mu kai gurin 'yansanda". Abba ya

ce, "Alhaji tuni manyan shuwagabannin gurin

aikinmu suka shigo da hukuma, in Allah ya yarda

dolenta ta bar ni, Alhaji Karami ya ce, "Addu'a dai

ita ce z aka kara rikewa, Allah ya ja mana gaba".

Suka ce Amin. 21... Ranar su Alhaji a tsakar gida

suka ci abinci anata hira, Ummi dai kallonsu take

yi amma zuciyarta na can duniyar tunanin labarin

da aka bata. Ashe har yanzu Ya Abba na sonta,

Allah ya sa haka har yanzun. Sai kusan sha daya

Alhaji ya matsa wa Abba ya tafi gida. Abba ya ji

dadin hirar musamman in ya waiwaya idanunshi

suna kallon Ummi ta mai 'kuri da ido, Umma ta

ce, "Ka gaida 'yan gidan". Ya ce "Za su ji, har ya

kai soro Ummi ta ce Alhaji da an raka shi kada a

kara sace shi fa, duk suka sa dariya". Abba ya

dawo yana cewa, "Umma kun rage man fetur

kuwa? Na san yanzu na gidan ya kare tunda ba

shi da yawa, bana son kuma sai na sake daukar

galan na fita". Alhaji ya ce, "Na shigo da mai

dazu duba nan soro na aje shi, Ummi ta sake

cewa Ya Abba ka ce Alhaji su rakaka gida, yayi

'yar dariya kada ki damu Ummi, ina yin addu'a

Allah zai kare ni. Yau kam Ummi ta dade bata ga

daren da farin ciki ya hanata bacci ba irin yau.

Haka nan shima Abba zuciyarshi fes Ummi ta

fahimci dama can santa yake, da alamu ba zai

sha wuya gurin shawo kanta kuma cikin

karammin lokaci. 11 HAJIYA NINA Ta kalli

matashin, sannan ta kalli jaridar hannunshi ta ce,

"Me ya'ki kai fa ba jakadan azriki ba ne, a duk

lokacin da na ganka sai gabana ya fadi,

musamman in kazo min da jarida". Yayi 'yar

dariya "Hajjaju makatu sallah Makka Sallah

Madina, ni dai kin san ba ilimin nan gare ni ba, in

da z aki tsare ni in karanta ban iya ba, ni dan

sako ne. Muftahu ne mai siyo duk wata jarida da

ya ga ta shafe ki, ta amsa ta bude cikin azama,

hoton Abba ta gani gabanta ya fadi, ta ce dan

jarida shege ne, yaron nan tallatani zai yi? Ta

soma karanta labarin zufa tana karyo mata, har

ta gama. Kafa kurum take karkadawa tana

tunanin abin yi, murna daya tayi da bai tona ma

duniya cewa ita ce Hajiya Zabba'u ba. Amma duk

da haka ba zata bar shi ba, koda yake ta ga

manyan 'yan jarida na kokarin shigowa ciki, ta

kai hannu ta dauko daya daga cikin wayoyinta ta

danna kira. 22.... Jim kadan aka daga ta ce,

"Karamakallu barka da warhaka, ya amsa da

Ranki ya dade lafiya dai ko?" Ta ce, "Malam ba

lau ba, kana ji? Ina yaron da nake baka labari

dan jarida? Ya ce, Naji. Ta ci gaba, Yaron nan

kaga yanda ya yayata ni a duniya? Sai na koya

mishi hankali, da ni zai ja?" Malam ya ce, ya ma

ki ka ce sunanshi? Ta ce Idris, ya ce To zan kira

ki anjima, kada ki dauki wani mataki tukunna sai

na gama bincikena duka. Ta ce an gama. Sintiri

tayi ta yi tsakanin dargajejen falonta zuwa

barandar shakatawarta, lokacin da taji rurin

wayarta tayi tsammanin Malamin ne, sai data

duba taga Aminiyarta ce Haiya Attine. Ta daga da

cewa, "Hello Attinen bishasha ya aka yi ne? Ta

ce, Zabba haka kwallon dan iskan yaron nan zai

miki? Ta ce, Hum! Ke dai bari Aminiyata, yanzun

nan na gama karantawa a jarida ban ma san

hukuncin da zan yanke ma yaron nan ba. Attine

ta ce, sa su Adda su tura shi Jami'ar mi'kakku

mana. Hajiya Zabba'u ta ce, "Ai kuma na riga na

kira Teacher ya ce in saurare shi". Attine ta ce,

"Eh to kin yi dabara ma, kya iya sa Teacher din

ma ya tura ba tare da an zargi kowa ba". Hajiya

Zabba ta ce, "Kin san jami'an tsaro suna cikin

maganar tsundum! Don haka dole in yi taka tsan-

tsan, guri daya yaron ya yi min kyan kai, da bai

fada ma duniya Zabba'u ita ce Nina ba." Attine ta

ce "Eh yayi wannan adalcin, yanzun bari muji ta

bakin Teacher". 23.... Shikam Malamin duk

lamura sun kasa masa daidai, sai kusan karfe uku

saura, sannan ya kira ta da rawar jiki ta dauka.

Ya ce, Hajiya? Ta ce, Na'am ya ce ki tattara ta

batun yaron nan ki watsar domin yanda naga

al'amuran to fa in mun matsa ba zamu kai labari

ba. Haka nan allura zata tono garma game da

damuwar malamin nan, sannan asirinki zai tonu a

gurin maigidanki. Tsaki taja don maigidana

Malam nasha fada maka ban 'ki ya ji ba, tunda

shi ne sanadin komai, tafiya kullum daga waccan

kasa zuwa waccan, kullum cikin bakin yawon

neman kudi. Sam baya biya mini bukatata ba

dole in nema ba? Yarana biyu cal a duniya duk

sun yi aure su ne kawai zan ji kunyar su sani,

don haka in zai yiwu ka sa Aljanu su tsotse min

jinin matsiyaci. Malam ya ce, "Ba zai yiwu ba, ina

ce tun lokacin da ki ka zo min da batunshi kafin

ma ki sa a dauko miki shi sai d ana fada miki

yaron yana da kariyar da take kare shi daga

Ubangiji. Yaron ma'abocin kyautata Sallah ne,

tare da yin Azkar, yana da makarin da Aljanu ba

za su iya tunkararshi ba... Dakata Malam, ta

katse si duk addu'arshi ya kai Malam ne, kuma

muka ci nasara a kanshi? Ya ce kila shi Malamin

kwananshi ya kare dama ke ce sila shi ko

wannan da sauran shan ruwansa. Ta ce, "Kai ne

sila dai daina jingina min mutuwarsa, ya ce ko

kin ki dole ki dauki nauyin zunubin mutuwar

Malam". Yanzun kuma ta wannan sai ki wamu

wani don ni ba zan matsa lamba a kan al'amarin

da Aljanu suka nuna tsoronsu ba, tsaki taja

sannan ta kashe wayar. Har gari ya waye ba ta

daina tunani ba, haka nan bata yanke matsaya

ba. Gidan Aminiyarta Attine bishsha ta nufa, sun

tattauna sosai sannan suka bukaci sukai koken

ga wasu Malaman. Sai dai guri uku zancan iri

daya ne, wato ta bar shi kawai, yayin da guri

biyu suma zancan su iri daya ne, sun ce zata ci

sa'ar kashe shi amma asirinta zai tonu zata rasa

ran 'yarta daya kuma zai yiwu tayi zaman Jarun.

Ta ce, "Wannan akwai shegen yaro, shi yasa da

na ce zan sa Aljanu su dauko shi ya ce min yana

da makaminsu? Daga karshe ta ce na bar shi

mara rabo". Attine ta ce da dai yafi shi yasa tun

farko in naga wanda zai ja min aji ni ke watsi da

shi in nemi wani. Kai jama'a sai kace aikin Allah

menene amfanin zinar ma da har ake shiga

Bokaye dominta? Allah ka tsare mana Imaninmu,

amin. 12 24.... Ummi tana zaune zata wanke 'yan

kayanta na ciki, ta zubo omon cikin ruwa tana

faman karkadawa, tana 'yar wakar da ke sata

nishadi. Sam ba ta ji sallamar Abba ba, yana

jingine yana kallonta, tana fadin, Akwai wanda na

ke so, amma kunya naso, ya wanke ni da soso

dan Yayana. Ta tsoma sikyat dinta da fant da

'yan bireziyoyinta farare ne ta soma cudawa tana

maimaita wannan baitin wakar, shi kadai ta iya.

A jikinta taji cewa ana kallonta, ta waiwaya da

sauri, idanunta tsaf cikin na Abba, sai ta samu

kanta da sunne fuskarta cikin cinyoyi. Ya ce,

"Kunyata ki ke ji ne Ummi?" Ta dago da dan

murmushi, "Sannu da zuwa Yaya Abba". Ya ce,

"Yauwa dama kin iya waka?" Tsohuwa daga daki

ta cafke, tun da ta samu wannan wakar sai ka ce

me hadda, kullum Abba ya isa kofar Tsohuwa

suka gaisa. Ya dawo kofar Umma yana tabayarta.

Ummi ta ce, "Taje Hotoro sunan kanwar Umman

Bashir da ta haihu, ya manta fa matarshi ma ta

na can, Tsohuwa ta fito tana cewa, ai Ummanku

ta juri wulakanci. Waccan haihuwar da Zilai

kanwar Sahura tayi tas a ka zageta a gidan

sunan, amma yau ta koma. Abba ya ce, "Ummata

tayi nisa a zumunci, Allah zai bata lada" Tsohuwa

ta ce, "Ai sai tayi ta yi, in dai shisshigi ne ba

kwarjini". Ta dubi Ummi, wai wankin me ki ke yi

ne har yanzun ina nan ina jira ki yanke min

farce". Ta hango kayan Ummi na daura ta ce,

"Kai ni wannan zamani naku yana bani mamaki,

ace 'yammata suna saka rigar mama? Kunya ta

cika Ummi saboda Abba da ke gurin. 25.... Abba

ya ce, "Kin ji tsohuwa, lokacinku da namu daya

ne? Ku lokacinku kai bai waye ba, ta aje 'yar

kujerarta ta zauna. Tir da wannan wayewar taku

ta zamani, yarinya ta fadi a gaban iyayenta har

ta shiga sa tara mama bata kama dakin kanta

ba? Mu kuwa da wata ma ba sai tayi haihuwa

goma ba ma ta sa ran mama ba. Abba dariya ta

ishe shi yayin da Ummi kunya ta hanata shanya

kayan ta matse ta aje. Abba ya ce, "Yanzun

Ummi har wani girma tayi, shekara sha takwas

kurum ce fa, bata ma cika ba. Ta ce "Mu lokacin

sha biyu sha daya yarinya ta kama dakinta.

Ummi ta zanua ta soma yanke ma Tsohuwa

'kumba, tana cewa To dai nima na kusan tafiya in

huta gorinki. Abba ya matso, "Ummi don Allah in

tambaye ki mana? Ta tsaya da yanke 'kunbar

tana kallonshi, ya maimaita tambayar da gira ta

bashi amsa ya ce kina ko son wannan Sahabin?

Ta maida kanta ga yankan 'kunbar duk jikinta da

hannunta suna dan rawa, a zuciyarta ta ce, "Kai

ne kadai zuciyata ke so, amma a fili sai ta ce,

Um, ya ce Yaya hausar um?" Tayi kokarin

saisaita hawayenta, sannan ta ce Eh, jikinshi yayi

lakwas, Tsohuwa ta ce, "Zancan banza, in bata

sonshi zaka daga batun auren ne?" Ai ko tana so

ko bata so tunda ta kawo shi zance ya kare, ka ji

mai sunan Malam da zancen wofi. Ya ce,

"Tsohuwa ni fa ba wani abu na ce ba, kin ga ma

dai bari in tafi abina. Ummi ina Azimi yau, zan zo

in yi buda baki anjima. Ta ce, "To." Tsohuwa ta

ce, "Wai kai ba ka da gidan mata ne kullum kana

la'ke a nan? Tsoron ta ka ke ji ne da zaka kasa

lankwasata ta yi maka girki?" Ya ce, "Na nan

nake son ci Ummi kam tana can duniyar tunani

tana tambayar kanta shi kenan ta rasa Abbanta?

Son da da yayi mata da ca dama ba na aure ba

ne, na 'yan uwantaka ne? Kai ko dai ta fito ta ce

Abba take so, gaskiya ita fa Sahabi ba sonsa

take ba. Kusan wata daya kenan rabon da ya

samu biyan bukata daga matarsa, don gaskiya

baya iya zuwa dakinta saboda kazanta da kuma

datti da wari da zarni da 'karni ba za su bar shi

ya samu cikakkiyar biyan bukata ba. In ta zo

dakinshi ma jikinta tashi yake, a haka yake

maneji, amma in iskancinta ya motsa har yanga

take mishi (Mtsw! Allah rabamu da kazaman

Mata). Shi kuma yana da wani hali, duk yanda ya

matsu in har ya nuna mata bukatarshi ta 'ki sai

ya hakura ya roki Allah ya shiryeta, shi kuma ya

kare shi da fadawa sharrin zina. 26.... Bai zaginta

ko ya ce zai nuna mata karfin shi, ko ya ce zai

tsaya rokonta, shi yasa yake yawan yin Azumi.

Ummi ta ce, "Umma ki kawo kudi in siyo kwai in

soya ma Yaya Abba doya, ya ce zai zo shan

ruwa. Ta ce, "To je ki kasan filo ki dauko, amma

fa sai kin yi azama don an kusa kiran sallah. Ta

ce, "Ai na dafa ruwan shayi, sannan na masa

kunun tsamiya, doyar ce kawai, ta ce "To sai da

ta gama komai sannan tayi wanka tayi sallah.

Riga da siket na leshi tasa fari tas, bata damu da

yin fenti da dare ba amma yau tayi ta feshe

jikinta da turare wanda shi ne ya sai mata.

Sallamarshi ta jiyo suna gaisawa da su Umma, ta

fito ya bita da kallo, kin yi kyau kanwata, Umma

ta ce yau za ku hoton ne? Ta ce kila, Abba ya ce

shi yasa ki ka yi kwalliya haka? Ba ta ce komai

ba sai dai ranta bai so ma maganar da Umman

tayi ba. Suna hira da Umma ta shirya misi abinci

ta koma kan kujera ta dauki littafi lokaci-lokaci

idanunta suna kan Abba. 13 Suna hira da Umma

ta shirya mishi abinci ta koma kan kujera ta dauki

littafi, lokaci-lokaci idanunta suna kan Abba. Shi

ma haka ya ce wai ni littafin nan da ku ke nacin

karatunshi dame kuke karuwa? Umma ta ce, Ai fa

gara ka tambaye ta, don ban ga abinda ta ba

muhimmanci ba irin wannan littafin. Ummi ta cem

ina karuwa sosai Umma suna koya mana tarbiyya

yyanda zamu tafi da rayuwarmu cikin tsarin

Addini da al'adarmu. Abba ya ce amma basa

koya tsafta da biyayya, Ummi ta ce suna yi sosai

ma, ya ce Umma ni naga jarabar karatu irin na

Bishira amma kullum mugayen halayenta bayyana

suke yi. Ummi ta ce ni ko har addu'o'i zuwa girki

kala- kala ina koyo, Umma ba rannan nayi

dafadukan kwakwa ku ka ce ya yi dai ba?" Ta ce,

"To ki dai dinga daukan na kwarai kina yarda na

banza, Abba ya ce in haka ne d agaske zan samu

lokaci in zo ki karanta min in ji, ta ce "To." 27.....

Umma ta yi 'yar dariya ta ce, "Sai ka ce ba ka da

aikin yi? Ya ce, "Allah Umma da gaske nake yi

don in ji wacce irin koyarwa suke yi, marubutan

ko ko sai shirme?" Kiran sallar Isha'i ne yasa

Abba mikewa, ita kuma Umma ta tafi kicin don

shiryawa su Alhaji Abinci. Ummi kam sun bar ta

cikin takaicin tafiyar Abba don dai bata gundura

da shi. * Alhaji Ya kalli Umma, wai yau bikin

yaran nan saura wata nawa? Ta ce, "Wata ko

kwana dai?" Yau saura kwana talatin da shida,

ban ga kana motsi ba? Alhaji bikin nan zai

mamaye mu, ya ce "Yanzun ya za a yi da batun

kaya?" Ta ce, "Ni da cewa nayi ga Abba sai yaje

ko kuje ku za6a musu kaya masu kyau a siya,

kada a ba kafintoci in ba a yi sa'a ba har lokacin

yayi ba a gama ba". Ya ce, "To zan sa shi ya tafi

da su kawai su za6a". Ta ce, "Sai kayan girki na

dai sayi tukwane da risho, sai kuloli". Ya ce, "Duk

da haka uwata zan sa ta za6i wasu kayan."

Umma tayi dariya tare da cewa, "Allah ya kara

budi, nan dai suka yi ta lissafin kudi. Da safe

Alhaji ya kira Abba a waya ya sanar da shi cewa

ya dauki su Ummi suje su za6i irin kayan da suke

so, duk da cewa zancan ya doki zuciyarshi amma

ya ce "To." insha Allah zamu je, suka yi sallama.

Sam baya son ya ji batun auran su Ummi, baya

son rasata, kuma yana ji a jikinshi cewa zai same

ta. ** ** 28.....Yammacin ranar Asabar La'asar

lis garin yayi dan sanyi Abba ya nufi gidansu don

daukan su Ummi zuwa kasuwa. Jikinshi sanye da

farin yadi mai shara-shara, har ana iya hango

fara kar din singiletin da ke ciki ta manne a

jikinshi. Kamshin turarenshi ya cika dakin Umma

wanda ba shiga yayi ba daga bakin kofa suka

gaisa. Ya ce, "Ummi su fito don Ummi ce ke

shiryawa tuni Fati ta fito, ya matsa kofar

Tsohuwa suka gaisa, sannan ya ce "Umma sai

mun dawo. Ya nufi waje yana fadin su Ummi su

mishi sauri. Sun fito za su duru a baya Abba ya

ce Ummi ta dawo nan gaba, ta zauna ranta

dagule don ita bata bukatar wani za6i tunda ba

wanda take so zata aura ba. Haka nan ta

fuskanci Abba yau yana cikin wani irin yanayi,

kila daga gida aka 6ato masa rai, nata tunanin

kenan. Shi kam takaicin zuwa za6on kayan ke

damunsa, ya kalli wayarsa da ke ruri ya daga,

Salis ya ce kana ina ne? Ya ce ina nan

unguwarmu zan kai kannena ne za su za6i kayan

daki. Ya ce, "Ta ina zaku bi? Abba ya ce kai kana

ina ne? Ya ce ina nan kusa da asibitin Malam,

bari in jira ka a jikin gidan man nan, Abba ya ce

"To." Salis ya kalli yarinyar da Abba ya ce Ummi

koma baya ya ce, "'Yammata sannunku, suka

gaishe shi ya yi murmushi ke ce Ummi?" Ta ce,

"Eh, ya ce ya su Umma?" Ta ce lafiya lau, ya

maida dubansi ga Abba wanda ke tuki cikin

nutsuwa ya ce, "Idris akan batun yarinyar nan ne

don Allah ka daure muje gidansu yau". Gaban

Ummi ya fadi. Abba ya ce, "Don Allah Salis ka

bar batun yarinyar nan, kai dai kasan halin da

nake ciki game da wata". Salis ya ce, "Me yasa

ka amsa kana sonta, kuma har kana daga waya

duk lokacin da ta kira ka?" Abba ya ce, "Shike

nan za mu je da yamma tunda wancan na rasa

madafa". Salis ya ce kuma fa da hakan zai fi

maka. Ummi gashin jikinta duk ya mike, suna fitar

da zufa lumshi ido tayi luf a kan kujera ta kwantar

da kai, Salis ya waiwaya ya dubeta, yaya dai? Ta

yi dan yake, "Ba komai." . 29.... Sun je gurin

kujeru da gadaje, Fati tayi ta ruwan ido yayin da

Ummi ta koma ta jingina a kujerar da ta zauna.

Abba ya dube ta. "Ke wanne ki ka za6a? Ita ta ce

wancan farin". Ummi ta yatsina fuska, "Nifa bani

da za6i, duk wanda ku ka ga yayi". Salis ya ce, "

Idris yarinyar nan ina zaton tana sonka, naga

tunda muka yi maganar zuwa gurin wata ta

canza yanayi. Abba ya ce, "Kyaleta ba wani ya

dubeta ba, ke Ummi tashi ki za6a mu ji

farashinsu, sauri muke. Ta ce, "Ya Abba cikina ke

ciwo, ka za6ar min don Allah". Ya ce, "Salis ita

ma a bata farin kawai ko? Salis ya ce, "A daukar

mata mai ruwan madaran, mai shagon ya ce sun

fi tsada, Abba ya ce ka daukar mata su. Sun

koma gefen kujeru nan fa Abba ya ce dole sai ta

za6a, nan ma wanda ta za6a a ka ce sun fi na

Fati tsada, suka ji farashinsu su sannan ya ba da

wani abu suka tafi. Ya sauke su a gida, Fati sai

ba Umma labari take yayinda Ummi ta shiga

kuka, Umma ta ce ke kuma lafiya ki ke kuka?

Ummi ta ce "Umma ni bana son in yi auren nan,

bana son in bar gida. Fati ta ce, "Shi yasa naga

tun a gurin shagon kina ta 6acin rai? Umma ta

ce, "Shirmen banza da wofi, sai ki tayi. Ta fice,

Fati ta ce Ummi ke kin cika son damuwa. Menene

na damuwa? Kila ma kina nan unguwar.ovels / ZURFIN CIKI          www.gidannovels.blogspot.com book 3 part 5

ZURFIN CIKI          www.gidannovels.blogspot.com book 3 part 5

Posted by Bashir Sani         www.gidannovels.blogspot.com Fesan on 15 Dec 2016 - 00:29

ummi sannu da zuwanku, nan sukayi masa

gaisuwa yace ummi kaisu ciki. 36.. Zainab tace a

ranta wato ma ummi yafara gani, a fallon su

umma suke don nan ta fara kai su, tace umma

wanan ce zainab, wannan kuma matar abokinshi

salis, umma tayi masu sannu da zuwa sanna tace

ummi ta kaisu dakin bishira, sun shiga sun yi

mata gaisuwa, bishira tace ke ko gaisuwa baki zo

min ba koda yake bai dame ki ba, ummi tace

nima ana ta zuwa min gaisuwan ne a gd, duk yan

dakin suka kalli ummi, sahura tace ke asuwa?

Bishira tace ita a mahaifiyar shi, ummi tace

zainab kuzo muje, tun daga lkcn zainab tasa a

ranta akwai matsala a wanan familyn din, basu

jima ba suka yi sallama, inda ummi ta rakasu

daga can itama ta wice gd, suna shiga soro

shima ya shigo yace badai tafiya zakuyi ba? Ya

kalli ummi sun sha ruwa ma kuwa?ummi wadda

dama idanunta na kanshi ta amsa mishi da

idanu. Yace yama akayi kuka gane gdn zainab

tace yaya salis ne yakawo mu, ya kalli matar

salis yace madam mun gode fa,tace bakomai

Allah ya jianshi, sam ummi batasan lokacin da

furucin ya fito mata ba, sai dai taji tace ya abba

duk ka rame baka cin abinci ko? Shi kanshi yayi

mamaki don haka ya ya tsura mata ido, sai taji

kunya ta rufee ta saita kau da kanta daga

kanshi,don kada su zargeta. Kayi hkr naji wani

malami yace duk wanda yaranshi kananan uku

suka rasu to zasu ceceshi ranar gobe. Kaga ynz

kafara da daya,matar salis tace ai koma dayane

indai kayi hkr kayi tawakkali,ummi ta kalle shi

tace to kaji ma,yace ummi nifa tuni na

dangana,ta sake tausasa murya to meyasa baka

cin abinci? Ya tausasa murya wadda dama take a

dusashe yace ummi inaci,tace ya abba baka fa

yin karya,yace to yau zanzo inci a gabanki, ya

kalli matar salis wadda ke murmushi, in naci a

gabanta saita yarda ko? Tace tabbas! 37..Zainab

wadda takaici ya cikata tace da matar salis anty

nifa natafi, abba ya dubeta zainabu nagode ki

gaida su mama sai nazo,batare da ta tsaya ba

tace to, ummi ta musu sallama itama ta tafi gd.

Zainab ta dubi matar Salis bayan tafiyar Ummi,

ta ce, "Duk da son da na ke ma Idris din nan ba

zan aure shi ba". Matar Salis ta ce dalili? Zainab

ta ce, "Bana zaton ko matarshi ta gida da ya

aura ya aje yana sonta irin yanda yake son Umiin

nan". Abin nasu yayi yawa. Dubi yanda ya manta

da ni, ta ita kawai yake yi. Matar Salis ta ce, kin

ji ki da wani shirme, ita da zata yi aure?" Zainab

ta ce, "Abinda ke tausar zuciyata ke nan in na

tuna cewa zata yi aure, amma kai naga ji ba zan

iya ba, haka suka tafi tana ta bai wa yarta

labarin yanda Abba ke ji da Ummi. Kamar yadda

Abba ya ce zai zo cin abinci da dare yazo, Ummi

ta saka shi gaba wai sai ya cinye wake da

alayyaho da kifin da ta dafa masa. Da kyar ya

cinye plate din farko ya ce "Ummi na koshi kin ji?

Ta daure fuska tana kallonshi, shi ma ita yake

kallo yana dan murmushi. Ya ce, "Ina ma a ce

tun da da haka muka yi sabo, Ummin cikin

kwanakin nan kin lura cewa muna shiri". Ta

harare shi, "Kana zaton na manta da irin dukan

da ka yi ta min ne? Shi ma ya harare ta tare da

kwaikwayon muryarta. "Kina tsammanin zan

manta da irin tsokanar fadanki ne? Ko zan manta

da Suhailar Kaduna...?" Kafin ya rufe baki tuni ta

yi uwar daka da gudu, shi kam dariya yayi ta yi

yana cewa ki zo mana Ummi, kin fitowa tayi har

sai da ya bar gidan. Duk lokacin da suka kasance

tare kowannan su yana mantawa yana da wata

matsala. Saura kwana uku daurin auransu,

lokacin dangi sun soma zuwa, musamman 'yan

Zamfara. Ummi da Abba hankalinsu ya kai

kololuwa gurin tashi. Ranar ya ziyarci Zainab wai

ko zai samu 'yar nutsuwa. Bayan sun gaisa ta

sake mishi gaisuwa, shi kuma ya mata bangajiya,

dama tun da aka yi rasuwar bai zo ba. Ya ce

"Zainab ina ganin da an gama hayaniyar bikin

Ummi zan turo". Tayi shiru bata yanke ma kanta

shawarar matsawar ya cikata da zancan Ummi

yau kam za su yi ta ta kare. Jin tayi shiru ya ce

kina jina Ummi... ta katse shi da sauri, "Ba Ummi

nake ba Sorry Zainabu. Ya ci gaba bakina ne ya

saba da kiran Ummi, da yake daga ni sai ita ne a

gidan. Yanzun haka auran nan da zata yi ina cikin

tsananin kewarta...Zainab ta ce ina Idris? Don

Allah ni na hakura ka je ka auri Ummi, Abba ya

dubeta cikin tsananin mamaki. 38.. Me ki ke

fada? Me Salis ya sanar da ke? Ta ce Idris duk

wanda ya san so, minti biyar in ya zauna da ku

zai san kuna tsananin son junanku kuma ni na

tambayi Salis cikinku daya? Ya ce min A'a tun

daga nan nasan cewa ku masoya ne, ta nufi

hanyar gida, da sauri ya sha gabanta. Zainabu

kada muyi haka da ke, wallahi auranki zan yi. Ta

ce, "Eh ai na san aurena zaka yi, amma ba sona

ka ke ba, don Allah ban hanya sonka in zai yi

ajalina ba zan aure ka ba, ya kauce ta wuce, ya

bita da kallo har ta shige. Jiki ba karfi yake tuka

motar har ya iso gida, kukan Muhibba ya jiyo don

haka ya nufi dakin. 21. Jiki ba karfi yake tuka

motar har ya iso gida, kukan Muhibba ya jiyo don

haka ya nufi dakin. Bishira na zaune ta zuba

tagumi tunanin danta take, ga Abba sam baya

sakar mata fuska, ya ce "Lafiya Mamina take

kuka?" Ya shiga ya dauketa Bishira ta ce, "Rigima

cee kawai, ya nufi kan madubi inda ya hangi

pampers ya dauki guda daya ya nufi dakinshi da

ita. Bishira ta biyo shi itama ta zauna a gefen

katifa kusa da shi, cikin sanyin murya ta ce,

"Abban Walid don Allah kayi hakuri, ya ce me a

ka yi? Ta ce, "Gani nayi kana ta fushi, ya ce ni

bana fushi wannan kadan kenan ki ka gani daga

cikin sakacinki, na tabbata kin fini jin bakin cikin

mutuwar yaron nan. Musamman da ki ka zama

sanadi, amma don batun yawo ni na daina miki

fada, kiyi tayi illa dai zan nemo wadda zata dinga

lurar min da gida. Ta ce me ka ke nufi? Ya ce

aure zan yi". Ta doki kirji tare da fadin, "Aure?" ya

ce, "Eh". Ta soma kuka haba Baban Walid, wane

laifi na maka da zaka yanke min irin wannan

mummunan hukuncin? Ya ce, "Don Allah fita, ta

ce sai ka fada min dalilin yin auranka, ba za ka

bar ni in ji da rashin dana ba ko? ta mike an

zugo ka an ce kayi aure, to bisimilla. Ta fita ta

zari mayafi tayi gidan Umman Bashir. Abba ya

rungume 'yarshi ya yi laf a kan katifa shawara ya

yanke zai tura magabanshi gidan su Zainabu ba

tare da ya sake bi ta kan Zainabun ba. * Umma

ta leko dakin Tsohuwa, Ummi kin san na ce miki

kizo ki kwashe kayanki daga dakina ki adana su

ko? Kin san dai yau duk na nesa za su iso, ki cire

wadanda za ki bada. Tsohuwa ta ce, "Suwaiba

yarinyar nan ina kallonta jiya bata runtsa ba,

sannan da Asubahi a zaune tayi sallah. Umma ta

shiga dakin warwas take a kan gado, Umma ta

tasheta zaune Ummi ciwon kai ta keya ga jiri da

ta ke gani daga zaune. 39.. Umma ta ce taso ki

dan watsa ruwa ki karya, mikewar da zata yi sai

ta sulale a kasa sumammiya, nan suka dau

salati, Toshuwa kam kuka ta saka. Alhaji ya fito

wanka kenan ya ji Umma na salati, don haka

dakki ya shiga ya dauko waya ya kira Abba

lokacin yana kokarin shiga wanka. Alhaji ya kira

shi, jin cewa Ummi ba lafiya zari mukullin mota

ya fito. Sai da suka kai asibiti sannan ya lura da

silifas ya fito da jallabiyarshi ta wanka, Lkitan ma

bai zo ba lambarshi suka amsa Abba ya kira shi.

Ya duba Ummi sosai da kyar suka samu

numfashinta ya dawo, sun daura mata ruwa

sannan aka kaita wani daki. Likitan ya ce su zo

ofishinsa, Ya kalli Alhaji ya ce, "Gaskiyar magana

yarinyar nan tana bukatar kulawarku, ciwonta

baya son sakaci. Jininta ya hau ya wuce matakin

da zata iya samun mutuwar 6arin jiki. Su Alhaji

suka dauki salati,, ya ci gaba da cewa yanzun dai

addu'a zamu ci gaba da yi. Allah yasa in ta

farfado kada wata matsala ta biyo baya. Sannan

ya basu takardar magunguna". Alhaji ne ya amsa

don Abba fita yayi ya koma dakin da Ummi ke

kwance. Idanu ya zub amata, sam bai san cewa

kuka yake ba, sai da Alhaji ya shigo ya dafa shi

tare da cewa, "Haba Abba ba girmanka ba ne

kuka. Addu'a za ka yi Allah ya bata lafiya". Ya

share hawaye. Alhaji don Allah kada ka sanar da

Umma abinda Likitan ya ce, Alhajin ya ce ai

dama ba zan fada mata ba. Bari in je sai tazo ga

takardar maganin inta zo sai ka siyo, ya ciro kudi

ya mika ma Abba, Abba ya ce a'a da kudi a

jikina. Alhaji ya ce ka amsa ka kashe kudi cikin

kwanakin nan ina sane da duk lokacin da na ce

kazo ka siyo wani abu sai kawai in gan ka da shi

ban da kayan dakin da ka siya musu, Abba ya ce

ai ina da shi ne. Bayan fitar Alhaji Abba yaja

kujera ya zauna ya zabga tagumi tare da tsura

ma Ummi ido, a zuciyarshi fadi yake ALLAH ka

tashi yarinyar nan lafiya, Allah kasa kar ko ina na

jikinta ya nakasa. Alhaji ya fada wa Umma an ba

Ummi gado, don haka ta shirya su wuce. Abba ya

tashi ya nufi ofishin Likitan, bayan ya kwankwasa

Lokitan ya ba shi izinin shiga, ya same shi yana

rubuce-rubuce. Ba tare da ya dago kai ba ya ce,

"Zauna sai da ya kai aya rubutunshi sannan ya

dago kai ya kalli Abba "Ba dai mai jikin ba ce

ko?" Abba ya ce, "a'a ina son ne nima agwada

nawa jinin, Likitan ya ce kana jin jikinka ba dadi

ne?" Abba ya ce, "Eh da har yasa a dauko fayal

din Abba kuma ya tasa ya dauki abin gwaji.

Bayan ya gama ya zaunar, ya tsare Abba da ido

wai kun yi gadon ciwon nan ne? Abba ya ce,

"A'a, Likitan ya ce, "Jininka ya hau, sai dai ba

sosai ba. Kila don kai namiji ne kana kokarin

kauce ma abubuwa. Zan rubuta maka magani na

sati daya, kuma ka dinga kokarin yin bacci a kalla

na wa shida kada ka dinga yawan tunani. Kaga

kanwar nan taka, sai sa'ar gaske zata tashi

lafiya. Ku dai cigaba da addu'a, zata yi bacci na

tsawon awa tara ko goma. Ina son daidai lokacin

da zata farka ya kasance ta soma dora ido a kan

wanda suke shiri ko wanda ta fi so a cikin

mahaifanta ko danginta, Abba ya ce "To."

Lokacin da ya koma dakin su Umma sun zo har

da tsohuwa, nan Abba yake fada musu abinda

Likitan ya ce game da farkawa in tayi. Koda bude

bakin tsohuwa sai cewa ta yi ai ko dai ba a bar

mai sunan Malam ba, tunda an ce wanda suke

shiri, don in taga mai sunan Malam karasawa

zata yi. * 22. Duk da ana cikin wani hali sai da

su Alhaji suka murmusa. Abba kam daure fuska

yayi yana kallon Tsohuwa, Umma ta ce, "Ai da ne

Tsohuwa. Yanzun shiri suke tunda ta daina rashin

jinta". Likitan ya shigo ya sake musu bayani

kamar yadda ya yi ma Abba, sannan ya ce su

bata guri kada zantukansu ya farkar da ita a

samu matsala. Suka fito, Umma ta ce da Abba ya

tafi gurin aikinsa, su Alhaji ma suka fita tare da

Abba. Fati ta je gidansu Sahabi dan uwansa yana

kankarar rake a kofar gida, inda yake saidawa ta

tambayi Sahabi. Yaron ya ce mata ya ffita, ta ce

To in yazo kaa ce masa Ummi tana asibiti ba

lafiya, an bata gado. Karfe uku ya iso asibitin

hankali a tashe, sun gaisa da Umma ta raka shi

dakin, hankalinshi ya tashi da ganin Amaryarshi

kwance a gadon. Abba kam yana gurin aikinshi

amma hankalinshi na Asibiti, su Alhaji ma duk

nan suka nufo, Abba sai da yayi magriba sannan

ya shigo asibitin. Jikinshi babu karfi, bai matsa

sai yaga farkawar Ummi ba ne saboda yasan da

gaske ba shi ne ya dace idanunta su soma arba

da shi ba, ya samu su Umma da su Alhaji.

Sahabi da abokansa duk suna gurin, ya gaida su

tare da tambayar ko ta farka? Umma ta ce har

yanzun dai shiru. Ya nufi cikin gurin Likitan suka

gaisa, ya ce Likita har yanzu ba ta farka ba. Suka

jera zuwa dakin, Likiran yana cewa cikin wannan

dan takin zata farka, In sha Allahu. Sun shiga

takin tana dan motsi suka nufi gadon Abba ya ce

Ummi. Likitan ya daga mishi hannu alamar yayi

shiru ita kam daidai lokacin mafarkin Abba take

wai suna tafiya ya rike mata hannu sai ga

Sahabi. Yana zuwa ya kama hannunta tana

tirjrewa, sai janta yake zai fita da ita, Abba yana

tsaye yana kallonsu. Ita kuma sai kiran "Ya Abba!

Ya Abba!! Take yi. Likitan ya kara kunne gurin

bakinta ya dagowa yayi ya dube shi. "Waye Yaya

Abba?" Abba ya ce ni ne. Liitan ya ce, matsa

kusa, ya kama hannunta. Ummi. A hankali ta

bude ido. Ya Abba! Ya abba, zan sha ruwa, ya ce

to ya kalli likitan za ta sha ruwa, Likitan ya ce,

"A'a bari ta dan kara warwarewa tukunna. Likitan

ya kama kafafunta ya dan matsa, sannu ko. Ta

kalle shi, kin ji zafi? Bata yi magana ba ya dauki

allira ya 6are ya dan soka mata a tafin kafa ta ja

kafafunta alamun taji zafi. Ta yunkura zata tashi,

Ya abba zan tashi, ya tayar da ita zaune. "Likitan

ya ce Alhamdulillah, Abba ya kalli likitan, ba

matsala kenan? Ya ce, Ina zaton haka insha

Allah, Abba ya ce "Alhamdulillahi, ya jinginata da

jikinshi, sannu Ummina. 41.... Alhaji ya shigo

yana cewa, "Ina Abba ne?" ya ganta zaune a'a ta

farka ne? ya kama hannunta sannu uwata. Ta

kalle shi. "Ina Ummata?" ya ce, "Bari in kira miki

ita". Yaje ya sanar da su, sun shigo da murna.

Sahabi ya iso gaban gadon. "Sannu Ummi". Ta

kalle shi sai ta kwantar da kanta a kafadar Abba,

"Ya Abba ina son in wanke bakina". Ya ce, "To

bari in siyo miki Maclean din". Ta ce, "A'a kada

kaje". Ya gyara zama "To shi kenan." Umma ta

ce, "Me ta ke so?" Abba ya ce "Baki zata wanke".

Umma ta ce "Ai nazo mata da maclean da

burushin nata, don nasan ita gwanar wanke baki

ce". Nurse ta kawo wani dan kwano na silba

Ummi ta wanke baki da taimakon Abba. Likitan

ya ce, a bata tea mara zafi sosai, sannan a bata

magani. Takaici dan'kam a zuciyar Sahabi, irin

wannan shigewa da Abba ke matar da zai aura

tayi yawa. Kai shi fa wannan Yaya Abban bai

masa ba ma, don yana daure mishi fuska ko

gaida shi yayi d kyar yake amsawa. Shi fa tun

ranar da a ka ce mishi Ummi ba cikinsu daya da

Abba ba ya ji ya tsane shi. Umma ta ce, "Abba

an kira Isha'i. Sahabi kaje kai ma ka huta yaran

nan tun tuni ya ke nan". Abba ya kalle shi, "Ya

kamata ka tafi haka ko?" ya kalli Ummi sannan

ya dan rusuna "Sannu Ummi". Ta ce, "Yauwa"

"Innata ta ce in gaida ki da jiki, ni zan tafi sai da

safe. Me zan kawo miki?" Abba ya dube shi a

kule., "Don Allah Malam kaje ba za ta iya cin

wani abu yanzun ba". Umma ta ce, "Abba". Ya

kale ta, sai ta girgiza mishi kai alamun ya bari.

Sahabi jiki a sanyaye ya fice tare da cewa "Umma

sai da safe". Ta ce, "To Sahabi, ka gaida Innar

taka". Da ya fita ta kalli Abba "Wannan ba

halinka ba ne kada in kuma gani". Ya ce "To

Umma". 23. Su Alhaji sun yanke shawarar daga

auran Ummi a darua na Fati kawai, ita sati biyu

masu zuwa sannan ta murmure sai a daura nata.

Gidan su Sahabi sun ji haushi musamman

Innarshi, sun kashe dan abinda suka tattala don

bikin amma gashi an daga, su kam da an daura

auren in ta murmure sai a yi bikin. Sahabi ya

shigo gidan ranshi a 6ace, ya kalli Mahaifiyarshi,

"Inna wai sun ki a dauram?" Ta ce, "Sun ki, dama

ai gaddamar dan yau ce. Ban da shegiyar

gaddama ga 'ya can da a ka baka a daura ka

gaddame, to yanzun ina ranar abin da aka mana?

Gida duk dangi sun cika amma wai a daga biki,

mu kuma karamin karfi ne da mu, bare mu ce nan

da sati biyu zamu sake kashe kudi". Sahabi ya

tuna abinda Abba ya masa a asibiti, shi ne dalilin

da bai sake zuwa asibitin ba, yaja tsaki. "Kin san

Allah Inna ni kaina sai yanzun nake jin haushin

kaina da na ki amincewa da Badariyya. Mu zuba

musu idanu in za su sake kawo mana cikas sai

kawai in koma gurin Badariyya." Inna ta ce, "In

da tun jiya kamin zancan nan da tuni yau ba a

fasa daura auranka ba an ma da Badariyya". Ya

ce, "Kiyi hakuri Inna mu ga nufin su". * 42... An

sha shagalin bikin Fati kuma an kaita gidanta.

Ummi jiki Alhamdulillah, Abba kullum in zai je aiki

sai ya biya. Haka nan in ya dawo gida wanka

kawai zai yi ya tafi, wataran sai goma ko sha

daya. Abokanshi suna ta zuba duba Ummi, ita

kanta da lokacin zuwanshi ya karato ta dinga

kallon agogo ke nan tana kallon kofa. A zaman

asibitin nan Umma ta gama karantar su tsaf.,

matukar son juna suke yi, sai dai taji takaicin da

sai yanzun sonsu ga juna ya bayyana. Lokacin da

ya kasance an riga an bada Ummi ga wani sai

dai ta ci gaba da addu'a Allah yayi za6i na

alkairi. Bashir yayi murna da fasa auran Ummi,

dama a fasa gaba daya. Yana fitowa dakinshi ya

ji Ummarsu tana cewa, "Kin san Allah Tasalla,

uwar yaron nan da zai auri Ummi zata ga bakin

ciki, don mallake mata da za su yi. Tana ji tana

gani sai yanda suka yi da shi. Kuma ba yanda

zata yi sai Allah ya isa". Tasalla ta ce "Ban da

halin mutanan yanzun ba da sai na fada mata ba.

Kin san makotanmu ne ta baya, gashi su ba karfi

ba. Sahabin ne fa ke rike da gidan, kin san shine

Babban a gidan". Sahura ta ce, "Don Allah Tasalla

ki taimaka ki fada musu, don ko in har aka yi

auran nan in suna cin abinci sau uku ne a rana,

to za su koma dau daya". Tasalla ta ce "Ai ko

zanje". Tana fita Bashir ya dawo kusa da

Ummarsu ya ce, "Umma dama da kanki ki ka je,

saboda za su fi yarda tunda sun ga ke kina da

danganta da gidan". Ta ce, "To in Babanku ya ji

fa?" Ya ce "Umma ai in kin fada musu ai kwa6ar

su za ki yi, sannan kada kije a kan lokaci, kije ana

gobe daurin auren". Ta ce, "Saboda me?" Ya ce,

"Saboda su Alhaji Babban suji haushin rashin

fada musu da wuri". Ta ce, "Haka za a yi, kuma

in an fasa Malamai zan shiga don a hanata auran

ma kwata-kwata". Ya ce, "Kada kije wurin

Malamai yanzun tukun". Ta ce. "Ai dama sai an

natsa". * Abba ya fito cikin suit bakake, yayi kyau

matuka hatta takalminshi sawu ciki baki ne,

tamkar wani black America. Igiyar wuyan ta

zauna tsam, sai kamshi yake. Dakin Bishira ya

nufa ya daga labule, ta dago ta kalle shi yayi

matukar birgeta. Tana alfahari da shi matsayin

mijinta, ya ce "Kin shirya?" ta ce,, "Zuwa ina?' Ya

ce, "A'a, jiya fa na sanar da ke ki shirya da wuri

zamu je asibiti ki gaida Ummi". Ta watso mishi

wani kallo uku saura kwata, tare da cewa "Ko

garin nan ba a sanyi ba zan fita gaida wata can

Ummi ba bare da sanyin nan." Ya ce, "Dalili ta

mike tsaye "Ciwo bai kai mutuwa ba, da mutuwa

ya yi tazo ta min gaisuwa?" Takaici ya turnu'ke

Abba, da yake sarkin dankara magana ne, sai ya

ce "To ita ta kashe shi da zata miki gaisuwa?"

Ta kule da bakin ciki ta zabga mishi harara "To ai

kasan ni na dora mata ciwon, don haka dole in je

gaisheta." Ya ja tsaki tare da cewa, ballahaza

wadda bata san mutuncin mijin auranta ba". Ya

yakice labulen ya wuce yana jiyo ta tana cewa,

"Ba dai za ni ba ko me za ka ce". Ranshi a 6ace

ya isa asibitin, Ummi na zaune kan gado ta kosa

Abbanta yazo, ko karyawa ta kasa yi, yana

sallama suka hada ido. Nan ta ke ya ji ya manta

da duk wani bakin ciki da ya taho da shi, ya isa

bakin gadon fuskarshi dauke da murmushi. Itama

murmushin take yi, ya ce. "Ummi ya ya jikin?" Ta

ce "da sauki". Ya Abba kayi kyau sai ka ce

Manajan Banki". Umma ta saka dariya, shi ma ya

yi 'yar dariya, "To ko bankin zan koma?" Ta ce,

"A'a kafi kyau da dan jaridanka Ya Abba, balle in

kana turancinn nan a labarai". Ya lakuci

kumatunta "Ko kwanwata?" Ya juya ya gaida

Umma, Umma ta ce "Ka zo katafi gurin aikinka

fa". Ya ce, "Umma sai sha daya yau zanje gurin

aiki". Ta ce, "Ni na ma kosa a sallame mu". Abba

ya ce "Ai kila a sallame ku yau. Likitan ya shigo

ne?" Suka ce "A'a. Suna cikin karyawa Likita ya

shigo ya same su, ya kuma kafa mata dokokin

daina tunani, daina shiga duk wani abu da zai sa

ta cikin damuwa. Rage shan gishiri tare da

samun isassen bacci, ya kuma gargadi su Umma

su dinga nisantar 6acin 

Home / ZURFIN CIKI          www.gidannovels.blogspot.com novels / ZURFIN CIKI          www.gidannovels.blogspot.com book 3 part 6

ZURFIN CIKI          www.gidannovels.blogspot.com book 3 part 6

Posted by Bashir Sani         www.gidannovels.blogspot.com Fesan on 15 Dec 2016 - 00:31

Rage shan gishiri tare da samun isassen bacci, ya

kuma gargadi su Umma su dinga nisantar 6acin

ranta. 26. 43... ABBA Ya kwaso su ya maida su

gida, cikin satin Ummi ta murmure. Sahabi na

zuwa sai dai da sun gaisa yake tafiya.

Mahaifiyyarshi ma tazo, amma Bishira da Sahura

ko le'ke, Bashir ma yana ta sintirin zuwa. Ganin

haka Alhaji ya ci gaba da shirin biki, mutan kauye

dai dama an ce kada su dawo, Ummi dai bata

maida hankali ga komai ba. Ta ce ma Umma zata

je gidan Fati, Umma ta ce To sai ki je gurin

Sahura ta kwatanta miki. Abba ya same su suna

zancen, don haka ya ce ta shirya zai kaita ya

ajiyeta in ya tashi aiki sai yaje ya daukota. Yanda

ta samu Fati da Angonta ana ta ji da juna abin

ya tsokanota, sai dai ta kasa ganin dacewar

soyayyar da Sahabi. Da mijin Fati ya fita Ummi ta

ce, "Oh, Fati cikin kwana takwas dubi yanda ki ka

yi kyau". Fati ta ce, "Amma ban rame ba?" Ummi

ta ce "Eh to, kin dan rairaye". Fati ta ce, "Kai ai

dole, gaskiya ina koduwa, wallahi ba ya barina in

huta". Ummi ta ce, "Da me?" Fati ta ce, "Dallacan

ki gane mana". Ummi ta ce, "Wai da me? Allah

ban gane ba". Fati ta ce, "Ai ke sokuwa ce, gurin

kwanciya mana. Ummarmu ta samu ta dirka min

kayan sha na mata, gashi nan nazo ina ta shan

wuya". Ummi ta zaro ido, "Da wahala ne?" Fati ta

ce, "Tab, ai kin kusa kema za ki ji". Tsoro ya cika

Ummi. Ta ce, "Zan ce ma Umma ni dai kada ta

bani wannan kayan matan". Fati ta yi ta dariya

tare da cewa, "Ke yanzun sai ki iya wa Ummanku

wannan zance?" Ummi ta ce, "Sosai ma". Fati ta

ce, "Ko ba ki sha ba yarinya sai kin sha zafi, ana

kawo ni ko dan kwana daya bai raga min ba".

Ummi dai ido ya raina fata. Koda Abba ya zo

daukarta duk ta damu. ** ** 44..... Tasalla ta

samu uwar Sahabi ta fada mata cewa, in dole ne

sai danta ya auri Ummi, to ta amso mishi karya

tambaya. Don kuwa wata rana sai ta taso ta

ganshi ko da a hanya ne ta rasa samun hakan.

Inna ta tsure ta ce, sai a fasa babu dole, ita

dama tuni abin ya sire mata. Ana gobe daurin

aure gidan su Ummi suna ta shiri Ummi na ta

kuka, wannan karon ba Umma ba har Alhaji da

Tsohuwa sun kule da wannan iskancin da Ummi

ke yi. Alhaji ya ce "Ki sani uwata, wannan karon

ko kin tsokalo ciwon nan naki auren nan dole ne

babu fashi. Idan yaso jinin naki ya tashi ya ta6o

sama ba zan kuma daga auran nan ba". Lokacin

da Alhaji ke wannan fadan Abba yana gidan yana

zaune dakin Umma yayin da Ummi ke gefanshi

tana rusa kuka. Umma ta shigo ya ce "Umma

don Allah ki lallashi Alhaji a dan daga bikin nan

mana". Abba bai ta6a ganin ranar da Umma tayi

mishi irin wannan kallon da ta masa yanzu ba

tun tasowarshi. Sannan bata ta6a daka masa irin

wannan tsawar ba ta ce "Kai! Abba shiga

taitayinka, me yasa yanzun ka canza, ko kai ba

za ka hukunta Ummi ba da irin wannan yaro da

hankalin da take mana? Don gidansu kanta a ka

soma aure? To wannan karon ba za a daga bikin

ba, in yaso ta mutu, ke ko mutuwa ki ka yi

gawarki can gidan mijinki za a je a miki sutura".

Tsohuwa ma daga can tana yo nata fadan tare da

dauko tarihe-tarihen da tana cewa, "Lokacinsu

kaza-kaza". Abba ya sake kallon Ummi,

matsanancin kukan da take yi yana daga mishi

hankali, ya mike tare da kama hannunta, "Zo

muje". Ya bude mazaunin direba ya ce ta shiga,

shi ma ya koma ya shiga motar ya tasheta, tafiya

kawai suke ba tare da ya san in da suka dosa ba.

Kukan Ummi na tsikararshi, sun yi tafiya mai nisa

sannan ya tsaya a hankali cikin wata irin murya,

ya ce "Ummi ki fada min gaskiya kina son

Sahabi?" Ta dago ta dube shi, "Ni bana son shi".

"To me yasa ki ka fito da shi?" cikin dasasshiyar

murya ta ce, "Ba ni da yanda zan yi ne, saboda in

ban za6i Sahabi ba za a bani Bashir". Ya ce, "To

ke yanzun fada min wa ki ke so?" Gabanshi ya

shiga faduwa don tsoron kada kunnenshi ya ji

mishi ta ce wani ba shi ba. Ta kuro shi da ido

tamkar ta ce kai, amma sai take ganin in ta fada

mishi haka dan shirin da suka soma yanzun zai

wargaje, kila ma sai ya hada mata da duka. Wasu

zafafan hawaye suka gangaro kan kumatunta,

daidai lokacin da yake cewa "Ko dan digo ki ka ji

son ko waye a ranki kada ki rufe min". 45... Ta

girgiza kai "Ba na son kowa Ya Abba". Cikin wani

irin yanayi ya dubeta, "Shi kenan, sai ki je ki

hakura da Sahabin a sannun kin so shi". Cikin

kuka ta ce, "Ya Abba Allah ni bana son shi, kai to

ka hada ni da ko waye mana". Ranshi 6ace ya

dubeta cikin tsawa ya ce, "Ki rufa min baki tunda

ba ki ta6a son kowa ba ki zauna da wanda ki ka

za6i zama da shi. In da kina son wani ne to da

sai in cije in tunkari su Alhaji, tunda kuwa babu

sai in ce musu me?" Ya fada mota, ya koma kofar

gidan. Koda ya tsaya tafi minti uku sannan ta

fito, yana kallonta maimakon ya wuce gida sai

kawai ya nufi gidan Maman Iman makociyarsu da

suke shiri da ita. Shima kanshi na kan sitiyarin

motar har ttsawon shudewar wasu dakiku,

sannan ya nufi gida. 27. Misalin karfe tara

Umman Bashir ta rangada sallama a tsakar gidan,

Innar su Sahabi ta amsa tare da fadin "Shigo".

Sahura ta shiga tana tambayar "Ba kowa dai ko?"

Inna ta ce "Shigo mu kadai ne". Bayan sun gaisa

ta ce "Ba ki sanni ba ko?" Inna ta ce, "Eh."

Sahura ta ce, "To ni dai tsakani ga Allah zuwa

nayi in ba ki shawara bisa ga yarinyar da danki

zai aura. Tsakani ga Allah yarinyar ba ta da

mutunci, sannan iyayenta za su mallake miki da,

don ni kaina ya faru da ni". Sahura don makirci ta

soma rishin kuka. "Dana maigidana ya ba su riko,

ina sheda miki wannan zance 'yar uwa yanzun

tsakanina da shi sai ido, sun makkale shi komai

shi yake musu, ni ko da nayi wahalar ciki da

nakuda sai na tashi a banza. To da yake an ce

ciwon 'ya mace na 'ya mace ne, shi ne nazo in

sanar da ke. Amma in kin ji haushi kiyi hakuri".

Ta yunkura zata mike. 46... Inna ta ce, "Zauna

'yar uwa, na gode. Nima fa tuni auran nan ya fice

min a rai, dama da naga shi Sahabin ya dage ne

sai kuma suka aiko gobe azo za a daura aure sai

na hakura". Kafiin Sahura tayi magana sai Sahabi

ya doka sallama, Inna ta ce "Yauwa zo nan". Ya

nufo ta "Zauna kaji ma kunnenka". Ya rage

tsawo, Inna ta ce "Baiwar Allah ya ki ka ce?" Nan

Sahura ta soma zuga sharri, ta kara da cewa

"Yaro ina ga ma za ka san dan nawa da suke riko

Abba a ke ce masa". Cikin saurin baki ya ce, "Na

san shi". Ta ce, "To dana ne da asiri suka amshe

min shi, sai dai Allah ya isa". Ya tuna irin halayen

da Abban ke nuna mishi. Yaa jinjina kai, sannan

ya dubi mahaifiyarshi "Inna to da Kawu yayo

binciken halayan iyayenta ai ana ta yabon

halinsu". Inna ta ce, "Kin ji shi ko? To bari kaji,

kwanaki ma Tasalla da ke bayan layin nan tazo

ta fadan irin wannan matsalar ban kama ba ne

don na asanta da shegiyar karya. To kuwa an yi

biyu ba zan bari ai na uku ba, don haka a daran

ta tabbatar ma da danta an fasa gobe ya wuce

gurin Badariyya a daura, su kuma in sun ji shiru

sa ba wani can". Cike da murna Sahura ta koma

gida. * Maman Iman tayi lallashin duniya amma

Ummi ta ki yin shiru, ga zazza6i tamkar wuta a

jikinta. Sai kusan sha dayan dare sannan Maman

Iman ta rako ta gida, lokacin Umma tana ta

neman layin Abba a kashe. Ta ce, "A'a sun dawo

ne yanzun ni ke neman Abba in ji suna ina ne?"

Maman Iman ta ce, "Tun dazu tana gidanmu

zazza6i da ya rufe Ummin, na bata magani ta 'ki

sha". 47... Umma ta ce "Rabu da ita kar Allah

yasa tasha, aure dai gobe babu fashim dubi irin

yanda a ka sa gidan su yaron nan wancan karon

suka kashe kudi gurin yin girki da sauransu ba a

yi bikin nan ba. Yanzun a kuma dagawa daga

lokacin da muka samu?" Maman Iman ta ce, "Ai

ba zai yiwu ba, sai dai a bi ta da lallashi". Umma

ta ce, "Mun daina lallashinta tunda ko mun

lallasheta aikin banza ne". Maman Iman ta ce,

"To Allah ya kaimu gobem bari in shiga gida sai

mun shigo aiki da safe". Umma ta ce, "To sai da

safe". Ummi tana shiga dakin Umma taga baki

kwakkwance, ta ce a ranta "Mayu, don kalata sai

da wasu suka dada zuwa". Tana fushi da

tsohuwa amma duk da haka dakin ta nufa, ta

kwanta a bayanta don ita tuni tayi bacci. Nishin

kukanta ya farkar da Tsohuwar, kala bata ce

mata ba, sai sauka tayi ta shimfida a kasa ta

kwanta, sannan ta ce "Aniyarki ta biki Takwara".

Wannan dare gurin Ummi da Abba wani dare ne

mai cike da bakin ciki da tashin hankali, ko Sarkin

sata bacci ranar bai samu galaba gare su ba.

Dukkan su a kan kunnansu aka kira sallar farko,

Abba ya mike cikin rangaji, jin jikinshi yake yi

tamkar iska ta dauke shi saboda rashin karfi.

Ruwa ya diba ya watsa, wanka sannan yayo

alwala don yin nafila, addu'a yake Allah yasa

hakan shi ne mafi alkairi a gare shi. Da ya dawo

Masallaci kwanciya yayi amma baccin ya ki bai

fita ba sai kusan takwas. Koda yaga Bishira

zaune a tsakar gida tana karatun littafin sam bai

ji haushin rashin zuwanta gidan su Umma ba.

Nashi ganin duk wanda yaje tamkar yana murna

ne da rasa Umminshi da yayi, ita kuwa da gadara

ta fito don ya ji haushi, bata je ba yana son sanin

halin da Ummi take ciki amma ba ya ra'ayin

zuwa gidan su Umma. Shagonshi ya bude ya

shiga ya dan zauna har zuwa tara, yana kallon

lokacin da Jama'a suka yi ta dafifin shiga layinsu

don halartar daurin auran. Kurum sai ya samu

kansa da tare dan Aca6a ya hau ba tare da ya

shaida masa inda za su ba. Koda dan Aca6an ya

tambaye shi ce masa ya yi mu je. 48.... Ita ko

Ummi ranar zaune tayi sallah ta koma ta kwanta,

duk kaikawon ai da 'yan shewe-shewen da jama'a

dangi da makota tana jin su. Sai dai makoshinta

ya bushe ga zufa da ta rufeta, duk da yanayin ba

na zafi ba ne. Karfe goma daidai shi ne lokacin

daurin auran, layin ya dinke da jama'a, Alhaji

ranshi a dame don bai ga Abba ba. Ya kalli Alhaji

Karami, "Ina Abba ne?" Alhaji Karami ya ce,

"Abokan aikinshi ga su can sun zo ba a ganshi ba

son daukan daurin auran". Alhaji ya ce, "Su dauka

mana nasan yana nan tafe". Har sha daya ana ta

jiran 'yan gidan Ango shiru, su Alhaji suka tashi

dan aike gidan don a ce ana jiran wakilan ango.

Amma sai a ka dawo musu da sako wai sun fasa,

kalmar da ta rikita Alhaji ta tashi hankalinsa. Ga

jama'a an tara, Alhaji Karami ya ce wadannan

akwai kananan mutane." Daidai lokacin da muryar

wani Maroki ta ratso dodon kunnuwansu da

cewa, "Alhaji ku hanzarta Jama'a sun gaji da

jira". Alhaji ya dubi Alhaji Karami, "Aminu a daura

da Bashir". Alhaji Karami yayi shiru, can ya ce "A

daura da Abba". Alhaji Babba ya ce, "Ina zuwa".

Ya fito daga dakin Abba na da inda suke yin

shawarar, ya ratsa mutane ya ce a yi masa

magana da Suwaiba. Umma ta fito daga kicin ta

same shi a dakinsa yana tsaye yana kai-kawo ta

ce lafia? Ya ce Gidan ango ne shiru, an bisu sun

ce sun fasa. To shi ne na ce me zai hana a daura

da da Bashir? 49... Umma ta ce a daura da Abba.

Ya ce, "Haka ma Aminu ya ce. To ni ban ga

Abban ba ma, amma bari muje Allah yasa hakan

shi ne mafi alkairi". Take a nan a ka daura auren,

Habiba da Idris Alhaji Babba ya kirgo sadaki ya

mika. Alhaji Karami Waliyinta ya amsa, mutane

na ta al'ajabin yanda lamarin ya sauya. Umman

Bashir kuwa Bashir din ne ya shiga gidan hankali

a tashe yana fada mata cewa da Abba a ka

daura. Nan ko ta hau bala'i da zage- zage. Ummi

ko tunda ta jiyo guda na alamta mata an daura

aure, sai ta birkice ta shiga kowa da

numfashinta. Fati da ke kusa da ita tana

lallaminta ita ce ta kwala ihu, ba shiri aka yi

asibiti da Amarya. Fati ta shiga gidansu da kuka,

nan ta taras Ummansu tana bala'i sai lokacin ta

ji da Abba a ka daura. Ta ce da Ummar su to

menen ba shi ke nan ba? Umma ta hau zaginta

tare da cewa, kar ki ga kin yi aure sai in miki

shegen duka, Fati dai ta fice ta bar gidan. Sam

Umma bata ji dar da ciwon Ummi ba, wannan

karon don haka ma bata bi su Asibiti ba, da

kanwarta Saratu a ka tafi. Likitan yayi ta fada

lokacin da yake yi mata allurai, a kuma bata gado

Umma ci gaba tayi da kula da bakinta. Yayin da

zuciyarta take fara kar, ta sani kuma tayi Imani

Allah ba ya tozarta addu'ar bawansa, matsawar

bawan yayi hakuri tare da dogewa. Haka nan in

baka samu biyan bukatarka nan duniya ba lallai

gobe kiyama zaka tarar da abinka. Ta jima tana

rokon Allah yasa 'ya'yan nata biyu su zam miji

da mata su haifa mata jikoki masu albarka. Suma

su Alhaji suna ta sallamar baki sai dai yanzun ba

wanda ya damu ya gani irin Abba. Fatanshi Allah

yasa Abban yayi farin ciki da wannan hukunci da

suka yanke. Salis kuwa burinshi ya zama shi ne

mutum na farko da zai wa Abba wannan albishir

sai dai ya kira layin Abba sama da sau hamsim

bai daga ba. Abinda bai sani ba shi Abba ma gida

ya bar wayar, haka suka gama dauke-daukensu

yayi hira da Jama'a da kuma iyayen Ango da

Amarya don jin ta bakinsu a kan yanda auren ya

juye zuwa na zumunci. Haka nan suka tafi ya

samu abin sawa a Taskar labarai, burinshi yanzu

shi ne ya je ya nemo angon. 28 50.....Abba kam

kofar dan Agundi ya yada zango gidan su Mansir

abokinsu, shi ne kurum cikin abokan Abba da bai

yi aure ba. Yana isa kofar gidan Mansur na

fitowa za shi daurin auren, wani dan layinsu a

Gwammaja suka gaisa. Abba ya ce "Bari in dan

kwanta a dakinka". Mansur cikin mamaki ya ce,

Lafiya? Abba ya ce lafiya lau. Yana kwance dakin

Mansur idanunshi suna kallon agogo, zuciyarshi

tana raya yanzun abar sonshi ta zama matar

Sahabi. Sai dai bai san dalilin da bugawar

agogon karfe sha daya daidai tazo gwame da

bugawar zuciyarshi ba. Zuciyarshi ta fada mishi

cewa wannan alamu ne na an kammala daurin

auren. Wasu hawaye ne suka biyo ta gefen

idanunshi suna sauka a kan filon. Yini zur yana

dakin in lokacin sallah yayi sai ya fito kofar dakin

yayi alwala har duhun Magriba ya gabato. Ya fito

tare da kulle dakin, don Mansur bai dawo ba,

kuma dama ya ce ba zai dawo da wuri ba. Gidan

nashi ba kowa lokacin da ya shiga, kai tsaye

dakinshi ya wuce, ban da idanunshi da suka kai

kan wayarshi ya manta ma yana mallakinta. Ya

kai hannu ya dauka, bai ji mamakin yawan

missed calls din da ya gani ba, kiran Salis ya

sake shigowa. A kasale ya daga, muryar Salis ta

ratsa dodon kunnanshi, fadi yake yana

maimaitawa Ango- Ango. Abba cikin sanyin

murya ya ce "Salis ya haramta a gare ka ka

zolaye ni a halin da nake ciki. Sanin kanka kai

kadai ne kasan yanayin da nake ciki". Salis cikin

zumudi ya ce, "Kana nufin ba ka sani ba?" Abba

ya ce, "Me?" Salis ya ce "To bani goron albishir in

sanar da kai". Abba ya ce, "Don Allah Salis kada

ka min karya". Salis ya ce, "Ina rantsuwa da

wanda ya yi mu Ummi matarka ce, da kai a ka

daura. Ina ka shige lokacin da al'amarin ya canza

salo?" Abba ya mike zumbur. "Ka fa rantse Salis!"

cikin dariya Salis ya ce, "Wai har yanzun ba ka

sani ba? To ka aje min goron albishir dina". Abba

yasa hannunshi a baki ya gatsa, zafin da ya ji ne

ya tabbatar da mishi da ba mafarki yake ba. 51...

Ai sai ya katse wayar ya zube yayi sujjada ya fita

tsakar gida yana furta "Alhamdulillah." Ruwa yaja

ya watsa ma jikinshim sannan ya yi alwala.

Sabuwar shadda ya saka kalar kunkumadi, ya

fesa turare sama da kala hudu. Hula da takalmin

bakake, ya nufi Masallaci, daga can za shi gidan

su Umma don jin karin bayani. Bayan sun idar da

Sallah, mutane suka yi ta masa murna, nan ya

hadu da su Alhaji kawai yau sai ya samu kansa

da kunyar Alhajin. Alhaji ya ce, "Ubana ina ka

shige duk yau?" Ya rasa me zai ce, sai in-ina

"Am...na kwanta ne bana jin dadi". Alhaji yayi

'yar dariya, "Kai dai ka ce kana taya kanwarka

fushi don mun ce ba zamu daga aure ba, to ba

mu daga ba amma Allah cikin ikonsa ya sauya

lamarin". Abba tamkar bai san komai ba, ya ce

"Alhaji me kuma ya faru?" Alhaji Karami ya

karaso gurin su yana cewa, "Kai Abba ina ka

shige ne?" Abba ya dube shi "Nan dan Agundi na

shiga". Alhaji ya ce, "Oho, shi yasa aka yi ta

nemanka. To ka ji kuma yadda lamari ya sauya

ko?" Alhaji Babba ya amsa tare da cewa, "Shi ne

nake massa bayani, wato Abba iyayen yaron nan

Sahabi muka yi ta jiransu su zo gurin daurin

aure, wai ashe su sun fasa. Amma ba su shaida

mana ba har bin su fa nasa aka yi, gashi mun

tara jama'a kawai sai Aminu da Ummanka suka

ce a daura da kai, da ni na ce a daura da Bashir".

Dadi ya lullu6e Abba irin wanda bai ta6a ji ba,

Alhaji ya ci gaba da cewa, kayi hakuri mun kara

maka nauyi ba tare da mun ji ra'ayinka ba". Abba

cikin matukar murna ya ce, "Haba, ai ko ba 'yar

uwata ba ku ka daura min aure da ita zan aminta

bare jinina. Nagode". Sun ji mamakin yanda Abba

yayi murna, duk da sun san biyayya irin tashi ba

zai 'ki ba, tare suka rankaya gidan su Umman, so

kurum yake yaga Ummi. Ba mutane sosai, don

haka har ciki ya kutsa, sai dai suna hada ido da

Umma sai ya ji nauyinta, ta fada da fara'a. "Ina

ka shige Abba?" Yayi dan murmushi, ta ci gaba

"Sai kuma ka ji yanda abu ya kasance?" Ya ce,

"Na ji Umma, Allah yasa haka shi ne alkairi". Ta

ce, "Amin, Insha Allahu". Tamkar ya tambayi ina

Ummin, amma ya kasa. Umma ta ce "A baka

abinci ko?" sai lokacin ya tuna da batun abinci,

amma baya gabanshi, ya ce "Na koshi Umma".

Ta ce, "To ga na 'yan asibiti can in kayi isha'i".

Da sauri ya ce "Wa ke asibiti kuma?" Ta ce,

"Ummi ce, ko 'yan daurin auran ba su watse ba

don ka ji yarintar nan ta hau farin suma don

haushi ko leka su ban yi ba. Tana can it da

Saratu sai Tsohuwa da ta matsa yanzun Alhaji

Karami ya kai ta". Jikin Abba ya yi sanyi, kenan

tsabar rashin sonshi ne ya saka Ummi suma? Ya

ce Umma bani abincin asibitin. Sai da yaje

gidanshi ya dauko dan mukullin motar, a

zuciyarshi yana tambayar kanshi ina kuma

Bishira tayi ne? Zai bude motar kenan muryar

Bashir ta dakar da shi, "Kaci nasarar samun furen

zuciyata, amma ka sani ka kulla abota da rashin

zaman lafiya a novels / ZURFIN CIKI          www.gidannovels.blogspot.com book 3 part 7

ZURFIN CIKI          www.gidannovels.blogspot.com book 3 part 7

Posted by Bashir Sani         www.gidannovels.blogspot.com Fesan on 15 Dec 2016 - 00:33

kulla abota da rashin zaman lafiya a gidanka". *

52..A fusace abba ya dubeshi"xansa yan sanda

su rufe min kai inhar zaka cigaba da kiran matata

da furen zuciyarka,rashin zaman lfy kake cewa?

An dade ba'ayi yaki abgdn ba kullum,bashir yace

oho dai ni zanta zuga umma abba yaja tsaki

tareda shigewa motarshi. Bashir yashiga gdnsu

inda su ummanshi dasu bishirabke zaune jugum

jugum tamkar masu zaman makoki,bishira tabi

bashir da kallo lkcn dayace ga ya abba ya can a

waje yashiga mota ya kure wanka,kila ma asibiti

zaije ana fada maku yanaso kuna wani tilasta shi

akayi,bishira cikin dasahhshiyar murya tace aiko

da bala'i don ko bazan yarda ba,umman bashir

tace sha kutuminki bishira,barni dasu zan

maganinsu, bishira tafita fuu,amma saidai. Kafin

ta isa gurin motar tuni ya, Cilla yabar mata

hayaki. Da innna saratu kanwar umma ya soma

cin karo a asibitun suka gaisa,tace ashe kuma

haka abu ya zama? Yace eh"nima dana dawo

dazu nasamu lbrin,tace Allah yasa hakan shine

mafi alkhairi,abba yace ameen inna,ya mai jikin?

Tace dasauki,yace bacci take? Tace a'a ta farka

tun kusan karfe uku,koda fatima ta fada mata

yanda abubuwa zuka zama,tayita yan koke

kokenta,gaban abba yafadi****tabbas ummi ba

son shi take ba inba hka ba meye na kuka? Ya

kalli inna bari in karasa,tace to kaje tshuwa na

ciki,a ranshi yace jaraba road,yasan dai ko yane

sai tshuwa tayi mishi surutu,yana tura kofar

tareda salama suka hada ido da ummi,sun kure

juna da kallo,kowanne nason ya fahimci ya dan

uwansa yadauki abin"tshuwa ta katse su dacewa

to zakin fama sai ynz kaga daman zuwa? Ya

dubeta eh" ai eh ace? To me kikeso ince,tace to

madalla ai na dade da sanin halinka,kuma da ace

iyayenku sunyi shawara dani lallai da baza suyi

wanna hadin ba Domin na tabbata kai zaka

karasa takwara don baka kaunarta, haushi ya

cika abba abba yana kallon tsohuwa yana tuna

amsar data dace da ita, ummi kuwa tsura mishi

ido tayi tana son jin me zaice,yace kamar kin

sani,tace ahaf shiyasa tausan yar nan kebani

tausayi, ta soma matsar ido,yace nima yakamata.

ki tausayamin tnda cusa min ita akayi,ummi

takoma ta kwanta lakwas tareda hakikancewabl

kalaman abba sako ne zuwa gareta,matar cushe

kuma bata daraja,to inaso kasan wani abu

guda,duk randa naji wani abu daidai da

wulakanci, toba kaiba har iyayenka saisun san

naje makura. 52..Dazun nake gaya masu basun

hada kai sun kulla auren nan ba,duk randa suka

kuskura sukazo min da batun warwareshi saina

basu mamaki,abba ya tabe baki tareda kallon

ummi wadda takasa jurewa tashiga rera kuka,ya

isa gaban gadon,"jikin ne ummi? Tayi shuru,kinci

abinci? Nan ma ta share,sai kurum ya nufi wurin

likitan zuciyarshi na kuna bako shakka kukan kin

shi ummi keyi,sun zo da likita ya shiga yimata

fadan kukan da takeyi,a cewar likitan kukan illa

ne ga lafiyarta,tshuwa ta kalli likita dan nan dole

ta koka a dauke ka ahadaka da wanda baya

kaunarka"abba cikin takaici yace subhanallla! Don

Allah tshuwa kibarni inji da abinda ke

gabana,tace ina ruwana da abinda ke

gabanka,likita yayi dariya yace mama yakamata

ki koma gd haka,abba yace bari inkaita

indawo,tace ban binka da can dani kazo? Abba

yace nahuta,likita yayi dariya,da kyar suka lallaba

tshuwa ta tafi da inna saratu,abba yaja kujera ya

zauna gaban gadon,bayan fitan likita Idanu ya

zuba ma ummi,godiya yake ma Allah a zucin shi

daya amsa addu'ar shi yabashi abar sonshi,itako

kai ta dukar a ynz takasa tantance kukan farin

ciki take ko takaicin kalaman ya abbanta? Wani.

Dan zare dake jikin hijabinta take wasa dashi,a

zuciyarta kuma tambayoyi ne da fuska data jefa

masa su,ya katse ta kinci abinci? Ta daga kai

alamun eh" yace to yakamata ki dangana da

kukan haka kisani ni kaina da ina nan bazan bari

su alhji su daura maki aure da wanda bakiso ba.

53..Da sauri ta kalleshi,yace. amma inkin yi hkr

zansame su zamu san yadda zamuyi,ta lumshe

ido a zuciya tace tab! Ai rabamu sai mutuwa,zan

juri duk wani ki dazan gani daga gareka,ya

katsxeta kina zance a zuci fadi abnd kikeson

cewa,tayi tagumi tareda kallonshi,ya abba yakanfi

dacewa sa dan sanda ne ba dan jarida ba,sbd

yanada saurin nazartar mutum,to amma meyasa

yakasa gane tana son shi? Yayi murmushi,zanso

inji abnda kikeb saqawa azuciyarki ko kinn samo

mafita ne? 29. Zancan mafitar nan tana bata

haushi, don haka saita canza zancen da cewa,

tambaya zan maka guda biyu, ya dan yi shiru.

Nazari yake, wace irin tambaya zata masa? Kila

zata tambaye shi ne ko zai amince ya sahale

mata auranshi, ya dubeta amsa daya zan ba ki in

kin yarda, ta ce To dama zance ne ya ka ji

lokacin da labarin sauyawar lamari ya zo gareka?

Ya kura ta da ido, ya tambayi kansa a zuciya, me

yasa take son ji@ yayi dan yake, yi tambayarki ta

gaba, ta tsura mishi ido. Yanzun yaya za ka yi da

maganar Zainab? Ya yi 'yar dariya, wacce amsa

ki ke so a ciki? da sauri ta ce ba ni wannan

amsar. Ya ce, "Kiin manta ni mijin mace hudu ne?

Ta zaro ido kamar ya ya? Ya yi kokarin danne

dariyarsa, sakamakon yanda ya ga ta zarana. Ya

ce, "Ina nufin bayan Zainab har da wata, Ummi ta

hade rai sannan ta zame ta kwanta cike da dana

sanin tambayar. Abba ya yi mamakin kishin

Ummi gare shi, ita da ba sonshi take ba? Ko da

yake an ce mace ko bata son namiji in dai mijinta

ne ta tsani ta ganshi da wata. Duk da haka ya ji

dadin yanda ta nuna kishinta a kanshi, da ya tuna

da Bishira ya ce tab, wata fitinar tana can tana

jirana yau. Sam Ummi bata kara magana ba, shi

kam Abba waya ma yake tayi Inna Saratu ta

dawo, don haka ya mike ya kalli Ummi. Zan tafi

ba tare da ta dago ba ta ce, sai anjima. Ya tafi

yana waiwayonta bayan ya wa Inna Sallama. Kin

shiga gidanshi ya yi sai kusan sha biyu a nufinshi

lokacin Bishira tayi bacci, sannan yaje ya sai

mata wayar da layi don yasan tana son waya.

Kudinshi kenan ma ya kwashe ya sai mata, bai yi

wani motsin kirki ba don kada ta farka, ya bude

dakinshi ya shiga ya fito yana jan ruwan wanka

kenan ta fito daure da zani a kirji. Jikinta ko dan

kwali babu, gaban Abba ya fadi ta ce, "Munafukin

Allah, annamimi dama ashe abinda kuke shiryawa

kenan? To ka sani dole kasa ke ni don ba zan iya

zama da Ummi ba, Allah ya kiyaye in hada miji da

wannan 'yar yarinyar, tunda kai baka ga ai baya

ba". Ya sassauta murya, "Haba Bishira, wannan

abin fa Allah ya kaddaro za a yi haka, matar

murtum kabarinsa. Ta ce, "To wannan ajalinka ce

tunda wancan ya ki shi ne kai a ka cusa maka.

Ya bar jan ruwan ya kama hannunta suka nufi

dakinta, tana ta masifa. Ya ce, kibar maganar

yanzu dare ne duk makota suna ji za su yi, kuma

banga bain da zai sa ki daga hankalinki ba. Kin

san dai ina sonki ko? Ta yi shiru tana kallonshi,

ya ce ina zuwa. Yaje dakinshi wayar ya dauko

mata, ga wayarki. Ta ce, "Eh don ka toshe min

baki k? to bana so, ita wa ya san abinda ka sai

mata? Ya ce, ya ki ke wannan maganar? Ban sai

komai ba ko lefe ma tukunna. Ta mike tare da

jefa mishi kwalin wayar, Ga tsiyarka nan

matsiyaci, dole ka saka min da haka, tuni a ka

gaya min tsiyar talaka na tafe. Haushi ya kama

Abba ya dauki wayarshi ya tafi ya maida yazo ya

dau ruwanshi yayi wanka, yana jiyo kukanta da

duk zage-zagen da take yi. Shi kam katifarshi ya

fada tare da rungume fito yana tunanin ranar da

Ummi zata maye gurbin filon. 30. Har an tada

sallah a Masallaci lokacin da ya farka, ya jima

bai yi irin wannan baccin ba, da hanzari ya fito

ya nufi ban daki don alwala. Abin mamaki Bishira

ce zaune kan kujera a kofar dakinta, matar da sai

ta kai takwas bata farka ba, amma yau bala'in

kishi ya hanata bacci. Ta ce, "Eh na fito a ba ni

takardata na gama zama da kai, ko in da take bai

kalla ba ya ci gaba da abinda ke gabanshi, ya

nufi Masallaci yana jinta tana ina nan ina jira ba

zan zauna ba. Haba, gaskiya naji na tsani

yarinyar ashe mijina zata aura, tsaki ya yi ya

bude gidan ya fice. Har gari ya soma haske yana

cikin masallacin, tunanin zuwa gidan yake, daga

karshe dai ya fita da niyyar zuwa gidan

Ummarshi. Wata zuciyar ta tambaye shi da cewa,

tsoron ta ka ke ji ne? Kar ka zama soko dai a

gidanka. A fili ya furta cewa, tunda na bita ta

lalama ta ki, bari in koma mata ta zafin, ida din

me? Sai ya sauya hanya zuwa gida rai 6ace,

fuska daure ya shiga gidan, tana ta kai-kawo a

tsakar gida. Ta dumfaroshi sai ka ce sabon

kamun hauka, daga ganinshi ta dinfaroshi. "Ka

ban takardata ba ni ba zama da kai, tafiya zan

yi". Ya harareta "Sai da takarda za ki tafi? Lallai

ba ki ji tafiyar ba. To ba zan bada takarda ba,

don ki sani, sai dai in kotu za ki kai can Alkali ya

baki". Ta nufo shi da zummar shako masa kwala,

ya ce Kina ta6a ni sai na zane ki, in yaso ki tafi

da hujja". Ganin yanda Abba ya bude mata wuta

sai taja baya, Ka isa ka zane ni, ai da ka san ka

dake ni, don ko sai ka sha dauri. Ya nufi dakinshi,

wanka ya fito yayi sannan ya yi shirin tafiya aiki,

amma har lokacin tana nan, ga 'yarta ta tashi

daga bacci sai kuka take yi. Ta dauke ta ta goya,

ta shiga dakinta can kuma ta sauke 'yar tasa

kaya ta fito ta dauraye fuska da kafa ta goya 'yar

tasa kaya ta fito taja kofar tana fadin." "Tafiya

zan yi". Ta fito ta same shi yana goge gilashin

motarsa na gaba. Ta ce, Tafiya zan yi sai an

kar6ar min hakkina". Murmushi ya saki, sannan

ya kalleta, ta ina za ki bi in rage miki hanya? Ta

dawo ta duki motar, Ba zan shiga wannan

gwanganin motar ba, kai ne bakon mota. Kafi

kowa sanin daga gidan da na fito, ko motar zuwa

cefanen gidanmu tafi wannan tsarri. Ya ce.

"Gurinki ko? Ni ai bani da wadda ta fita tunda

bata gidan naku nike hawa ba. Sannan kuma

tunda ba za ki zo in rage miki hanya ba shi

kenan sai naga sammaci. Ya shiga motar ya

tasheta yayi gaba, ba tare da ya saurari abinda

take cewa ba. Ta isa gidansu cikin tashin hankali,

Hajiya Zainu ta saurare ta tsaf, sannan ta ce "Kin

dai ga abinda a ke fada miki, kina ganin ba zai

faru ba ke so ya rufe miki ido, to yanzu an zo

gurin. Bishira ta ce, "Ai na gane komai yanzun,

Momy nayi nadama. Ta ce, "To zan tsaya miki

matsalata Babanku, yana nan a gari na kuma san

za su zo iyayen Abba. Amma wannan karon shi

kanshi Babankun zan iya ja da shi, Bishira taji

dadi sosai, don kuwa duk son da ta ke wa Abba

yanzun kishi yasa ya koma 'ki. Gidansu Umma

yaje a gurguje suka gaisa, ya kwashe su da Alhaji

da Alhaji Karami zuwa asibiti, a motar nema ya

ke fada musu cewa Bishira ta tafi gidansu Umma

ta ce a kan me Abba, me ka mata? Ya ce, "Ban

mata komai ba, ya fada musu duk yanda aka yi.

Alhaji Karami ya ce, Sahura ke zugata, itama ai

kwana tayi bala'in. Don haka kada kaje bikonta,

Alhaji Babba ya ce, "Ba za a yi haka ba, da dare

kazo muje, Abba ya ce To. Sun isa asibitin tana

wanka, sun gaisa da Inna Saratu ta fada musu

tana wanka, sannan likitan ya sallame su amma

sai sha biyu za su tafi gida, lokacin an karasa

mata allura. Abba can baya ya tsaya kusa da

kofar shigowa ya jingina da bango idanunshi suna

fuskantar kofar bayin, matuka ya kosa yaga

Ummi. Sanye da hijabi da zani daurin kirji ta fito,

da Abba suka soma hada ido, bai ta6a kallon

Ummi da sha'awa ba sai yau. Kamshin turaren

Abba ya ratsa ko'ina a dakin, ta zare idanunta

daga nashi, ta kalli Ummanta sannunku Umma.

Suka ce Yauwa. Ta gaida su sannan ta zauna

bakin gado tare da sunkuyar da kai, Alhaji Karami

ya ce, "Uwata jiki kuma ya yi sauki ko? Kanta na

kasa ta ce, Eh, ta kasa dago kanta, gani take

Abba ya cika dakin. Abban ya ce, "To ni zan tafi

don lokacin aikina ya kusa, Alhaji zamu je ne in

sauke ku? Suka ce To, Umma ta ce In an yi mata

Allurar anjima ma nemo mai Taxi. Alhaji ya ce, To

shi ke nan. Umma ta dubi Ummi ba za ki gaida

Yayan naki ba? Ta saci kallon Abban tare da

cewa, Au, ban ganshi ba. Ina yini? Ya ce, Umma

me yasa za ki rokar min gaisuwarta? Inna Saratu

ta ce, Kai Ummi da iya shege take, ina kallonta

shi ta fara kare ma kallo sannan ta kalli kowa

amma wai bata ganshi ba. Su Alhaji dai 'yar

dariya suka yi sannan suka fita, Abba ya bi su

tare da yi wa su Umma sallama. * 31. Bayan

fitarsu, Umma ta dubi Ummi fuska daure, ina

fatan baki nuna damarar nuna kiyayya ga Abba

ba ne? Ummi ta sunkuyar da kai, a ranta ta ce,

"Kin ji Umma da wani zance, ai ina zaton nafi

Mahaifiyarshi sonshi ma bare ku. "Amma a fili sai

ta ce, To Umma shi ma fa Ya Abban bai ce yana

sona ba, Umma ta ce Saratu ji ta da wani shirme.

Ina ce ita ce zata janyo ra'ayinshi gareta? Inna

Saratu ta ce, Kwarai kuwa, ta hanyar ladabi,

biyayya da girmamashi, musamman shi da ke da

matsalar mata. Ummi ta ce, Kuma ina tsoron

masifar matarsa ba dai guri daya zamu zauna ba

ko? Umma ta ce ina ruwanki da matarsa?

Sannan in ba ku zauna guri daya ba haya zai

kama? Umma ta ce ina ruwanki da matarsa?

Sannan in ba ku zauna guri daya ba haya zai

kama? Kada ma in ji kin kuma zan nan, Ummi dai

tayi shiru. Da dare Alhaji ya tasa Abba zuwa

gidan su Bishira, zuwan su ne ma Alhajin yasan

'yarshi tayo yaji, cikin 6acin rai ya kira wayar

Hajiya Zainu ya ce su zo ita da Bishira. Ba tare

da ya jira amsarta ba ya aje wayar, ba tare da

yasan abinda ya faru ba ya shiga ba su hakuri.

Hajiya Zainau taje dakin su Bishira ta kira, suka

nufi sashen Alhajin tana mitar cewa munafukai

sun zo kenan, ai za'ayi ta bari muje mu ji. Suna

shiga Alhajin ya kalli Bishira, "Me ki ka zo min ki

yi a gida? Ta ce, Daddy cin amanata ya yi, aure

fa ya yi da yarinyar da suka tsane ni. Alhajin ya

daukin da ke gabanshi na plastik ya jefe ta da

shi, auren shi ne cin amana don uwaki? Hajiya

Zainu ta ce, "A'a Alhaji, zan cen gaskiya a duba

hakkinta itama, ya ya za a dau 'yar da bata

kaunarta, iyayenta basa kaunarta a ba shi.

Sannan ta yi magana ya hauta da zagin iyaye?

Ya ce, "Ke yi min shiru ban tambaye ki ba". Ya

kalli Abba, Ya abin ya faru? Ban ji ta bakinka ba?

Nan dai Abba ya fadi komai har ta taho, daidai da

cewa tazo ya rage mata haya da abin da ta ce

duka. Alhajin ya yi tsaki ya dubi Alhaji Babba, irin

wannan ai ba a biyo su, tayi ta tafiya sai dai

nima in ba zata koma gidanta ba, to ba gidana

ba. Ya zura hannu cikin aljihu ya ciro rafar 'yan

dari bibbiyu, Ga shi Abba, dama nayi maka

alkawarin baka sadaki duk lokacin da ka nemo

aure. 57..... Abba ya ce, "A'a ka bar su ai an riga

an yi. Mahaifin Bishira ya ce, "Ni nayi alkawari.

Suka yi godiya. Ya kalli Bishira, Ko ki bi mijinki,

ko ki bar gidana. Hajiya Zainu ji take tamkar ta

shake Abba. Ta ce, "Haba Alhaji, gaskiya ban

yarda da wannann hukuncin..." Ya katse ta da

cewa, Ke! Da Allah fita anan. Su Abba suna shiga

mota Bishira na fitowa da kukanta, dole ta zo ta

shiga motar. Alhaji Babba ke ta bata baki har

suka kai gida, shi kam Abba da suke sauke Alhaji

ya yi nasu gidan, suna shiga ta soma zantuka. Ba

za ka ta6a samun kwanciyar hankali ba a gidan

nan har abada, ba dai ka matsa an dawo da ni

ba? Abba ya yi murmushin mugunta, ai ni

wannan yajin naki naji dadinsa, gashi har na

samu gudunmawa, kin ga sai naje kasuwa in

soma darzo wa Amarya zannuwan lefe. Ya nufi

dakinshi ya barta nan tsaye tana zage- zage,

lefen banza, in ma uban lefe ne kai da ita sai na

koya musu hankali. Kusan goman dare Ummi

tana kan doguwar kujera, addu'a take yi Allah

yasa Abba yazo ta ganshi kafin tayi bacci. Can

kasan zuciyarta kuma kishi ne don tasan sun je

gidansu Bishira ne biko ganin Alhaji ya shigo shi

daya sai ta debe tsammani da zuwanshi. A ranta

take raya cewa yanzun haka suna can suna cin

soyayyarsu, kamshin turaren shi ne ke mata gizo

a hanci. Amma sai kunnuwanta suka tsinkayi

sallamarshi, a hankali tamkar ba ya son a san ya

shigo. Umma tana ciki? Tambayar da ya yi kenan

ba tare da ya jira ta amsa sallamar ba, ta tashi

zaune da sauri a'a tana gurin Alhaji. Ya shigo ya

zauna ta ce, "Sannu da zuwa". Ya amsa yana

kalonta, ta sunkuyar da kai, gabanta ke wata irin

faduwa. Shi kam ji yake tamkar ya manne ta a

jikinshi, sai dai yana jin nauyin hakan tunda ba

suyi wannan sabon da ba rin haka zata faru

tsakaninsu ba. Dakin yayi shiru, ita tana wasa da

yatsunta shi kuma yana kallonta, can ya ce

"Ummi". Ta dube shi "Yaushe za ki tare? Ta ce,

Nima ban sani ba, sai yanda su Umma suka ce.

Ya dauko kwalin wayar da ya sai ma Bishira ta

jefe shi da shi ya ciro wayar ya hadata da batir

din bayan ya 6are sim din ya saka. Ummi dai

tana ta kallonshi, ya manna chajar a jiki, ya mika

ma Ummi jona min can, ya nuna mata soke din

da ke bayanta. Ta amsa cike da sha'awar wayar

duk da bata nuna hakan ba sannan ba ta ce kala

ba. Ya ci gaba da cewa, "Karfe nawa a ke kashe

inji? Ta ce, har yanzu ba a canza daga yanda ka

ke kashewa ba. Ya ce, "Sha daya zuwa sha biyu?

Ta ce, "Eh, ya ce in har zuwa wannan lokacin ba

kiyi bacci ba to ki cire in an kashe, ki kunna ko da

yake in dai ke ce ba sai na ce ki kunna ba. Ta

dago ido ta kalle shi, ya ce, Eh kunnawa za ki yi

ko za ki musa ne? Don kin fi ni ma sanin kan

waya. Ta ce, Wayar Umma kadai na iya kunnawa,

sai taka. Ya ce, Oho, cikin dan murmushi, na za

ci ba za ki fadi tawa ba in tuna miki lokacin da

kika kunna tawa. Haka nan don tsabar iya sarrafa

wayarki tun kina 'yar karama ki ka tura ni garin

Kaduna. * 58....Haka nan don tsabar iya sarrafa

wayarki tun kina 'yar karama ki ka tura ni garin

Kaduna. Ta zuba fuskarta cikin tafukan

hannayenta, sam bata son Ya Abba yana tada

wannan zancen, Umma ta shigo da sallama tana

cewa, Yuwa Ummi, ina ki ka sa min 'yar kwalbar

turaren nan? Ummi ta dago fuska, "Cikin jakarki

ta rataye. Umma ta dubi Abba, "A'a ha, yaushe

ka shigo? Ya ce Ban jima sosai ba. Ta zauna ya

gaisheta, sannan ta ce masa dama Alhaji yanzu

yake ce min zaman me Ummi ke yi a gidan nan?

Ya zaci tun daga asibitin zata wuce dakinta,

Ummi ta turo baki. Umma Alhaji ya gaji da ni

sosai, suka kalle ta, Umma ta ce, Ji wani shirme,

me ya yi na gajiya? Ta ce To dubi fa daga cewa

an fasa aurena sai da ya matsa ya daura min

aure. Sannann kuma yanzun wai ya zaci daga

asibiti zan tare? Abba ya ce, Ai yana daki yi

hanzari ki same shi don shi ya san amsarki ba

Ummata ba. Umma ta ce, "Wallahi daga nan suka

share Ummi. Ta kalli Abba ta ce, "To kawai

yanda za a yi gobe ka kwashe kayanka daga

dakinka sai a kai na Ummi din kawai. In yaso

zuwa yamma ko Saratu da sauran makota sai su

rakota. Abba ya kalli Umma, ni da so nayi a dan

yi kwaskwarima a gidan kafin sannan na dan

samu na sai ma Ummin Zannuwa. Umma ta ce,

"Zancen wofi, yanzun tsirara take yawo? Kawai in

kana da fenti a hannu a goga a kawo ta haka, in

babu ma dai goben nan zata tare don ba zan

amince ran mijina ya 6aci ba. Abba ya yi

murmushi, to shi kenan Umma da safe kafin na

fita zan nemo masu aiki ina da fenti da siminti

sai ayi 'yar kwaskwarima shi ke nan. Dama ga

kudi nan da Mahaifin Bishira ya bani, wai dama

ya yi min alkawarin biya min sadaki. . 59...

Umma ta ce, "Yanzun Alhaji ya gama bani labari,

Mahaifin yarinyar nan mutumin kwarai ne, don

Allah Abba ka rike yarinyar nan ko don darajar

mahaifinta. Ummi ta ta6a baki, kishi ya motsa.

Abba ya ce "In sha Allahu Umma nima abinda

nike dubawa kenan, ni ke hakuri da ita. Ta ci

gaba da cewa, Sannan kada kaga Ummi yar

uwarka ce ka ce zaka fifitata, sam ba zan yarda

da haka ba. Kayi adalci a tsakaninsu ka dinga

addu'a Allah ya hada maka kansu. Ya ce, "In

Allah ya yarda Umma zan kula. Ta ce, "To maza

ka tashi ka tafi gurin iyalinka. Sam bai ma dace

ka fito ba, kamata ya yi a ce ka zauna gida ka

kara ba matarka baki, ya cee To Umma. Ta mike

tana cewa, tashi maza. Ya mike yana kallon

Ummi, yayin da ita kuma ta juya fuskarta cike da

6acin rai. Ya ce, Ummi ki fa kunna in an kashe

injin? Sam ba ta tanka ba don haushi, sai da ya

tafi sannan Umma ta dubi Ummi. Ki tashi ki

kwanta don gobe ki tashi da wuri, kiyi duk shirin

da ya dace saboda babu daga kafa a tarewarki

gobe. Ki ta fasha-fishenki ba zamu kuma yarda

da kalace-kalacen ciwonki ba, ta tafi abinta. A

zaton Umma, Ummi tana fushin ba zata tare ba

ne, ita ko haushinta korar mata miji da Umma

tayi ya tafi gurin kishiyarta. Koda ta kulle kofar

ba ta shiga uwar dakin ba, nan kan doguwar

kujeta ta mike abinta. Jira ta ke a kashe Injin ta

kunna waya. Abba ko kafin ya isa gida sai da ya

fita titi ya fanshi kaji guda biyu da madara mai

tsafta.I novels / ZURFIN CIKI          www.gidannovels.blogspot.com book 3 part 8

ZURFIN CIKI          www.gidannovels.blogspot.com book 3 part 8

Posted by Bashir Sani         www.gidannovels.blogspot.com Fesan on 15 Dec 2016 - 00:37

Jira ta ke a kashe Injin ta kunna waya. Abba ko

kafin ya isa gida sai da ya fita titi ya fanshi kaji

guda biyu da madara mai tsafta. 60...Sai dai

yana shiga gidan ya iske mahaifiyarshi da matar

tashi suna ta zage- zage. Ya nufi gurinsu, Sahura

ta ce, Sai yanzun suka barka ka taho? Ya ce,

"Umma dama ban dade da zuwa ba". Ta ce, "Ina

ta aiken kazo ina nemanka shi ne ka 'ki zuwa

saboda ka maida ni 'yar iska ko? Ya ce, A'a

Umma ba a fada min ba. Sannan aiki ne yasha

kaina... Ta ce, "Rufe min baki, ai baka daga kafa

da zuwa gun Suwaiba. To saurare ni da kyau ka

ji, nazo ne in fada maka cewa ka rubuta saki ka

ba wannan 'yar iskar yarinyar. Ya ce, Kiyi hakuri

Umma, ki bari sai a hankali. Bishira ta ce, Umma

yana sonta fa, jin ku kawai nake. Maganar Bashir

gaskiya ce da ya ce da shi a ka shirya hakan.

Umman Bashir ta ce, "Dama Abba kaima son

Ummi ka ke yi? Ya ce, Umma ba zan ki Ummi ba,

in kun yi la'akari da kaunar da iyayenta suke

nuna min. Amman wallahi ban san komai game

da auranmu ba, ta ce kana nufin kan dole a ka

daura muku aure ba don kana sonta ba? Abba ya

yi dan jim, ta ce kai nake sauraro, don ta tafi sai

ya ce kusan haka dinne, itama kuma ba sona take

ba. Umma ta ce, Ina ruwana da bata sonka, in

bata so iyayenta ai suna so. Ni dai bukatata

yanzun kada ka bari ta tare, sannan ko kusa kada

taga fuska a gurinka. 33. 61... Umma ta ce, "Ina

ruwana da bata sonka, in bata so iyayenta ai

suna so. Ni dai bukatata yanzu kada ka bari ta

tare, sannan ko kusa kada taga fuska a gurinka".

Ya dan yi shiru yana tunanin wannan irin lamari a

zuciyarshi ya ce, bari kawai in lalla6ata, zan yi

yanda ki ka ce sai dai kuma in su Alhaji suka sa

kawo ta ni ba zan iya ja da su ba. Sannann ke

kanki bana so a ce ke ki ka sa ni in ma Ummi

rashin mutunci, amma ki bar ni da ita in har ta

yarda ta tare a nan gidan. Bishira ta ce, "Tab, ba

ko zata tare a nan gidan ba". Umma ta ce "A'a ki

bari in sun matsa ta tare a nan din ta tare, gara

suna kusa muna kallon irin zaman da za su yi.

Can gefe ba sai su rinjaye shi ba". Bishira ta ce,

"Umma na tsani shegiyar yarinyar nan ne, bana

son in ganta ko cikin mafarkina, bare a zahiri".

Sahura ta ce, "Bishira na ce ki nutsu ki bar komai

a hannuna, in ma zan hada da Bokaye ne ba

Malamai ba in sha Allahu sai kin dara a gidan

nan. Ta ce, "To Umma, Sahura ta ce, Yauwa ke

dai ki zuba ido, Abba dai yana tsaye yana

kallonsu. Sai lokacin yayi magana, Umma dare fa

yayi, ta ce to muga ledar hannunka, ya mika

mata. Ta buda ta gani, "A'a kaza? To ku zuba

min nawa". Ya mika wa Bishira, Ki dibarwa

Umma. Ya nufi dakinsa yana jin sallamarta tana

fadin ta wuce, ya fito ya ce "To Umma sai da

safe, ya rufe gidan ya koma dakinsa. Da ya shigo

gidan ne da niyyar lallashin Bishira, amma yanda

abubuwan suka zama sai ya ji ba ma ya son

ganin Bishiran. Zantukan Bishiran da na

Mahaifiyarshi sun saka shi cikin tunani, lamo ya

kwanta a kan katifa yana ta harsaso irin zaman

da za a yi a gidan. Anya kuwa ba zai kama wa

Ummi haya ba? Cak! Hasken wutar dakin ya

dauke tare da tsayawar Injin. A fili ya futa, Mai

ya kare kenan, sai da ya yi shirin bacci ya

kwanta tare da manne filo a kirjinshi, sannan ya

dauko wayarshi ya kira layin da ya hada cikin

sabuwar wayar da ya ba Ummi. 62.. Gabanta ne

ya fadi, lokacin da taga lambar Ya Abba suna

rawa a fuskar wayar, ta haddace lambobinshi tun

shekarun baya. A fili ta ce, kenan ma ya hada

wayar ba yau ya soma hada ta ba, ta sake yin

lamo a kan gado tare da janyo filo ta manna a

kirjinta. Ta daga wayar lokacin tana daf da

tsinkikewa, can cikin makoshinta tayi sallama. Ya

amsa, tsigar jikinsa a tashe sakamon jin muryarta

tana ratsa jikinshi, ya ce "Ummi, ta ce Na'am Ya

Abba. Ya ce, "Kina son ki tare goben? Ta lumshe

ido, ba ni da za6i Ya Abba, duk yanda ku ka ce.

Dadi ya cika zuciyarshi. To shi kenan ki tare

goben, zan yi parking tun Asubahi sai in sa mai

fenti yayi kafin in tafi aiki. Ta ce, "Ba an ce in

mutum ya yi aure ana ba shi hutu ba? Ya yi 'yar

dariya, "To ni ba ki ga yanda auren nawwa yazo

daga sama ba? Amma duk da haka in na nemi

hutun za a bani, ta ce kayi aikin kama kawai ba

sai ka nemi hutu ba.. Ya katseta, "Don ba a sona

shi yasa ba a damu na amshi hutu ba? Ta ce,

"Ba nufina kenan ba, naga kana matukar son

aikinka ne". Ya yi dan murmushi "Kin dai

wayance kawai, to yanzun haka zaki tare babu ko

dan kunshi bare gyaran kai irin na Amare? Koda

yake ba aure so ba ne. Cikin muryar shagwa6a ta

ce, "Ya Abba ka daina, ya ce me zan daina? Kana

cewa bana sona, ai kai ma ba ka sona... Ya dan

yi shiru, yanda ta ke shagwa6ar ne ta tsuma shi.

Ya ce, ok, to goben sai kije ki gyaranki ko? ta ce,

"Umma ba za ta bari in fita ba, amma me yin

fulawa za ta iya ta mini". Ya ce, "To ina ne a ke

gyaran gashin? Ta ce, "Cikin gari ne, ya ce kin

san gurin? Ta ce, "Eh, amma ban ta6a yi ba, ya

ce to ki bari zan shigo gidan kafin na tafi aiki zan

ce Umma ta bar ki, ta ce "To." Suka dan yi shiru.

Can ya katse shirun da cewa, "Me ki ke tunani?"

"Yaushe?" "Yanzun." Ta dan musukuta, "Ina

tunanin yanda abubuwan za su kasance gobe.

Yanda har za'a yi fenti, sannan a jire kuma in tare

duk a gobe". Ya ce "Duk mai sauki ne, ni kuma

kin san tunanin da nake yi yanzun? Ta ce, "A'a,

ya ce gobe kamar yanzun muna tare... da sauri ta

katse wayar, me Ya Abba ke son fada? Ta kashe

wayar sannan ta kudundune. Ita ma yanzun ya

jona mata wannan tunanin, a fili ta furta gobe

kamar yanzun me ya ke faruwa? Shi kuwa sai ya

ji haushin kansa sakamakon furucin da ya yi har

ta yanke wayar, wani gefen kuma sai ya ga kila

don bata sonshi ne shi yasa har ta ji haushin

furucin nashi. Kila ma yanzun tana can tana kuka

in ta tuna gobe tana gidansa, dare ya tsala amma

ya kasa bacci, don haka sai ya mike yayo alwala.

Sallah ya shiga don kara nuna godiyarsa ga Allah

da ya bashi Ummi tare da rokon Allah ya kimsa

mata sonshi, daga karshe ya roki hadin kan

matansa. 34 63..Yana wanka da safe ya jiyo

muryar mum dinsa harta zo gdn, a zuciyarshi

yace innalillahi wa inna ilaihir raji'un, yana fitowa

tace wurinka nazo, Bashir yazo ya fada min cewa

yau za'a kawo fitsararriyar yarinyar nan ko? Abba

cikin damuwa yace umma nima bansani ba, tace

munafiki kasani, bari kaji ko an kawota ko

magana bance ta hadaku da ita ba, kai in ma

kaje girin munafukan iyayen nan nata su ka ce

yau zata tare kace saika shirya. Bishira tace

umma bazan yarda ta tare ba, bai sai min komai

ba, ya kalli Bishira to itama na sai mata wani

abun ne? Sahura tace to ina ruwan wani da baka

sai mata ba? Abba yace toni bani da kudi ma,

Bishira tace to kudin jiya da babana ya baka fa?

Umma tace fito dasu, yace umma dama fa kudin

sadaki ne ya biya min, kuma naba alhji karami

waliyyinta sai dai ki je gun shi ki amsa, tace don

kasan bazan tunkareshi bane shi yasa to tana

binka bashi, zaka chanza mata kayan daki, ka sai

mata zannuwa sannan ka bata jari, yace umma

banyi alkawari ba, in dai na samu kudi kuma ta

kwantar da hankalinta to xan mata, ya nufi daki

yabar su nan sunata zantukan su. Lkcn daya

shiga gdn su umman shi, ummi tana linke kaya

tana sakawa cikin jaka, yana daga bakin kofa ta

dago ta amsa sallamar shi ta kalle shi, ya kalli

kayan sam zuciyarshi bata mishi dadi, ya nufi

wurin umma don yana son neman alfarma abar

ummi zuwa dan wasu kwanaki don yana so ya

dan gyara gidan, rashin galihun zai yi yawa, ba

lefe kuma gida ba gyara? Yayi sallama suka

amsa, bayan ya gaishe su, ya dukar da kai yace

alhji dama nazo ne neman alfarma, suka ce

alfarman me? Yace inaso ne kudan bar ummi

zuwa nan da sati daya, sannan na gyara gdn,

kuma nayi mata sabbin dinki, alhji yace ba kana

da fentin ba? Kaje kasa a goga, sai ka biyo ta

kasuwarmu ka amshi zannuwa, abba yayi shuru

umma tace koda wani abu bayan nan? Yace a'a,

umma tace to an daga maka zuwa gobe, yace to

umma da alhji nagode, ya mike ya zai fita, yace

am umma ummi tace zata je gyaran gashi, suka

yi dariya su kace ai wannan ikon kane, yace to na

tafi alhji sainazo kasuwar, ummi ta jera masa

kayan karin kumallo koda ya leka dakin sai tace

ya abba ka shigo ga break, yace ummi zanyi latti,

tace to da yunwa zaka tafi? Yace akwai shayi a

can, tace come on ya abba zoka karya, ya kalli

agogo minti biyar gareni, ta dau copi ta tsiyayo

kunu ta mika masa, ya fara kurbar kunun, ta zubo

kosai a plate tarike a hannunta dauka kaci, ji take

tamkar ta bashi a baki, tsohuwa ta dago labulen

dakin, tace zura masa a baki za kiyi? Ummi tace

kada ya kware tsohuwa, an hana yin magana in

ana cin abinci, toshuwa tace tafi can da cusa kai

ba kwarjini, abba ya dire kofi tareda mikewa yace

ummi saina dawo, ki bari da dare zan kai ki

gyaran gashi, yasa hannu a aljihu ya zaro yan

dari binbiyu guda biyar ya bata, tayi godiya ya

ciro dari yaba tshuwa yace yar sa ido kema kiyi

kotso da wannan, ta rike baki tana fadin wannan

yara da munafunci suke, ya fita yana murmushi

ummi tace a dawo lfy, ya sake waiwayo wa ya

kalli ummi, suka saki murmushi, 35. 64....

Tsohuwa da ke bin su da ido ta ce, "Kai ban

yarda da ku ba Takwara, dama can ke da me

sunan Malam soyayya ku ke? ---- Umma da ta

tsinci zancen bayan fitowarta daga dakin Alhaji,

ta ce "Ya a ka yi?" Ta ce, "Suwaiba ina ga

yarannan tuni kallonmu kawai suke. Sai wannan

salo suke wa juna, sannan ga Takwara ciwon

barin gida shiru, ina ga dama ciwon nan na mai

sunan Malam ne." Umma ta saki dariya tare da

cewa "Allah yasa haka ne. Ummi kam cikin daki

ta kule zuciyarta zallah dadi. Misalin karfe biyu

Umma ta dan kishingide baya, ta idar da sallah,

tsuwar wayar da da Abba ya ba Ummi ajiya ce ta

farkar da ita. Ta ce, Ummi me ke tsuwa a dakin

nan? Wannan dai ba wayata ba ce. Ummi da ke

tsakar gida ana mata zanan fulawa ta ce, Lah,

Umma Ya Abba ne ya bani ajiya. Kila ma shi ne

ya kirata, ta dubi wadda ta yi mata zanen fulawar

ta ce Sabira don Allah shiga ki dauko min a kan

gado. 2missed call ta gani, ta ce kash! Sai gashi

ya sake kira, kafin ta daga sai da ta leka dakin

tsohuwa ta hango ta kwance a gadonta. Dama a

kofar dakin Tsohuwar take ta biyo inuwa ta daga

wayar tare da sallama, ya amsa cikin dokin jin

muryarta. Ina ki ka shiga ne? Ta amsa a can

cikin makoshinta, ana min fulawa a tsakar gida

wayar kuma tana daki. Ya ce, Ok ana miki zanen

fulawar ne? Ta ce an ma ganin har ya fara

bushewa ya saki murmushi tamkar yana gabanta.

Ana yi miki me kyau? Ta ce, Eh yayi kyau sosai,

ya ce Good, zan dawo kamar karfe uku saboda

zan kwashe kaya za a yi fenti a daki, so kin ga

ba zan samu kai ki gurin gyaran gashin da wuri

ba. 65... Don haka sai mu bar shi zuwa dare ko?

Ta ce, "To Ya Abba, ehm za a dafa maka wani

abu ne? Dadi ya lullu6e shi amma saboda

burinshi na kimanta Bishira a idonta sai ya a'ah.

Na hutar da ke zan ci na Antynki Bishira,

maganar ta soki ran Ummi har ta kasa magana,

ya fahimci hakan don haka sai ya kawo zancen

da cewa sai nazo. Ta tura baki tare da cewa

uhm, tana kashe wayar ta shiga kunkunan cewa

in yaso kaci abinci gidansu bana ta ba. Tsohuwa

da ke sauraronta ta sheka dariya tare da cewa,

ba dai ke kin ce me sunan Malam ba? Sai ma kin

je gidanshi yarinya ban miki baki ba amma za ki

raina kanki. Ummi ta cafke cikin jin haushi ta ce,

wai to Tsohuwa da za ki ce na ce Ya Abba cewa

nayi ina sonshi? Kuma da su Alhaji suka jona ni

da shi da naki har da ke za a dinga cewa ban yi

biyayya ba. Tsohuwa ta ce, Raba ni da gulmarki,

kina sonshi ai ni ba yarinyar goye ba ce, kina

waya kina kashe murya, san nan ciwoce-

ciwancanki duk sun lafa. Sai wannnan rawar kai

ki ke, to ki sani me sunan Malam dai ya aure ki

ne don dole, matar cushe kuwa ba daraja take

ba. Ummi ta ce, "To nima dai ai ba sonshi ni ke

ba, ni dai tsohuwa don Allah ki daina samin ido.

Ta mike, Na ma bar miki kofarki. Ta nufi kofar

dakin Alhaji tana kunkunai. 36. 66... Sai dai duk

da haka kalaman tsohuwa sun tsaya a ranta,

matar cushe bata daraja, Ya Abba kan dole ya

aureta, lallai zancen tsohuwa abin dubawa ne.

Abba ya shigo gidan uku da doriya, tare yake da

yara guda biyu, dayan zai mishi dan face-face,

dayan kuma zai masa fenti. Sune suka taya shi

kwasar kaya, bai samu Bishira a gidan ba, kila

tana gidan Ummanshi, ko makota. Sun kama

aikinsu shi kuma ya shiga kicin don ya dan dafa

abinda zai ci. Bishira gidan Anty ta tafi kuka take

wiwi wai ita fa ba za ta iya zaman gidan nan ba,

ta ce "Aunty Farida tunda kuna shiri da Baban

Walid ki ce masaya sawake min". Anty Farida ta

tsura ma kanwarta ido, tausayin Bishiran ya

cikata. Tabbas kishiya bata da dadi koda

mahaukaciya ce bare mai hankali. Sai dai ita bata

da ikon da zata hana ayi kishiyar koda kuwa

mijinta ne ke son yi, don sunna ce ta mai tsira da

Aminci. Bishira ta katse mata tunani da cewa,

dubi fa Anty hatta Dady yanzu yafi son Baban

Walid fiye da ni. A gabana ya dauki kudi yaba

baban Walid, a halinni kara na kai a kar6ar min

'yancina, kuma Momy zata yi magana ya hanata

cikin tozartawa. Hakan da Daddy yayi ba zubar

min da kima yayi ba, har da ita Momy? Yaushe

Baban Walid zai sake ganin darajarta? Anty

Farida ta sauke ajiyar zuciya, ta ce "Bishira Dady

bai zubar miki da mutunci ba, illa kara tarairayo

miki mutunci da yayi daga ke har Momy. Kuma ni

ba zan ce mijinki ya sake ki ba, haka nan ba zan

ga laifinshi ba, domin aure sunna ce ta Manzon

Allah (S.A.W), sam ba zan yi fushi da wanda ya

raya Sunna ba, koda mijina ne. Kiyi hakuri

kanwata koda bani da kishiya nasan akwai zafi,

amma kema kina da laifi, dube ki fa. Yanzu

Bishira wa zai gan ki ya amince ke kanwata ce ta

hudu? Zato za a yi ke yayata ce, kin saki kin yi

ragwaf, nonuwa har ciki haihuwa biyu jal, dubi

yanda tsabar datti yasa fuskarki da dokin wuyanki

zuwa bayanki duk kyasbi ya miki riga. Da kin

zauna kusa da mutum wari ki ke tashi, hakora

sun miki yalo, kai mijinki fa ya yi kokarin ba

kowane zai dauki hakan ba. Duk ba ki kalli laifinki

ba sai don ya kara aure yanzun? Ina ce kwanaki

garin shegen gantalinki ne ki ka bar danki a gida

ya fada rijiya ya mutu? To hatta Abban Nasir ce

min ya yi da shi ne ba zai yarda ba, saboda haka

ki dawo hankalinki ki zubar da kazantar nan ki

kama Ibadarki. Bishira ba kya jin kunya a ce ba

kya sallah? Kuma a tare da haka kina da wannan

kazantar ki ke kaurace ma shimfidar mijinki.

Kwanan baya ya kira ni a waya ya sanar da

nicewa kin ce min ina wari, don haka ni kuma na

ceya tafi gurin mai tsafta mai kamshi. Shima fa

Anty magana yake dankara min don ba kisan

halinshi ba ne. Anty ta ce, "Bishira kina cikin

hadari, ga kin sallah sannan ga kauracewa miji ki

kwana Mala'iku suna tsine miki. To daidaita

sahunki, ga mijinki dan kwallisan dan Jarida mai

farin jini, ki kalli yanda in yana gabatar da

shirinsa yanda 'yammata kan kira su ce suna son

lambarsa. Amma ke kina sakaci da shi, ki dubi

yanda wata mata ta kawo masa hari kwanaki da

a ce ya yarda ke ba za ki san kina da kishiyar

waje ba. Ki shiga taitayinki zan dai miki taimako

daya in kinamince za ki natsu. 67.... Bishira ta

ce, Anty taimakon me? Ta ce, "Zan samu Momy

su taimaka su canza miki kayan daki, sannan

Dady ya ba mu kujerar Makka ni da ke da Aisha.

To sai ya ce tunda ke kin ki kwantar da

hankalinki ki kwantar da na mijinki to ya fasa

naki, mu harmun yi passport. Bishira ta zaro ido,

da gaske Anty? Anty ta ce, Allah da gaske. To

yanzun shi ne ni ke son in ce muje mu ba shi

hakuri kila ya amince. Bishira ta ce, Tashi muje

Anty don Allah, Anty ta ce kin tambayo zuwa can

ne? Bishira ta ta6a baki, nifa ko nan din ban

wani tambaya ba, wallahi gidan ne bakikkirin

nake ganinshi. Anty ta ce, "Ki dinga addu'a, kishi

yayi miki yawa. Sannan ki daina fita ba tare da

izinin mijinki ba, duk in da ki ka je har ki dawo

Mala'iku suna tsine miki. Don haka yanzun tashi

ki tafi gidanki, ni zan samu Hajiya da Dady yau

din nan kuma in sha Allah za amiki gyaran dakin,

sannan tafiyar za ta kasance tare da ke. Bishira

ta ce, Na gode Anty, amma don Allah ki barni na

dan huta a nan gidan duhunsa nake gani, don ba

ki ji yanda ni ke ji ba ne Anty ko da dana Walid

ya rasu ban ji kunci irin wannan ba. Ta sake

rushewa da sabon kuka wiwi, Anty kallonta kawai

take ta ma rasa me zata ce. Wayarta ta ciro

daga chaji ta shiga kiran layin Abba, lokacin ya

kira kananan kannanshi su Kamal suna ta fito da

kayan dakin Bishira saboda ayi fenti har an gama

nashi dakin. Wayarshi da ya ajiye a kan windown

dakinshi ta shiga ruri, ya duba, Anty ce. Ya daga

tare da sallama, ta amsa ya gaida ta cikin

girmamawa da mutuntuwa, ta amsa da fara'a

sannan ta ce, "Abba ga Bishira nan tazo tana

kuka, kuma ta ce min ba ka san ta fito ba". Ya

ce, "Eh haka ne, ta ce don Allah in baka wani abu

ina son ganinka. Ya ce To zan zo Anty, amma

yanzu ina aiki ne kayan dakin ta muke fita da shi

za a yi mata fenti ne, ta ce To ko da dare ne

haka, ya ce to zan zo. * 68.... Ummi tana ta zuba

ido ganin Abba amma shiru har a ka yi Magriba

tayi wanka tayi sallah. Tana zaune har Isha'i tayi

daga Masallaci shima ya nufo gidan su Ummi,

lokacin Ummi tana bakin gado tana 'yan shafe-

shafenta.Ta juyo Abba suna gaisawa da su

Umma, ta shirya cikin leshi mai ruwan lemun

tsami, da dan mayafinta fari haka takalminta. Ta

fito tana zaune kan kujera, ta ce "Sannu da zuwa.

Za ka ci abinci?" ya ce, "Da sauri haka ba muko

gaisa ba?" Ta zauna ina yini? Ya ce, lafiya lau. To

na kawo abinci? Ya ce, daga gida fa nake, ina da

kuma mata. Ummi ta ta6a baki, oh, haka ne ashe

kana da mata, gani nayi da matar taka ka ke

zuwa cin abincin daga nan ta lafe a kujera tare da

hada rai. Ya mike muje ko? itama ta mike, ya

kalle ta da wannan mayafin za ki? Ta ce, eh, ya

ce a'a dauko hijabi ba zan lamunci yafa wannan

dan mayafin ba. Ta kalle shi kamar ta ce ai

matarka tana yafa irin shi sai kuma tayi shiru ta

nufi uwar daki don dauko hijabi. Shi kuma ya nufi

waje, ta yi wa su Umma sallama sannan ta fito.

Yana tsaye jikin mota ya ce, ina wayar nan? Ta

ce, "Gata nan a hannuna ya yi dan murmushi

yace mayyar waya dama nasan sai kin dauko har

yanzun cikin haushin maganar shi ta dazun take

yi. Don haka bata kula shi ba, ya shiga motar ya

bude mata gefen kusa da direba ta zauna cikin

fushi. Lura ya yi da hakan, don haka sai ya ce ba

ni tamata ta ce so nake in loda mata kudi. Ya

guntse baki don kada yayi dariya, ganin yanda

tamiko mishi wayar cikin hanzari gata Allah yasa

bacewa nayi a bani ba. Ta juyar da kai tana

kallon titi, shima bai sake cewa kala ba har suka

shiga cikin gari. Ya dube ta, wane shagon zamu?

Ta ce, duk wanda kaje, ni sanin wani saloon nayi?

Shagon wata mata ya kaita kusa da inda yake

aski, sun samu shagon Musulma ce 'yar

Maiduguri.Shamsy belloRFIN CIKI novels / ZURFIN CIKI          www.gidannovels.blogspot.com book 3 part 9

ZURFIN CIKI          www.gidannovels.blogspot.com book 3 part 9

Posted by Bashir Sani         www.gidannovels.blogspot.com Fesan on 15 Dec 2016 - 00:40

nayi? Shagon wata mata ya kaita kusa da inda

yake aski, sun samu shagon Musulma ce 'yar

Maiduguri. 69.... Abba ya ce mata ga Amaryata a

gyara mata kai duk da ba wai gashi ne da ita ba

ya yi kyau sosai ko nawa ne zan biya. Mai

shagon tayi 'yar dariya, zan mata yanda ka keso

ya dubi Ummi wadda ta samu kujera ta zauna

fuska daure. Ya ce, "Kanwata zan tafi nayi aski

nima, daga nan sai na dauki matata daga unguwa

na kaita gida, sannan ta san in har ta bude baki

to kuka ne zai kwace mata, don haka sai ta yi

shiru. Ya fita yana 'yar dariya, mai shagon

Yagana saloon ta ce, "Kai kanwata kun dace fa,

kuma da alamayana sonki sosai.Ta kalli mai

shagon hawayen da take makalewasuka zubo, ta

ce "Anty ina so a nan, dubi fa abinda yake

min.Komai sai ya ce min matarsa, matarsa, ko

inaruwana da matarsa? Yagana ta ce, "Yana da

matane? Sam bai yi kama da mai mata ba.Ummi

ta ta6a baki ta ce, "Yana da mata da yakeso ni

bana sonshi, baya sona, iyayenmu ne sukahada

mu.Yagana ta ce, in ma ke ba kya sonshi shi kam

yanadauke da tsantsar sonki a idanunshi n

fuskancihakan. Ummi ta ce, "Anya kuwa? Bana

zaton yanasona ne, in kin ce yabi iyayenmu ne

zan fi yardadon shi din mai biyayya ne.Yagana ta

tura mata kujera, zauna in soma miki,sai da ta

fara gyara mata kai sannan ta ce, "In mamijinki

ba ya sonki to kuwa ba za a yi wuyarshawo kai

ba.Ummi tayi murmushi tare da kallon fuskarta

tamadubin da suke fuskanta, ki ke gani Anty? Ta

cesosai kuwa, ki tarairaye shi da kyau, kin san

shinamiji dai dan shauki ne da son nishadi.

(((KWARAI KUWWA!!!)))Ga kuma son tarairaya

kamar jaririn yaro, ummi tace, "To zan yi hakan in

har yin hakan zai sa ya soni.Yagana ta ce, "Zai

so ki, zan so kiyi gyaran jiki dafata, Umi ta ce,

kamar ya ya? Yagana ta ce, kayanmata zuwa

gyaran fata, wanda za ki sha don 'karinni'ima.

Ummi tayi shiru, don bata son irin

wannanzantukan.Ta ce, "Kin yi shiru, Ummi ta ce

Ummana ta ce bata son in sha komai, tunda ni

budurwa ce, in je wamijina da ainihin halittata.In

yaso daga baya sanin saboda 'yan garinmu sunzo

da shi daga Zamfara. Yagana ta ce, Hakan

mayana da kyau, domin Amare da yawa suna

shanwahala sosai kasancewar ba su saba

ba.Sannan mazajen ba su bambance ainihin

yandamatan suke. Ummi cikin gundira ta ce, Gara

ma nagyara fatar.Yagana ta ce, "Wancan ma za

ki neme shi, ko nangaba Ummi ta ta6a baki, ni

dai fada min na gayarnfatar.Ta ce, "Ina sai dawa

in kina so zan baki kije gida kihada kiyi zan hada

ma angon lissafi da shi Ummita ce, ba ni sai da

suka gama a ka gyara matagashi fes, sannan ta

dauko kayan ta shiga lissafamata kamar haka:-1.

Man Zaitun2. Lalle3. Kurkur4. Madara ta ruwaZa

ki hada su guri daya ki kwa6a, sannan ki

shafejikinki da su kafin shiga wanka, in ya bushe

idan zaki shiga wankan sai ki murje shi tas,

dukwadannan 'yan kurajen na fuskarki za su

mutu,jikinki ya yi laushi da sheki.Ga kuma wani.1.

Sabulun Ghana2. Dettol3. Zogale4. Farar

AlbasaZa ki hada Sabulun Ghanada da Dettol da

garinzogale, da farar albasa, ki hada su ki kir6a

kimurmule shima a jikin za ki ringa shafawa.Da

fuska kafin ki shiga wanka, zan bar ki da biyunin

sun amshe ki ma sun ishe ki. Yanzun ko inwanke

miki kafa? 39. 70.... Ummita ce, "Ina tsoron kada

yazo kuma kudin shi ba su kai ba, Yagana tayi

'yar dariya, kina tausayinsa ne? Ki daina tausayin

mijinki shi ne zai amfana da gyaran da duk za ki

yi. Ummi ta ce, "To wanke mini".Ta hada kayan

wankin kafa ta ce yarana ke yi amma zan miki da

kaina. Sai kuma taga zanen fulawa. Ta ce, "Au,

an riga an yi zanen fulawa ma ba dama ayi,

Ummi ta ce, Ohi ni na manta ma, to ki fada min

yanda zan dinga gyara kafar, ta ce To bari in ba

ki mai sauki ma. 1. Man kwaka 2. Man shanu 3.

Man Zaitun Ki samu man kwakwa da man shanu

da man zaitun ki hada man kwakwa da man

shanu guri daya, ki shafa da dare da safe. Ki dan

gasa kafar sannan ki wanke ki shafa man zaitun,

za ki ga yanda kafafunki za su yi tamkar ta jariri.

Ko ki yi na ruwan ko kumba, lalle ki hada su guri

daya ki shafa a kafafunki da dare. Da safe ki

wanke ki shafa man ridi, wadan nan kurum in kin

rike su za ki ba wani labari, Ummi tace zan

kiyaye in sha Allah. Shi kuma Abba yana fitowa

daga shagon aski kai tsaye gidan Anty ya nufa,

ya samu Bishira Anty ta matsa mata tayi wanka

ta bata kaya ta saka. Ta kira mai kitso tazo tayi

mata ta sata ta shafa turaruka. Tunda Abba ya

shigo yake kallon Bishira, sun gaisa da Anty,

sannan ta ce dama dai na ce kazo ne don Bishira

ta baka hakuri. Sannan in maka tuni da yin adalci

a tsakanin matanka, kuma na yi wa Bishira fada

sosai. Ta dubi Bishira, ki ba shi hakuri, Bishira ta

hada rai tare da turo baki, ta kalle shi cike da

tsananin jin haushin shi. Kayi hakuri ya ce ba

komai dama ni ban yi fushi dake ba, a zuciyarta

ta ce, ba ka isa in baka hakuriba, albarkacin ina

son zuwa Makka ne da kuma canjin kayan dakin.

Ya yi wa Anty godiya ta ce ma Bishira gobe da

wuri kiyi parking din duk kayan ki a waje da mun

zo sai mu shirya miki. Bishira ta ce, Allah dai

yasa su yarda, Anty ta ce,"Za mu su yarda in

Allah ya yarda. Ta dauko wasu kayan sawa da

sabbin kuloli ta ce ma Bishiran je kisa a motarku.

Abba ya ce, "Kawo in kai, Anty na gode sai

anjima, ta ce To Abba ayi ta hakuri". Ya ce, Ba

komai, Insha Allahu. Suka biyo shi a baya tana

kara jawa Bishira kunne kan cewa in har ta

kuskura ta ji wata magana ta 6ullo ta rashin

mutunci sai ta fasa tsaya mata a kan maganar

aikin Hajji ko Dady ya amince sai tasa ya janye.

71.... Sun shigo mata Muhibba tana baya tana

'yanwutsil-wutsil dinta tamkar kurame, haka suke

tafiyar. Ta zaci su nufi gida sai taga sun nufi

cikin gari. Bata tambaye shi ina za su ba, har

suka isa inda yayi parking ya dubeta, Madam ina

zuwa, hum kawai ta ce. Ya bude baya ya dauko

Muhibba ya sa6a a kafada ya nufi shagon saloon

din. Daidai lokacin sun kammala komai, Ummi ta

zari hijabinta da niyyar rufe kanta, Yagana ta ce

a'a kanwata bari ya gani don ya biya ni 'yan

kudina. Abba bai zaci Ummi tana da gashi ba,

domin dai acikin Hausawa 'yan Arewa za a iya

saka Ummi acikin ma su gashi. Yayi laya-laya a

dokin wuyanta baki sidik. Yayi murmushi, lallai

kin gyara da kyau. Nawa ne kudinki? Ta fada ya

ciro ya bata, sannan Ummi tazari hijabinta.

Mamaki take, Gida ya koma ya dauko Muhibba?

Yamiko mata ita, Ga 'yarki. Ta amsheta. Yagana

tace, yarinyar tana kama da ku. Abba ya ce, "Ai

'yarmu ce, suka yi mata sallama suka fito. Ummi

da Bishira a tare gabansu ya fadi lokacin da suka

ga juna. Bishira ta kauda kai yayin da Ummi taja

baya daga mazaunin kusa da direban da ta nufa,

ya bude mata baya ta zauna tana rike da

yarinyar. Ya tada motar suka dauki hanyar tafiya

kowanne zuciyarshi da abinda take karantowa.

Ummi tunaninta Abba ya je ya zo da matarshi ne

don yanuna mata shi fa matarshi yake so. Ita ko

Bishira nata ganin wulakanci ne na karshe da ya

dauko ta yazo da ita gurin wannan karamar

yarinyar. Shi ko Abba addu'a ce a zuciyarshi

Allah ya hada masa kan matansa, sai kuma ya

soma tunanin ina zai soma zuwa? Nashi ganin in

ya kai Bishira gida ya sauke ya tafi kai Ummi bai

mata adalci ba. Amma ya kula Ummi tana fushi

kuma yaso ya lallasheta, yana cikin wannan

tunanin ya tuna dawayar nan. Ya kalli wayar a

gefanshi. Dan murmushi yayi da ya tuna lokacin

da ta dangwarar masa da wayar don ya ce ta

matarsa ce. Yanayin yanda Ummin ke nuna

kishinta yana birge shi, koda bata sonshi tana

kishinshi sannan bata masa raini ko rashin

kunya. Kofar wani gidan saida gasassun kaji da

ire-iren kayan kwalam ya tsaya. Ya kalli Bishira

Madam mu shiga ko? Ta ce, "A'a ni fa ba zan fita

ba, ya ce To bari in dawo, ya nufi ciki. 72.. Ta

waiwayo ta dubi Ummi, ta ce "Ba ni 'yata

fitsararriya. Ummi ta mika mata tare da cewa

nima ai ba cewa nayi a bani ba, ta ce "Kar dai ki

min rashin kunyaki bar ganin an jona ki da mijina

ki zata za ki hada sahu da ni. Ummi ta ce, "Sai

dai kada a kuma in dai batun hada sahu ne, kuma

ban damu don mijinki ba bai sona ba, tunda ni ina

sonshi. Bishira cikin daga murya ta ce, oho?

Dama sonshiki ke yi? Yanzun na gane da nufi aka

yi. To ki sani kin sai ma kanki masifa da bala'i.

Ummita ce, "Kin ga bala'inki can, daga nan

batakara magana ba ta bar Bishira na ta masifa.

Tundaki ka za6i ki auri mijina zan shayar da ke

ruwan dana sani. Sai kin gwammace zama a

kurkuku fiye da gidan mijina, daidai lokacin Abba

ya dawo da ledoji guda biyu. Bishira bata yi shiru

ba sai zagin Ummi take yi,"'Yar iska, 'yar daba...

tsawa Abba ya daka ma Bishira, tare da cewa ba

ki ji kunya ba da ki ke zaginta amma bata kula ki

ba? "Ta ce, "To ka ji abin da ta ce min ne? Tsaki

yaja tare da daukar wayar da ta aje yasa a ledar

Ummi, sannan ya tada motar. Kofar gidan su

Umma ya tsaya, Ummi wadda dama ta kosa tazo

gida, ta bude motar ta fada gida cike da takaici.

Ya kashe motar sannan ya dauki ledarta ya kalli

Bishira, Ina zuwa. Kala bata ce ba. Illa baki da ta

cije, kirjinta na yin wata irin suya. Ban da tana

tsoron Anty kada ta fasa zuwa gurin Dadynsu da

tuni ta shago Ummi ta nadi 'yan kayanta. Dakin

Umma ta shige, Ummar tana shirin fitowa Ummi

na shiga, ta ce kun dawo? Ummin ta hadiye 6acin

ranta."Eh, mun dawo Abba a ya shiga gaida

Umma sannan ya mika ma Ummi ledar, gashi kin

manta Ummi ta amsa tare da cewa, an gode.

Umma ta ce, "Me ku ka siyo in ce dai ka sai ma

Bishira? Ya ce, "Eh na sai mata, kaza ce fa

Umma ba wani abu ba". Ta ce, "To shi ke nan

maza ka koma gurin su, yace "To. Tana fita ya

kalli Ummi akwai waya a cikin zan kira ki, kuma

bana bukatar ki kashe min waya. Ummi ta ciro

wayar da sauri, ta dibe shi ba wayar matarka ba

ce? Ya ce, "Eh tata ce, ta mika mishi cike da

kunan rai, ga abinku ka kira ni da layin Umma. Ya

ce, "Ke ce za ki cigaba da rike ma mata

tawayarta, ba tare da ya jira jin me za ta ce ba

yana murmushi, Ummi ta kasa gane cewa ita ce

matarta shi. Ko kallon kazar bata yi ba illa dai

tayi duk wasu abubuwan da ta saba yi kafin ta

kwanta, sannan ta kunna wayar tana tsammanin

kira. 73..... Shi ko Abba koda yazo Bishira tana

ta mitar don tsohon wulakanci an zo da ita an

shanya ta, bai ce mata kala ba illa dai motar da

ya tada suka nufi gida. Gidan duk kaya saboda

bai maida ba da a ka gama fentin, ya dauki

tsintsiya ya share dakin, sannan ya shimfida

katifa ya fito inda take zaune bakin Rijiya.

Muhibba tayi bacci tana rungume a jikinta, ya ce

kawo ta, ta mike a fusace ta nufi dakin ba tare

data bashi 'yar ba. Ya bi bayanta, so kurum yake

ya lallasheta ba wai don tsoronta ba sai don

tausayinta, yasan mata kan kishi za su iya yin

'yar karamar hauka. Wasu ma sai sun yi babbar

kuma bai dace ana nuna kishinsa ba, shi kuma

yana nuna ko 'in kula a gare ta, gefen katifar ya

zauna ya lalubo hannunta ya rike cikin

nashi."Bishira!" ya ambaci sunanta cikin sanyin

murya, bata amsa ba kuma bata dube shi ba, ya

ci gabada cewa, "Bishira ban ga abin damuwa ba.

Ko damata uku a ka daura min aure da su bare

daya, inkin yi la'akari da irin son da nake miki ke

kin san Bishira ba kiyayya ta hada mu ba. Kina

manta wannan ne? Ta dago ta dube shi ta dan

soma saukowa, yayi murmushi har yau ban daina

sonki ba, ta sauke ajiyar zuciya, sannan ta turo

baki sai kace 'yar yarinya. To ai na sha jin a ana

cewa so daya ne tak, ya cehaka ne, ta ce "To

tsakanin ni da Ummi wa ke keyi wa? Da sauri ya

ce ke, ta ce Allah?Ya sake tausasa murya, haba

Bishira ya ki ke wannan zancen kema kin sani,

kuma don Allah na roki ki in muna tare ki daina

min zancen Ummi, ke kadai ce za6i na. Bishira

taji dadin wannan kalamai, don haka sukaci

namansu suka kwanta, ya bukace ta a nan masai

da ta ce kaje gurin Ummin mana. Ya ce, "Na ce

in muna tare bana son kina min zancenta. Sai dai

in kina son ci gaba da horon daki ke min ne.

Haba Bishira, ko tausayina bakya yi?An fi wata

uku kina haramta min halas dina. Kullum sai dai

ina azumi sai ka ce gwauro? Yajawota jikinshi, ya

rungume da kyar dai ya samu yadan rage

matsala, sai dai ita ma ya lura tayi missing

dinsa. Suna kwance har kusan sha daya saura

tuni ita tayi bacci, shi kam daman so yake tayi

bacci yakira Ummi. Ya mike yaje yayo wanka

sannan ya nufi dakinshi. Yaja katifarshi ya kai

dakin, sannan ya kwanta akai, ya kira Ummi

lokacin bacci ya soma figarta. Ringing din ne ya

farkar da ita, sai da ta kusa tsinkewa sannan ta

daga, kafin ta amsa sallamarshi sai da tayi wata

doguwar hamma.Ya ce, "Ke baccin ki ma ki ke

alhalin na ce zan kira ko? Ta ce, "Amma ka san

bacci ba ya jira in ya zo,ni kuma ba zan iya yiwa

bacci gardama ba". Ya ceto sarkin iya zance, yayi

nufin zolayar ta. Yanzun dai na soma tunanin kin

soma sona, gabanta ya fafi, sam bata son ya

gano hakan yanzu. Tafi son sai lokacin da shima

ya soma sonta. Ya katse mata tunani, hasashe

na haka ne? Ta ce, ko kusa, mene hujjarka da

fadin haka? Ya gyara kwanciya. Na farko naga

ana ta kishina, sannan tun da a kadaura aure da

ni sai ciwo ya kame kansa, kuma nalura kina ta

zumdin tarewa a gidana.Ya saki 'yar dariya,

yasan ya cika mata ciki da takaici, shiru tayi

nazari take wacce amsa zata bashi, ko dai wayar

zata kashe? Tamkar ya shiga zuciyarta, sai ya

ce.... 41 Tamkar ya shiga zuciyarta sai ya ce,

"Koda wasakada a kashe waya. Ranta ya sake

6aci, ta ce Ya Abba ka tafka kuskure da kayi

zaton ina sonka,sam ni bana wani kishinka. In

don ka ce wayar matarka ce na ce ka rike abinka,

sanin kanka ne ba ma shiri da matarka, kuma duk

abinda ka ce nata ne dole na guje shidon ba zan

dauki wulakanci ba. Batun ciwo kuma daka ce

tunda aka daura mana aure ka neme shi ka rasa

dama bani na dora makaina ba, kaima ina naka

hawan jinin ya tafi? Sannann kuma wane zumudi

na nuna na tarewa a gidanka, Ya Abba ka sani

yanda a ka tilasta maka aurena, to ni ma fa dole

tasa na hakura. Amma ka rike a ranka bana wani

sonka bani kamarina ina sonka, kalaman nata na

karshe sun burgeshi har sun sa shi yin da ya

sanin tsokale zancen. Sai kuma ya canza salo da

cewa, haka dai ki ka ce amma ina da ja mu dai

bar zancen, shin dazun kafin ki soma wannan

tunanin me ki ke yi? Ta danyi shiru tana

tambayar kanta. Dama mutumin nan haka ya ke?

Oh yanzun dabara zai min sai ya gano ko ina

sonshi dole, to kuwa bazai ji ba, ya katse ta da

cewa ban san ki da karya ba. Ta ce, ina tunanin

irin ukubar da zan sha a gidanka ne ta

wulakancin da zaka min, ya yi shiru zuciyarshi

tana cewa yarinyar nan ba ta san irinson da ka ke

mata ba ai ta ma dauke ka mugu kenan. A fili sai

ya ce, "Kuma fa kin yi tunani, Allah yabaki ikon

daukar ukubar da zaki sha tare kuma dajure

wulakancin da na tanadar miki goben Ummi. "Ya

fadi, wai dama da gaske wulakancin zai mata.

Gyara kwanciya kawai tayi bata kara cewa komai

ba, kuma bata da nufin cewa wani abu, yasa taji

haushi sosai, don haka sai ya tausasa muryarshi.

"Ummi kina ji na?" Uhm" Kurum ta ce, don ya

gane tana jin shi. Alkawari ta dauka ba zata sake

cewakala ba, tunda ya hanata kashe wayar. "Ba

ni da nufin miki..." Sai layin ya yanke daga

gefanshi, ta ce, "Gara ma haka". Tana kokarin

kashe wayar gaba daya kiranshi ya sake shigowa.

Tsaki taja kafin ta daga, kuma a ciki ta amsa

sallamarshi, sannan cikin murya mai kamar zata

rushe da kuka ta ce "Ya Abba ni fa bacci nake

son in yi". Ya ce, "Sam ba wani bacci da za ki iya

yoa sai tunani". Ta ce "To na ji, ina son yin

tunanin please".Ya ce, "Tunanin me za ki yi".

Cikin gundira ta ce,"Dole in yi tunanin yanda zan

kare kaina daga wulakancinka, don bana

tsammanin zan dauka" .Ya ce, "Wasa nake miki

fa." Ta ce, "Uhum, ban amince da cewa wasa ka

ke min ba, don na tabbata mu ba abokan wasa

ba ne".Ya ce, "To shi ke nan bari in bar ki kiyi

tunanin, amma tunanin yanda za ki faranta min

za ki yi". Muryar Bishira ce ta katse shi. "Oho! Ai

tun da na farka ban ganka ba na san ana nan

ana cin amanata". Ya kashe wayar da sauri, duk

da dai Ummi ta riga ta jiyo muryar Bishiran. Sai

dai bata fahimci me Bishirar take cewa ba,

ringingine tayi tare da dora filo a kirjinta, tunani

take yi wane irin zama za su yi? Koda bata da

amsa ta kudurce har abada ba za ta dauki

wulakanci ba, a shi ko a matar shi. Sai dai

alkawari ta dauka ba za ta musu raini ba,

matsawar ba su suka 6ullo da hakan ba. *

************************************** Shi ko

Abba rigima suka dinga yi da Bishira cikin tsohon

daren wai ya cuce ta ya kwanta da ita yazo yana

hira da wata banza. Kila ma ya saba kwanciya da

Ummin ne yau bai samu dama ba, Abba ya ce kin

so kanki in ki ka yimin wannan zaton, don ban

ta6a nemanki ba, kafinki shigo gidana, ko na

ta6a?"Ta ce, "Don ka san dai ni ba fuska". Da ya

gaji da iya korata ya rufe kofar ya koma can

dakin. 40. 74... Washegarin ranar, ga mamakin

Ummi tun misalin karfe goma jama'asuka cika

gidansu, a ka dora abinci. Can kuma saiga yaran

shagon Abba da dinkunan zannuwan daAlhaji

Babba ya sai mata.Ranar Abba bai shigo gidan

ba a waya ya kiraUmma suka yi magana, zuwa

karfe uku angama yiwa Ummi jeren dakin da yake

yana da girma yacinye komai tsaf.Fitar 'yan jere

babu jimawa sai ga Anty Farida dakannasu motar

tana da kaya tana biye da su, gadoda kujeru a ka

canzo mata.Suka jera mata sannan suka lodawa

motar na dasuka dauki hanya suka koma, Abba

kam yana gurinaiki amma zuciyarshi tana

gida.Fatanshi Allah yasa yana zuwa ya tarar an

kaimishi Umminshi, kawayen Bishira da

makotansu'yan jam'iyyarta duk sun shigo gidan

sun hadu saizugata suke yi tare da nuna mata

koda wasa kadata sakar ma Ummi fuska, kuma in

ta mata takamata ta duki 'yan kayanta.Suna

gidan a ka kawo Ummi, 'yan kawo Amaeyakam

suna jiyo habaici da zagin da su Bishira ke yi,don

haka suka ce kada a kai musu yarinyar.Inna

Saratu da Inna Harira suka ce ai kuwa sai

ankaita.Ba ko kunya Bishira ta zabga musu

harara lokacinda suka fada mata cewa ga

kanwarta sun kawomata, don Allah su zauna

lafiya tare da Aminci.In yarinyar tayi ba daidai ba

ta sata a hanya... takatse su cikin tsawa da

mikewa tsaye. "Don Allahku fice min daga daki

amanar kishiya? Har wai muzauna da aminci ku

ke cewa?Tayi 'yar dariyar yake "Kun yi kuskure,

ai batacanza daga sunan ta na kishiya ba, kuma

kowa yasan kishiya abokiyar gaba ce."Inna

Saratu ta ce, "Baiwar Allah jahilan mata sunesuke

yin irin wannan tunanin, amma ga masu ilimisuna

koyi da gidan mai tsira da Aminci

(S.A.W)ne".Bishira ta ce, "To kawai dai ki ce min

jahila ki huta,bari ku ji ba za n ba ku a 6oye ba,

zama ne za muyi shi na rashin mutunci, na kowa

ya iya allonshi. Don ina kishin mijina, kuma zan

nuna". Tirkashi! Lallai akwai daru kenan. To

masu karatu ku biyo ni cikin littafi na 4, kumana

karshe domin jin yadda za ta kasance atsakanin

Bishira da Ummi da kuma Oga kwata-kwata wato

IKI book 4 part 1

ZURFIN CIKI          www.gidannovels.blogspot.com book 4 part 1

Posted by Bashir Sani                  www.gidannovels.blogspot.com Fesan on 15 Dec 2016 - 00:42

Inna harira tace, Allah ya kyauta ku tashi mu tafi.

Suka mike Suka nufi dakin ummi. Duk da ummi a

da bata tunanin tana da lokacin bishira, yanxu

kam dole tasan zaman da zasuyi. Su inna saratu

suka ce ma ummi duk abinda zatayi don allah

kada ki kulata. Suka ce tayi harkokin gabanta tayi

biyayya wa mijinta shine abunda zai fisheta.

Ummi tace To amma a zuciyarta bata tunanin

zata zuba ido a rainata. Suna tafiya fatima ta

shigo yiman sallama, ummi tace don allah fati ki

dan tsaya ni kadai fa zan zauna a dakin nan. fati

tace wayace kada kisan kawaye? Ummi ta ce

wane kawaye, auren da a ka daura cikin yan

mintina? Fati tace, Yau zakiji abinda mata kaji.

Ummi ta damko mayafin fati, ni fa inajin turo, wai

da gaske da wahala ko kina tsokanata ne? Fati

ta kamo kunnen ummi tayi mata rada. Ummi ta

zaro ido tare da cewa, Da gaske? Fati ta sheke da

dariya tace sai nazo jin batun. Ummi tace sirrine

ya za'ayi in fada miki sirrina? Fati tace au ni

shine na fadamaki nawa ko? Ummi tace kinyi

haram da kika fada fati tace, "ke kuma kinji

haram ko? Suka sa dariya. Duk yanda ummi taso

fati ta tsaya amman taki, don haka sukayi

sallama. Fati ta shige dakin bishira don yi mata

sallama. Bishira tace, fati fitar min daga daki

bana wasa dake, tunda kema naga kin koma

jam'iyar waccan yar iskar, fati ta fita, cikin ranta

tana cewa ba zanki yar uwata ba don kishinki na

banza tayi tafiyata. Ummi tsuru tayi tanaji tsoron

abinda fati ta fadamata, amman sai wata zucia

tace keda ba sonki yake ba kila ma bazaibi ta

kanki ba, sannan ta samu yar natsuwa. Abba ya

fito zai nufi gida sai kuma ya fasa ya nufi super

market, ya siyo audugar mata yana tsammanin

gobe ne zata tashi da al'ada a lissafinsa. Tun

sanda ta soma bai taba mance ranar ba, haka in

ya chanza mata lokaci duk yana lissafe. Ya sai

masu yan kayan masarufi sannan ya fito, gida ya

nufa amman gabansa yana faduwa kila har

yanxun ba a kai ummi ba. Da yayi fakin sai kuma

ya nufi gidan su umma duk kowa ya watse. Yayi

sallama tsohuwa tana alwala ta amsa. Umma

daga kicin ta amsa, tsohuwa tace "wane kinibibin

kuma ya kawoka mai sunan malam? Bayan an

kai maka ita? Yace kaji tsohuwa da wata magana

da gurin ummi nake zuwa? Ni gidan mu ne. Tace

kadaiji shi, takwara dai kada inji kada in gani, don

nace mata duk abunda kuka mata tazo ta

fadamin. Yarinyar nan tana kuka wiwi tabar gidan

nan. Umma cikin dariya tace "toh ai tsohuwa in

don Abba baza ayi fada ba, ummin ce dai abin

jama kunnen. Tsohuwa tace 'a' a daina zancen

nan suwaiba kada ma ya samu nayi. Abba yace"

Toh bari in zo in hada maki kayanki mu tafi can

don kada wani ya zafin cewa. Kinga kyafi tare

mata. Tace ina gana nan din ma zanji. Yace

Alhaji sun shigo kuwa umma? Tace A'a basu

shigo ba. Yace toh bari in isa gida. Tace toh

Abba ummi ma dazun aka rakata. Don allah Abba

ka kara hankuri a kan na da, sannan matarka

kuma kada kace zaka nuna mata bambanci a kan

ummi yar uwarka ce. Ka kwantar mata da hankali

ka mata adalci, sannan kada ka bawa ummi kofar

da zata raina bishira. Yace zan kiyaye insha allah,

kuma don allah umma ki kara mika godiata gurin

alhaji. Tace haba Abba yaya kake fadin haka?

Alhaji ai mahaifinka ne karka dinga kallon

alakarka da ummi. Yace haka ne duk da haka dai

a min godia, tsohuwa tace yaki godia ya samu

mata a sama don rashin imani mai sunan malam

ko gyauto bai sa mata ba, toh kasani tana binka

bashin lefe. Abba Yace umma ni dai na wuce.

Umma cikin dariya tace "Toh Abba. Yace tsohuwa

ni nayi gaba, don in na cika tsayuwa a nan kila

mu dambace, Tsohuwa tace kai dai jeka na baka

amana ya tafi yana dariya. Koda ya kai kofar

gidan sai ya bude mota ya dauki kayan

masarufinshi ya nufi cikin gidan salam dai duk da

jarumta irin tashi gabansa ne ke faduwa. Bai san

wace irin masifar bishira ta tanada ba. Ya shiga

da sallama. Bishira tana zaune akofar daki tana

goye da muhibba, amman bata amsa ba. Duhun

magriba ya soma dan daf da a kira sallah a ke,

yace bishira ya ba a tada inajin ba? Tace tunda

kazo yanxun ai sai ka tada kai. Da kafin wata

tazo ai baka taba zuwa kace a tada inji ba. "Abba

ya kalleta a zuciyarshi Yace" mata kenan masu

manta alhaji. Ya aje ledodin hannunshi ya nufi

injin. Bishira ta mike ta nufi ledodin tana fadin

Tun yanxu a aka shigo mata da kazar, alamun ba

za'ayi ada ba kenan. Ni lokaci na sa wuraren tara

ya shigo ina lissafe da komai, ta bude ledodin sai

taga kayan masarufi d kuma audugar mata. Tsaki

taja tare da dangwarar dasu yana kallonta da ya

kara mai ya tada injin sa yazo ya kwashe ledodin

ya shiga falonta.vels / ZURFIN CIKI          www.gidannovels.blogspot.com book 4 part 2

ZURFIN CIKI          www.gidannovels.blogspot.com book 4 part 2

Posted by Bashir Sani                  www.gidannovels.blogspot.com Fesan on 15 Dec 2016 - 00:44

Kujerun da aka chanza mata masu kyau, amman

a ran abba yace ya basu sati biyu. Ya cire riga ya

fito yana son yayi wanka ne kafin a kira sallar

magana,yaja ruwa da sauri da sauri yayi ban daki

ya fito ya shiga falo ya kwalama bishira kira.

Tace minene kake damuna? Yace ina aka kai min

akwatuna na? Tace tace ina kuwa gasu can a

kicin da sauri ya fito, kicin din lafia? Ya tsaya

yana kallonta bani da mutuncin da za'a sa min

kayana a daki? Tace ni da aka guji dakina da

kayan a kace ni kazama ce, me zaisa in sake

kaine? Daga baice komai ba ya nufi kicin ya

kwaso akwatuna shi da takalmin shi ya kai

falonta. Bai tsaya chanza kaya ba, ya nufi

masallaci don zai rasa sallah. Bai baro masallaci

ba sai bayan isha'i amman bishira tana zauna.

Ummi kam ta kasa fitowa don tana kyankyamin

ban dakin, gashi al ada ta sameta da yamman

nan, sannan duk tanajin abin da sukeyi da

matarshi. Ya shigo gidan ya chanza kaya sabi fil,

ya feshe jikinsa da turarukkanshi wayar shi ta

soma ringing ya daga salis ne. Yace aboki in ba

sallama akwai daga hannu ko? Kace an kai maka

rabin ranka koda ba zamu rakaka ba ai kayi

mana sallama. Cikin dariya Abba yace na yafe

salis yace To Allah ya bada zaman lafia. Suka yi

sallama zai aje wayar kenan sako ya shigo. Ya

duba ummi ce da wayar nan da ya bata ajiya

cewa tayi, ina da matsala, ina bukatar taimako.

Gabanshi ya fadi, sai kuma ya tuna kila al'adar

ce, don haka sai ya saka hularshi ya dauki ledar

audugar ya nufi dakinta. Har lokacin bishira nan

zaune inda take, tace au tun daga yanxu za'a

soma rashin adalcin? An dauki leda an nufi

dakinta? Sam baiko waiwayo ba, yayi sallama ta

amsa tare da gyara mayafinta, ya shiga suka kalli

juna Cikin ido zukatansu sukayi fari kal. Cikin

taushin murya yace, wane taimako kike bukatar?

Ta lumshe ido sannan ta juya masa baya domin

kunya ta rufeta. Yace To karba ya mike mata

ledar ta waiwayo ta ansa da hannu biyu. Mamaki

ya cikata ganin audugar, ya yayi har ya san tana

bukatar audugar kuma a ina yake sanin lokacin

al'adarta har idan ya chanza? Tace nagode yayi

dan murmushi nima ina godia. Ya juya har ya

daga labule tace "Em na ce....." ya waiwayo yace

kika ce mi? Tace don allah inason maganin

wanke bayi ne, tayi maganar Cikin kyankyami,

sakamakon irin dattin da tagani a bandaki tare da

gamsa kuka. Yayi murmushi wane iri kikeso?

(IZAL) yace ai akwai amman yanxu Bai kamata ki

shiga wankin bayi ba. Tace zan wanke in dai

akwai. Yace bari in wanke maki, da sa tace a'a

yaya Abba zan wanke. Falon ya koma ya cire

rigarshi ya shiga jan ruwa. Bishira tana zaune ta

mike ina badai abokitaina ba, in zaka kwashe

mata rijiyar kwashe, amman a juye ko in baras

kuma in dai ruwan da za'ayi amfani dashi ne

kakeja, To kesani nima duk lokacin da zanyi

amfani da ruwa saika dibar min, ehee. Ummi ta

fito da bokitai don duk tana jinsu, tazo wurin

Cikin sanyin murya tace, Ya Abba don allah ka

bari in ja ruwan nan. Ya kalleta, take ya manta da

duk bakin Cikin da bishira ta kunsa mashi.

Yanxun daga zuwa saiki fara jan ruwa? Ummi

tazo ta kama igiyar gugar, ai ba zama nazoyi ba,

Ya Abba bauta nazo yi, Aljanna sai an dage. Ya

saki dariya bishira ta dakatar dashi da ce wa

"Karuwanci za'a gwadaman? Ta daga ruwan da

ya zuba a bukati zata watsama ummi, yace kina

watsa mata zan baki Mamaki. Cikin tsawa yayi

maganar ta tsaya cak da bokitin yace, Sakarya

mai kishin hauka. Yaci gaba da jan ruwan yana

zubawa abokitan da ummi ta fito dashi. Bishira

ta aje ruwan sannan ta hankadar dashi a kasa,

Bai ko kalleta ba. Ya zuba ruwan sannan ya fito

da izal da omo. Daki ummi ta koma ta dauko

tsinsiyar da aka sai mata don wankin bayi, kin

tafiya Abba yayi tana wankewa yana zuba mata

ruwa har sai da taga bayin yayi yanda take

bukatar sannan ta hankura. kyankyami jikinta

takeji don haka taje ta hada kayan wanka har

lokacinzurfin Ya Abba yana wurin rijiyar. So take

ya matsa taja ruwan amman yaki, don ya lura

bishira shi kadai take shakka zata iya zartar da

komai kan ummi. Shine ya sake zuba mah ummi

ruwan wanka, sannan ya coge har ta gama ta

fito rufe da hijabi tayi dakinta, sannan ya dauraye

jikinsa yaje ya maida kayanshi ya nufi wane.

Bishira tana nan wurin kofarta ta kasa zaune ta

kasa tsaye, bakinta kuma Bai fasa sambatu ba

sai kace sabon kamun hauka. Fadi take kuma a

zo a biyani duk basisikan da nike, ehee. Kuma in

yarinya tamin in murji bukina. Ummi kam ta

gyara jikinta tsab ta saka sabbin kaya ta feshe

jikinta da turarokan da umma ta sai mata. Tunda

ba lefe aka mata ba bare ta samu kayan shiga.

Kan doguwar kujera ta mike, salam yanzu taji

yinwa tana tsammanin rabonta da abinci tun

karin safe. Ta shafa Cikin ta ina ma umma na

aiko man da abinci. Ta furta a fili WAYA nan ta

jawo tana tunanin sanar da Abba cewa tana jin

yunwa. Sai wata zucia ta hanata wannan ba

girman amarya bane. don haka ta share ta bude

shafin game tana ta bugawa. Sai sha daya Abba

ya shigo gidan, ya rufe gidan. Nufinshi ya wuce

kai tsaye dakin ummi, amma sai ya tuna da kazar

da ita bishira ya sawo mata. Duk da baya tunanin

ta karba ga mamakinsa tana tsaye a tsakar daki

har yanxu da daurin kirji take. Wannan ya nuna

batayi sallah ba, bare wanka. Ya mike mata wata

harara ta zabga masa banaci, ya juya batare da

yace mata kala ba, ta biyo bayan shi, A bani

basussukana da nike bi malam. Ya nufi dakin

ummi taba biye dashi, ummi ta turo kofa dama

yana kokarin tura kofa dama yana kokarin tura

kofar bishira tana rike masa riga ta baya. Ya

waiwayo Cikin zafin nama zai wanka mata mari

sai taci sa'a ta tsugunna, Cikin azama ta yunkura

tayi baya da gudu. Banda tsaki da yaja Bai ce

komai ba. Ya shige dakin ummi da sallama, ummi

bacci ya dan dauketa saboda gajiya. A kan kujera

take da waya a hannunta. 4rm Shamsy bello

balarabe.IKI novels / ZURFIN CIKI          www.gidannovels.blogspot.com book 4 part 3

ZURFIN CIKI          www.gidannovels.blogspot.com book 4 part 3

Posted by Bashir Sani                  www.gidannovels.blogspot.com Fesan on 15 Dec 2016 - 00:48

Niyyarta yau sai taji komai, don haka ta kai yarta

ta kwantar, dai dai lokacin ne abba ya fito don

kashe injin. Sake fitowar da tayi ne taganshi zai

koma. Wayan cewa tayi da daukar buta ta shiga

bandaki, shi kuma ya shiga daki ya kulle kofa,

tazo ta manne jikin kofar. Fitar abba shine yaba

ummi damar saka kayan baccinta, don bata iya

bacci da kaya masu nauyi. Fargabarta yaya

kwanciyar tasu zata kasance? Kan kujera ta

zauna tare da kwantar da kanta a hannun kujera.

Shima abba yana da jin zafi don baya iya bacci

da kaya sai da gajeran wando kurum, idanu ummi

ta kulle lokacin da taga ya abba ya soma cire

tufafinsa ga hasken cocilar da ya kunna. Filo ya

dauka ya jefa Kan doguwar kujera ya kwanta

rigingine, ganin haka sai ummi ta mike ta nufi

gado addu'a tayi sannan ta lumshe ido har bacci

ya dauketa. Fuskarta cike da murmushi zuciyarta

cike da godia allah yau gata dakin ya abba a

matsayin matarsa. Abu daya ya rage mata shine

ta koya masa yarda zaya sota. shima farin ciki

ne a ranshi yayi da idanuwanshi sukayi kuri a Kan

gado yana hango ummi ya ta zama halalinsa Abu

daya ya rage shine ya koya mata sonsa. Bishira

data labe bata jiyo komai amman kunnuwanta

suna jiyo mata magana kasa kasa,,hawaye na

zuba a idonta batasan iya adadin awanin data

dauka a kai ba. Koda ta koma daki juyi kawai

take a gado. Abbanta abun sonta yana can

kwance da wata, watar ma makiyiyarta wadda ta

tsana. Wata zuciya tace kije ki watsa masu man

petur wata tace ki bari da safe ki caka masu

wuka babu abinda bata rayaba har asubahin

farko. Labule ta daga ta shiga leke taga ko zasu

fito, lokacin ne kuwa abba ya fito yaja ruwa a

bokitai yayi wanka da alwala. Ba zata gane ko

wani Abu ya faru tsakaninsa da ummi ba don

wanka al'adarshi ce Koda bai dauki najasa ba.

Nafila ya shiga yi da rokon allah yasa ummi ta so

shi, ya kuma hada masa kansu. Koda zai tafi

masallaci bai tashi ummi ba tunda yasan ba

sallah zatayi ba. Bishira ta fito tasa kujera kofar

daki ta zauna, saboda tashi bai bar ummi bacci

ba, don haka ta tashi in tana al'ada yini take

wanka gaba daya sai ta tah ktankyamin jikin ta.

Ta fito da bokitai duk ta cika d ruwa, Bishira tana

kallonta sai da ta wanke bayi tas, sannan tayi

wanka. Sauri take tayi kwalliya don a cikin

nasihohin da umma tayi mata a safiyar da za'a

kawota gidan miji tace kada ta sake mijinta ya

ganta cikin kazamin yanayi. Kuma kada ta bari ya

shaki wari daga gareta, tayi shafe shafenta.

Atamfa ta saka riga da siket mai ruwan hoda

hoda da ruwan kwai. Daurin dan kwali ta kafa

sannan ta feshe jikinta da turaruka masu kamshin

gaske, sannan ta shiga gyaran dakin duk da ba

datti yayi ba. kayan da abba ya cire ta ninke don

da jallabiya yake zuwa masallaci, sannan ta dau

kujera ta kishingida saida gari yayi haske sannan

ya nufo gida. Tsaki bishira ta jamashi maimakon

amsa sallamar ta kara da cewa an girma ba'a

san an girma ba, an kwana da yar ciki abin

kunya. Ai wallahi baka cika dan halas ba da ka

auri yarinyar datayi sanadin kulleka kaci duka har

aka ballaka ba. Ya kalleta dalilin kenan da ban

cika dan halas ba? Tace eh baka cika ba, yace

toh jeka naji ni shege ne, in don dai na auri ummi

ne, tace munafuki dama can kana sonta. Ya sake

wai wayoowa yace so kuwa mai tsanani. Takaici

ya cikata ta daga murya allah ya isa munafuki.

Ya nufi dakin ummi wadda ke sauraren duk

abunda ake. A cikin ranta tace ina ma son da

gaske ne? Tasan ya fada don kawai yaba

matarsa haushi. Da sallama ya daga labulen,

ummi ta amsa tare da tashi daga kishingida da

tayi, ya zauna tare da lumshe ido. Lokacin daya

kuma ya shaki kamshin turarukan data fesa. Ya

kalli Fuskarta labbanta da yake matukar so sun

sha jambaki ruwan hoda. Take abba ya manta da

duk wata damuna koh kalma marar dadi da

bishira ta fada masa. Daga inda take zaune ta

dan rankwafa don girmamawa tace ya abba ina

kwana? Lafia qalau ummin abba ya bakon wuri?

Ta lumshe ido saboda jin dadi sunan daya fada

mata. Alhmdllh ya sake karkatawa yana kallonta

sosai yace to masha allah, yanxu kinsan minene?

Ta tattara hankalinta gareshi tace a'a? Yace kiyi

hnkr nasan a al'adar ta hausawa amarya ta Kan

yi sati daya cir ba tare data yi ko cangal ba. Toh

hnkr zakiyi kinga ke tun daga kawoki jiya kin

soma da wanki toilet. Sannan yanxu ma ina son

ki ciro rishonki a hada shi a sa kalanzir mu karya.

Kin dai ga yanayin yanda matar gidan take

gudanar da nata kishin. Ummi ta gyara zama ta

tuna nasihar ummanta da tace in zaki yima

mijinki magana kalaman ya zamana kin zabo su

ne ba wai kin sakesu ba. Ta kalle shi, shima ita

yake kallo, tace ya abba don wannan ne kake ban

hnkr? Yayi murmushi tare da lumshe ido ya kuma

budesu lokacin guda, a yaran soyayya yana nufin

eh, itama ta fahimci yaren don haka taci gaba da

cewa. Ya abba ni dama ba zama nazo ba, neman

aljanna nazo kuma zanyi komai don na sameta.

Don haka kadaina bani hnkr umurni kawai zaka

bani. Tun daga tsakiyar Kan abba har zuwa

babban yatsansa sai da ya motsa, don sanyin

muryar da ummi tayi amfani da ita tare da

kyawawan kalaman ta. A zuciyarshi yace tabbas

ummi haihuwar ummanshi ce, duk rainon umma

dole zai zama daban ciki ya'ya. Ya kalli ummi

allah yayi maki albarka tace amin. Ta mike ya

bita da kallo taje gurin da a ka shirga mata

kayan aiki ta zakulo risho yace to muje kicin dinZURFIN CIKI          www.gidannovels.blogspot.com book 4 part 4

ZURFIN CIKI          www.gidannovels.blogspot.com book 4 part 4

Posted by Bashir Sani                  www.gidannovels.blogspot.com Fesan on 15 Dec 2016 - 01:13

Ta mike ya bita dkallo tje gurin da aka shirge mta

kayan aiki ta zakulo risho yce to muje kicin din.

Tkarya murya, ya Abba amin afuwa, bna son in

shiga kicin din can kmin hakuri insa rishona

akofar daki. Ykalleta, bazai tkura mta ba domin

ysan duk wnda yzauna da umma dole zai zama

me kyankyani, yce indai zai miki kiyi kawai , in na

smu ynd da nke so dga baya sai ayi miki kicin a

gurin, tce ngd. Shi kan da kanshi yfito darisho yn

budewa ya hadashi, tafito da tukunya tanufi rijiya,

ta dauraye sannan tazubo ruwa.Bishira kuwa

dma tazo talabe duk tji maganganun dsu kayine,

jin abba zai fito da risho sai ta gudu daki. Sintiri

ta dinga yi tna magana ita kadai, wato abban

walid nece mazai ce anga irin nawa kishin?

Yarinyar dya ce bsonta yke ba dole akayi masa

shine har ysoma kai mta gulmata. Har dawani shi

mata albarka , tunda uwarta ta kitso mata ynda

zata ce ai dole yashi mta albarka, to ni ya tsine

min kawai. Ummi ta amshi galan din kalanzir din

dga hannunshi tre da cewa ya abba kawo inzuba

zai ce ta barshi kenan wayarshi ta soma ruri,

yadaga. Anty ce, suka gaisa tce tna son yin

magana da bishira ya mike ytafi kaimata ummi

kam ci gbata yi dasa kalanzir dinta takunna

rishon tdora ruwan zafinta takoma daki, shima

yna bt wayar ydawo. Anty tce bishira dm na kira

kine inji bakuwar dta kwana a gidan da safennan

kin bta abin kari ko? Bishira tahade rai tamkar

tana gabanta, anty tome mexan bta, ina ruwana

ma da ita? Dazunnan fa suka gama gulmata wai

har yna ce mta tye hakuri tdai ga irin mtar gidan.

Anty tce hauka kike tyi shi ysa ai dole yce haka.

Ynzun dai sai ki tashi kibsu abin kari, hka da rna.

Karki sake yarinyar nan ta dora tukunya sai byan

sati daya, kina jina ko? Bishira tace to bdan

zancan ykai ranta ta amsa ba. Sai don tunanin

kada zancan zuwa makkanta yafasu . Sunayin

sallama ta aje wayar tre da cewa, koda uwarta

tke ywo bzan dfa mta abinci ba. Sai da ummi ta

wanke flas din shayin sannan tazuba ruwan, falon

bishira yje ydauko kayan shayin dbiredi. Tace,

itama kakai mta ruwan zafin. Yce ta dafa, ygama

yashirya tsaf don zuwa gurin aiki, harbakin kofar

daki tarakashi. Yce, ummi naroke ki koda bishira

tna zaginki ne don Allah kda ki kulata, sambana

ganin laifinta don nasan sboda sona tkeyi. Nan

da wni lokaci komai zai daidaita. Ummi tce kada

kadamu insha Allah ba abin dazai faru, allah ya

tsare yace amin nagode. Dakin bishira yaleka ya

amshi wayarshi, sannan yce mezakuyi drana?

Tzabga mishi harara, ina ruwana dawani abinci.

Ya aje mata dari hudu. Gashi kusai nama nasan

akwai komai ko? Tsaki taja, gara maka dauki

kudinka don bzan dafa ma munafukai suci suji

dadin zagina. Yakalleta, Allah yganar dke. Tdg

murya yganar dakai dai maci amana sainaga

bayanku. Bki yataba kafin yafita, baice mata kala

ba. Ummi ta kinkimi akwatinan kayan abba dya

kawo mt tgyara msu mzauni, sannan takwashe

'yan kofunan dasuka sha tea ta wanke. Sannan

takoma dki tna jin wsu kawayen bishira sunzo

sunata habaice dazage-zage, ummi bt fito ba

bare ta tanka. **** **** Bashir abin duniya ya

ishe shi, ykasa sukuni sbd son ummi, yzuga

ummanshi sun kai suka gidan su sahabi don

afasa auran anfasa kuma duk da hk ummin

tzama btashiba. Jinshi yke tamkar ykashe abba

don tsana, don hka koyaushe cikin zuga umma

yke dan kawai tatsani Abb. Guraran sha biyu

ummi bacci yasoma dibanta sai tji muryar

umman bashi akofar dakinta tna cewa ina ummin

tke munafauka, fitsararriya tadaga labulan kofar

tarike. ummi takalle ta. Kin kalle mi mna 'yar

makirai. Kin bar smun zman lfy a gidannan, kuma

uwarki ko tn tsafi dbakin kare dbakin dodo sai

kinbar gidan dana. Ke inzan tafi dazani daya

mtsawar bokaye da 'yan bori suna nunfashi kin

smun nutsuwa agidannan. Bishira tace, umma

shima munafuki ne shida yce bai sonta amma

dazun haryi dni sukayi. Umman bashir tce shi

Abba kimasa uzuri, duk abinda ykeyi byin knshi

bne, anriga an rikita shi, bakya ganin shi duk

afirgice yke? 'yar bori tafada min komai, ynzun

karya tambaya muke nema. Bishira tce duk dhaka

ma ynso, ai ance asiri yan tarad dahali. Umman

bashir tce hk ne, shi dinma ai ubansa zaici ba

dagin kafa. Ummi datna zaune kai duke, sam

zantukansu bsu dme tba, abu dya yagirgizata

btun asiri. Bta son ashiga tsakaninta da mijinta

tun kafin su fara son juna. Saidai kuma dta tuna

da addu'o'inta da takeyi bta fsa yi ba. Ga Azkar

safe dayamma, saitasamu ntsuwa tsan Allah

yafisu.ovels / ZURFIN CIKI          www.gidannovels.blogspot.com book 4 part 5

ZURFIN CIKI          www.gidannovels.blogspot.com book 4 part 5

Posted by Bashir Sani                  www.gidannovels.blogspot.com Fesan on 15 Dec 2016 - 01:33

Umman bashir tagama jarabarta tafita, karfe daya

drabi Abba ykira wayar dke hnnun ummi tdaga.

Cikin girmmawa tce, snnu da aiki ya Abba, ina ftn

kn cikin koshin lpy? Yyi murmushi cikin jindadi

yce, lpy nke ummi, am...in... Dama zan cene kin

ci abinci? Tce A'a, amma bna jin yunwa, dnaji

yunwa zn sha tea ai, kda kdamu kai fa kci? Yyi

dan tsaki, tsiyar bna cin abinci awaje ummi,

abincin umma kdai ke min dadi, Allah ys zki gjeta.

'yar driya ummi tayi, insha Allahu sai mna fita.

Yce anya kuwa? Tce insha Allahu ai nace. Kin

gma mgna yafadi tre dyin murmushi mai sauti,

yawwa bari in kirata ta turo miki da abinci, tce to

ngd. Yce, nima na gode, sai ndawo. Tce, to Ya

Abba kdawo lpy, ka kula min dkanka. Tkashe

wayar, yjima yna kallon wyar tre dmamakin ynda

ummi ta iya zantuka masu kwantar dahankali, irin

wdanda bishira da ta ba ta shekaru bta iya ba.

Ykira lyin ummanshi suka gaisa, yce ummana don

Allah kitura ma ummi abinci, umma tce, kan wani

dlili Abba? Tci gba dacewa, tbdijam!, bza ayi hk

dniba. Abba ymarairaice murya, don Allh ummana

yunwa tke ji. Umma tce, ta tashi tdora mna?

Abba tsaya kaji, dadai wta ce can kke aure ba

ummi ba sai na aika mta, amma ynzun ga

uwargidanka agidan shi kenan sai in aikamata da

abinci? Wannan ba gsky bne, sannan zgin da ake

min ai sai ya linku yfi nada, yce umma duk wnda

yzageki rshin fhimta ne. Kuma fana baiwa bishira

kudin cefane amma tki tdafa musu abinci, tce kila

tgaji ne, shiyasa bta dfa ba. Ita ummi dba saita

amsa tdafa musu ba? Yce, amma dai umma

tsakani da Allah kowacce amary bsai ta kwana 7

bsannan tke fara dfa abinci? Umma tce, ai ba

addini bne al'ada ce, don takama girki ai ba laifi

tyi ba, yce, shikenan umma tunda kin hna sai

anjima, tce mujima dayawa. Shiru abba yyi yna

tunanin mgangnun umma, ysan gsky tfada, amma

dmuwarshi ummi dbta ci komai ba. Ykalli agogo,

saura kusan awa 2 ytashi, wayarta yske kira,

tdaga yce ummi kisha tea din umma bta da

abinci kfin ndawo. Tce, to ya Abba, kkusa

dwowane? Yce, sai nan da awa 2. Tce to Ya

abba, sai ka iso. Bta wni sha tea bdon bta jin

yunwa sam, tshi tayi tasake kakkabe dkinta don

mutane suna tshigowa ganin dki yra dmanya. Tas

tkakkabe ko ina tafito tshare tsakar gidan lungu

dasako, bishira lokacin mbata gidan wsu yra

dsuka shigo tbasu kasko suka smo mt rushi

tzuba turaren wuta mai kyau dkamshi. Tnayi tn

kallon agogo, saura minti ashirin yaya Abbanta

ydwo ta wanke byi tsake wnka, sannan tdibar

masa ruwan wanka shima ta aje akofarta. Trufe

kafin ya iso, tshiga dki tna ta shafe-shafenta, sai

lokacin bishira ta shigo gida. Tna rike da 'yarta

akafada, ita kanta 'yar ba amata wanka ba bre

uwar, tkwabe hijabi trataye, sannan tzauna akofar

dakin tna kallon tsakar gidan. Duk da ita knta

gurin ybta sha'awa, amma bki ta taba tre dcewa,

wahalalliyar bnza. Ummi tayi mtukar kya cikin

wando da riga nawani ydin dshi Abba ydinka mta

a babbar sallar dta gbata. Tasaki gashinta sosai

tyi wani daurin dankwalin da ita ce ta iyashi

amma gshin nta duk yna wje. Tfesa turarukanta

sannan tfada kan kujera, tkalli agogo minti goma

takaru akan lokacin dya fada mta. Zuciyarta tdan

dmu tkosa sosai ta gnshi bta ki yzauna agida tyi

ta kallonshi tre da sauraron muryarshi ba. Sai

dkusan minti 20 sannan Ya Abba yshigo, tsayawa

yyi yna kallon tsakar gidan, yau kam farin cikine

ya mye gurbin bakin cikin dyake ji aduk lokacin

dya shigo gidan ykalli tsakar gidan. Kamshin irin

turaren wutan da umma ke cika gidanta dashi ne

yke shaka. Ysaki murmushi tre dyin sallama,

bishira dke zaune dabas atsakar gidan maimakon

ta amsa sallamar sai tsaki taje dogo tre da cewa.

Aikin bnza. Kallonta kurum yayi ranshi ya baci.

Bai cemata kala ba ynufi dkin ummi, tyi nisa cikin

buga game. Sallamarshi ceta sata yin jifa da

wayar akan kujera tamike tdaga labulan daidai

lokacin dyke cewa inshigo? Ta amsa sallamar

dwata murya wadda bta san ma tna da ita ba,

suka kalli juna cikin ido, lokaci 1 suka ski

murmushi tmika hannu kafadarsh rtaye da wta

jaka wadda bda ita yfita ba. Ya salubo jkar ymika

mt tre dcewa, kirike dakarfi, tce to, sannu

ddawowa. Yshigo rike da leda ahannunshi yzauna

tre dcewa. Yauwa, tnufi robar ruwa data dauraye

jug din data tnda don shi kadai, tzubo ruwa tzo

dakofi tadauraye kofin snnan tzuba ruwan tmika

msa tre dsake cewa, sannu dkokari. Ydubeta,

yauwa kema sannu dkokar, dud da byajin kishi

dole ne ysha ruwan, ybude bki ysoma shan ruwa.

Sai yaji ruwan yfi duk wani ruwa dyasha a tsayin

rayuwarshi gardi dkuma dadi, ydubeta ido lumshe

dama ruwan amare dadin shi dabanne?? ZURFIN CIKI          www.gidannovels.blogspot.com book 4 part 6

Posted by Bashir Sani                  www.gidannovels.blogspot.com Fesan on 15 Dec 2016 - 01:37

Ta kyalkyale da dariya, ya Abba yayi santin ruwa,

yyi murmushi, naji ne kman kinsa zuma, ya cire

takalmashi tre ddora kafafuwanshi akan dan

teburin da aka aje don dora abinci ko kofi. Tazo

takwashe tkalman tkaisu kusa da kofar fita tyi

musu ajiya mai kyau, sannan tadauko dan twul

tshare kasar gurin. Ykalleta, yi hkuri nshigo miki

dki datakalmi ko? Tce bkomai aranshi yce nsaba

shiga dakin bishira da tkalmi. Yjanyo ledar dya

shigo da ita tre dcewa ummana tki aiko miki da

abinci ko? Tace, kyi mta mgnane? Ya ciro take

away din yasiyo mata, zo kici, ai dole ta bmu na

dare, zan jene in tsaya mata. Ummi tdubeshi,

anty bishira fa ka bata nata ne? Yyi mta banza,

tduba ledar tga guda daya gakuma wnda yciro

mata. In kaima anti bishira? Ydaka mta tsawa tre

dharararta, ke! Ban aike kiba, tatsaya tna

kallonshi, meye ruwanki da mtata, kin fini snin

meye kamata nayi kenan? Yja dogon tsaki tare

djanyo jakar dta dora mishi akan gado, jikin ummi

yyi sanyi. Ta tuna damaganar da umma acikin

nasihar dta mta, kda kizama dga cikin mtan

dsuke btawa mzajensu rai. Hakan yna sawa miji

yatsani matarsa, kiyi tka tsantsan kinsan hlin

abba yna dsaurin fushi. Dsauri ummi tasulalo dga

kujera. Don Allah kyi hkuri ya abba, ban san

zakaji haushi ba. Ydubeta fuska daure, hwaye

ygni sun cika idonta yace, kda ki sake hawayen

nansu zubo, tsa ytsunta tdanna idnunta, tshi ki

zauna ki dauki abinci kici. Tzauna tarike abincin

tkasa ci. Ykalleta suka hda ido cikin ido, tariga

shi mgna kayi hkuri Yaya Abba, tausayinta

ykamashi amma sai ydake. Bnason kisake mgna

akan abinda yshafi mtata kinji ko? Da sauri tce,

bzan kra ba. Yyi dan murmushi ci abincinki.

Tasauke wta irin ajiyar zuciyar dhar ya klleta da

ido ya tmbayeta lpy? Dabaki tfurta lpy lau, yce ci

abincinki. Ummi tdauki abinci tn ci, jefi-jefi tna

kallonshi, shi kuma yna ta kokarin kunna laptop,

don ymantar da ita. Yce, kinsan menene wannan?

Ta a'a yace computer ce, agurin aikinmu aka rba

mna. Ummi tace, kyauta? Yce A'a za'aringa

cirewa acikin albashinmu, mtso kigani. Tdan

mtsa inda zta iya kallowa, ykunna yna nuna mta

abubuwa, yce ai nsan ki zaki iya sarrafata, tce

wai, bazan iya ba Yaya Abba. Yce, nima sai

nshiga mkarnta akwai tnan cikin gri zan shiga nyi

diploma, salis shi tuni yyi. Ummi tce amma gshi

ynzun mkana sarrafata, yce ina dan hwa ta office

dinmu ai tce tayi kyau Allah ysa albarka yce

amin. Ykashe komai ydauki take away din ynaci.

Sannan yce, bri infita. Tdube shi itakam bta son

yfita don umma tce mta tzama mai tsare mijinta

dga zaman majalisa koyawo. Indai ba mkarnta

yke zuwa ba, yma ztayi thana shi fita tatambayi

knta, tdube shi cikin tausasa murya. Ya Abba hka

zka fito bkayi wnka ba? Tmike gruwa nan nadiba

bari inkai mka, shima ymike. Sai anjima zanyi

ummi, ynzun shago nke sn zuwa. Akwai wsu

dinkuna da za a amsa yau ina son ingako yaran

sun gama snnan inson in yanka wsu dunkunan

ciki har dnaki, koda yke saina gwada ma tukunna.

Tce, tokadan huta mana ynzun faka dawo, ygane

bta son yfita ne, don hk yce kda kidamu dg shago

ba inda zanje. Har bkin kofa tarako shi tarike

labule, to sai kdawo, yce to, ynzun mbai kalli inda

bishira tke ba, yyi wje. Datsaki traka shi tre

dcewa, girma dai yfadi warwas, murmushi yyi mai

sauti yfice abinshi. Ita kuwa sai thau zntuka,

kinibibi a auran mka miji sannan a nuna anfi ka

sonshi, yrinya lokaci nabaki. Ummi dai sai tkaro

kofarta, koda dre abinci daidai cikinta bishira tyi

taci tba 'yarta shiko Abba bai shigo gidan basai

bayan sallar isha'i. Byan yje sun sha dirama da

umma, tce itafa bta yi abinci dsuba, yce umma

gskiya toki bmu na babanmu. Tyi driya, kasan

abin dakake fada kuwa abba? Inbaku abincin

mijina? Ai kuwa bkwaci ba. Tsohuwa tace, kai ina

mtarka ita bazata dafa fa? Kodon tsoronta

fakakeji ko? Abba yce eh bazata dafa ba ina

ruwanki ke tsohuwa kin cika sa ido. Tce, nasa

din, ai gskiyane kowa ysn uwargida ke yin girki

harsati guda. Abba yce, to mu tsarinmu bhka bne,

tkwashe da driya. Bwani tsarinku bhaka bne kila

ma kinyin girkin tyi, yce oho dai bza kiji bdai, tce

jeka intayi tsami mji. Umma dke tsheka driya tce,

abbana zoka dauka gashi nan yce, yauwa

ummana mungode, tce abba bka shiga gidan

nanne? Yce wai gurin umman bashir? Tce eh, yce

ina zuwa mna, tce todon Allah kadinga shiga, nan

yyi musu sallama ytafi. Lokacin dya shigo gidan

dindim! Sai daya tda injin, aranshi cewa yake yi

lallai mta dakíshi, jimatar dko darana tada inji tke

yi amma ynzun don kda wtan tga hske ko tji iskar

fanka shine taki tadawa.I novels / ZURFIN CIKI          www.gidannovels.blogspot.com book 4 part 7

ZURFIN CIKI          www.gidannovels.blogspot.com book 4 part 7

Posted by Bashir Sani                  www.gidannovels.blogspot.com Fesan on 15 Dec 2016 - 01:41

Ya aje kular kofar dakin ummi yaleka dakin

bishira, tana kwance kan gado, itafa bata jin cewa

zata dazama dakishiya, dole cikin biyu ayi daya,

kota tada ballin dazai saketa komuma tanemi duk

wata hanyar daza akori wannan 'yar iskar

yarinyar. Yashiga dakin, muhibba daketa wasa

akan gadon da baya zaton tun da aka kafashi

tasake kakkabe shi, yace hibba. Yarinyar ta

waiwayo cikin murna tanufo ubanta da dan

gwaranci, bishira tasa hannu tasuri 'yarta yace,

bishira duk wannan abin daki keyi fabashine

mafita agare kiba. Ki kwantar da hankalinki ki

nutsu ki kama girmanki, yarinyar nan zata biki

amma in kin zabi akasin haka kece zaki koko....

Kai malam! Ta katse shi, bafa wata sauran

magana fanasan komai, ni yanzun saki kurum nafi

muradi, ya ce sakin lafiya? Ni yanzun ma na

soma sonki, tadaga mishi hannu tare da daga

murya, nikuma nadaina sonka, karya ne makace

kana sona kuma kanason waccan banzar. Dole

acikinmu akwai wadda kafi so. Abba yace to ai

kece, ke nafi son kuma ita tasan haka, kalmar

tashi tadan sanyaya mata zuciya. Don haka bata

sake magana ba, yace kina bukatar wani abu ne?

Tace don Allah nidai ka fita kawai, yace to na

fita. Ummi lokacin tana canza kaya zuwa riga

dazani na leshi, sosai tayi kwalliya tamkar

kasureta ka ruga don kyau. Fuskarta sake ta tari

Abbanta dasannu dazuwa, ita ce tasa musu

abinci kowa da plate dinshi, amma sai ya aje

nashi yace suci nata. Dama taso yin hakan amma

tana tsoron kada ya gwasaleta, sai da sukayi

dam sannan yace bari yayi wanka tatashi takai

masa ruwan wanka tadawo. Kafin ya fito ta sake

gyara ko ina, jallabiya mai gajeran hannu yasaka

mara nauyi ya wadata jikinshi da turaruka tana

kallonshi cikin sha'awa. Taso taimaka mishi tun

agurin shafa mai, amma tana tsoron kada yaga

zakewarta, don haka tashare tare da cewa

dasannu za azo gurin. Ysake cewa zai koma

shago, tace haba yaya Abba yanzun kuma?

Yadauko tape dinshi nagwada mutane, zo in

gwadaki, har da kayanki zan yaka yanzun.

Yarannan 'yan shiriritane, badon naje dazun ba

dasun sani nasaba alkawari, dinkunan su kawai

suka yi tayi suka aje wanda nabasu. Ummi

tabata fuska, ya tausasa murya, come on zo in

gwada ki, bazan jima bakinji ko? Tatashi taje

gabanshi ta tsaya. Sai dai mamakinta duk

dunkunan da Ya Abba ya sha yi mata abaya bai

taba gwadata basai yanzun? Koya manta yanda

yake mata ne? Tsawon siket din ta ya soma

gwadawa, tana tunani sai taji ratsawar dan

yatsansa tare da tape din a kwankwasonta, duk

da cewa dariga ajikinta saida hakan yasa taji

wani yanayi ajikinta. Har ma takalle shi, haka nan

ya auna hips dinta da kirjinta, shi kanshi ya shiga

wani yanayi alokacin, haka nan yakoma shagon

cike dakewarta. Kayan bacci tasaka ta kwanta a

gadon tana da yakinin bazai mata komai ba,

tunda yasan bata sallah. Har kusan goma da rabi

tana jiran shigo warshi shiru, waya tadauka ta

rubuta mishi sako da cewa. Ya abba don Allah

kadawo ni dai tsoro nake ji. Ya karanta yayi

murmushi, azuciyarshi yace, don ita ya kwafe,

yayi dunkunan yana son kudin don ya sai mata

akwati da kayan shafa zuwa kayan ciki. Share ta

yayi sai kusan sha daya darabi sannan yatashi

tare da sallamar yaran, haka nan itama sai daya

hado mata duguwa rigarta ta shadda wadda

dama anriga anyi sirfani ajikinta. Dakin bishira

yasoma lekawa, bacci yadauketa sosai agefen

gadon take da alamun baccin yazo mata ba cikin

shiri ba. Abba yayi murmushi tare da cewa, wa ya

fada miki ana cin bashin bacci? Ina zaton matar

nan jiya bata runtsa ba, yau gashi yazo ba shiri.

Har ya gyara mata kwanciya itama 'yar ya gyara

ta amma bishira bata farka ba, don haka yakashe

mata wuta yafita. Yaso kashe injin amma garin

da zafi gashi basu kawo wutar nepa ba, gidan

yarufe yazo ya tura kofar ummi data rufe. Karar

kofar ne ya farkar da ita amma bata motsa ba,

tun daga kofar yatsaya yana kallonta, can

tsakiyar gadon takwanta bata dora kanta saman

filo ba. Amma tana manne da filo daya akirjinta

fuskarta yake kallo, a jikinta taji kallonta yakeyi.

Kusan minti 4 sannan ya aje ledar hannunshi.

Shirin bacci yake amma yakasa daina kollonta,

shikanshi yana mamakin wannar jarababben son

dayake ma ummi, duk da dakewar dayake don

kada yabada kanshi amma sai yadinga jin wani

abu yana fisgarshi. Tamkar yafito mata da zallan

sonshi gareta, tsoronshi inta gano kila tarainashi.

Kadan-kadan takan bude ido ta saci kallonshi, sai

daya gama komai a tunanin ta ya kwanta a

gadon amma sai taga yadauki filo yakwanta a

kan kujera. Haka suka rayu har tsawon sati daya,

ranar yabar dakin ummi ranar kuma tasoma salla,

ita ko bishira satin nan tayi shine tamkar

mahaukaciya sabon kamu. Ranar kuma da abba

yadawo dakinta bata runtsa ba shima bata barshi

ya runtsa ba, daga bisani dole yabar dakin

yakoma falonta yakwanta. Haka gidan yaci gaba

da kasancewa, in Abba yafita ummi bata da

sauran sakewa saboda zagi da habaicin bishira.

Wani sa'in har da kawayenta, ko makota 'yan

jam'iyarta su shigo suyi tayi, ummi bata kula su.qnovels / ZURFIN CIKI          www.gidannovels.blogspot.com book 4 part 8

ZURFIN CIKI          www.gidannovels.blogspot.com book 4 part 8

Posted by Bashir Sani                  www.gidannovels.blogspot.com Fesan on 15 Dec 2016 - 01:50

Duk abinda bishira zatayi kada takulata. To ita

duk bawannan bne damuwarta ba, damuwarta

ynda Abba sam yaki nuna sha'awarta gare shi,

duk dayasan tana sallah, hka nan duk lokacin

dakwananshi yajuyo kanta sai dai ya jefa filo

akan kujera ya kwanta. Takasa gane ma'anar

hakan, tun tanajin dadin ynda bai nemeta ba

saboda tsoronsa da take harta dawo tasoma jin

haushi. Ita ma fa mutum ce cikakka mai lafiya,

sannan tana kwana daki daya da san kacecen

abun sonta ya ya ba zata damu ba? Sai dai tayi

wa kanta alkawarin a yau in zasu shekara ahaka

ba za ta taba yi masa tallar kanta ba ma'ana

baza takai masa kanta ba. Sai dai zatayi masa

kyale- kyale taga karshen girman kai, ta kosa su

hadu da fati don ta bata sakon kananan kaya

tasiyo mata don ta bata labarin cewa ta kwashe

su a wambai. Kwananta goma taso ma girka, duk

tsawon kwanakin nan abincin siyarwa dana

umma suke ci, domin bishira taki dafa abinci.

Ranar da zata fara girki ta haukata gidan da

kamshi, tuwon shinkafa miyar shuwaka, tasan

Abba nason tuwon shinkafa. Tun kafin ya dawo

yamata waya ta aika shagonshi, 'yan shago sun

ci suna santi, haka nan ya gayyaci abokansa

kofar gida ya shimfida musu tabarma suka ci tare

da lemu, zobo da kunun aya. (reall ehem tazubo

mun nawa na koma 1 site ina kimtsa cikina lolx)

ga nama ya wadata a ciki, abba yaji dadin yanda

abokanshi sukayi ta santi, safiyar ranar kuma

kunun gyada ta musu da kosai. Duk wannan

abincin da ummi keyi bishira ko a harshenta ta ki

ci, cewa ma tayi ita fa kowa tayi girkinta don

baza ta ci abincin ummi ba. Kuma ba shegiyar

dazatai wa girki, hakan yayi wa ummi dadi don

nata ganin ta bakin tsohuwa ce, da ta ce ko kwai

bishira tadafa shine dai dai a cikin bawo to baza

ta iya ci ba bare wani abinci. Sun zauna tsawon

wata daya ahaka ummi bata taba leka ko kofar

gida ba, tana kewar ummanta gara ma tsohuwa

duk ranar juma'a in tadawo masallaci takan biyo

gidan taga takwararta. Dakinta Abba yake

yagama karyawa ya shirya zai tafi aiki, ummi ta

kalle shi tana son tambayar zuwa gidan umma

tna jin tsoro. Ya dubeta kamar kina son cewa

wani abu ko? Ta ce am dama inaso inje gida in

gaida su umma, yajuyo yadubeta suka hada ido.

Gabanta yafadi, ta sunkuyar dakanta, yace a'a

tadaga ido takalle shi, wani kunci taji aranta, ga

matanshi nan yini take garari a layi bata ko

tambaya amma ita ta tambaya shine ma zai

hanata? Ya dauki jakar shi, ta mike ta rakashi

har tsaka gida tare da yi masa addu'ar Allah

yatsare, yini tayi da takaici dama haka mata suke

ji in an hana su zuwa anguwa? Daran ranar zai

koma ga bishira don haka bata san dawowarshi,

tana kwance kan doguwar kujera tana karanta

littafin hausa ( naleka muku kozanga sunan

littafin amma bangano mukuba) kamshin turaren

shi ne yasa tasan yashigo, don littafin yadauki

hankalinta. Ta amsa sallamar daya sake yi tare

da mikewa zaune, yana sanye da kananan kaya

tamkar wani dan saurayi, yayi kyau a idonta

kamar ta rungumeshi. Tace sannu dazuwa yace

yawwa, dauko mayafinki muje tazura takalma

bayan tagoge sannan ta ciro mayafi, yace a'a

dauko hijabin. Ta maida ta dauko hijabi tafito

sannan yakulle kofar, saida suka fita waje sannan

yadubeta, hannu rabbana zakije musu? Tace yaya

Abba toni bani da kudi ai. Sukabi ta wani super

market suka sai sabulai da turare, akafa suke

takawa sannu ahankali suka jero duk da cewa

bawata hira suke ba, Abba ne yake amsa waya

jifa-jifa na jama'a masu sonshi. Tun daga nesa

suka hangi mahaifansu suna cin abinci a inda

suka saba. Alhaji babba dakarami. Cikin zumudi

ummi ta ce, yauwa gasu alh. Abba yaje haka

zakije musu da rawar kanki ko? Cikin shagwaba

tace, wanne rawar kai nayi toni yaya Abba? Yace,

na gani kinayi kamar zaki kwasa da gudu, kafin

tayi magana sun iso gurin dukkansu suka zube

akan tabarmar daga gefe. Abba ne yasoma cewa,

sannunku alh. Alh. Yace, a'a kune? Alh karami

yace, uwata harda ke? Tace, eh ina yininku?

Sukace lpy lau. Alh. Karami yace, uwata kunanan

lpy ba wta matsala ko? Ta ce, ba komai alh..

Yace to Allah yyi maku albarka, ya azurtaku da

'ya'ya ma su albarka wadanda kuma zasu biku.

Abba yace amin suka hada baki da Alhaji babba,

alh babba yaci gaba da cewa, Abba ya hakurin

shirmen ummi kuma? Ince dai bawata matsala?

Abba yakalleta mun gode Allah alh, amma bwata

matsala, ummi tamike dazumudi bari a karasa.

Tun daga soro take kwala ma umma kira. Umma

tce, A'a muryar wa nake ji haka? Ummi tashigo

da gudu ta cakume umma, tsohuwa tafito tana

fadin lale. Dakin tsohuwa tasoma shiga suka

gaisa sannan tadawo dakin umma, sun gaisa

umma tasake mata nasiha, ummi tace umma ni

matsalata daya matarsa. Kullum saitayi min

habaici tana zagina wata rana r harda kawayentaRFIN CIKI novels / ZURFIN CIKI          www.gidannovels.blogspot.com book 4 part 9 ZURFIN CIKI          www.gidannovels.blogspot.com book 4 part 9 Posted by Bashir Sani                  www.gidannovels.blogspot.com Fesan on 15 Dec 2016 - 01:54 Ita ko bishira gidan su umman bashir ta tafi dakuka wiwi, tace Abba yamata duka takan sun taka hakkinta sun fita ranar girkinta. Tayi magana ummi ta mata tsaki shi kuma yazo yazo yahauta da duka, umman bashir tace duka! Duka akan ummi? Tabdi, tashi muje gurin wadanda suka daure masu gindi. Umma na kokarin shiga daukin alhaji taji sallamarsu sama-sama, gabanta yafadi ta amsa tare da dawowa baya. Sahura tace to suwaiba, abinda kuka shiirya yasoma tasiri. Abba yayi wa bishira shegen duka saboda 'yarku, umma tace haba sahura, yaya ki ke irin wannan maganar? Mu ne zamu sa Abba ya cutar da iyalinsa? Sahura kiyi nazari. Alhaji yafito, me yafaru ne ni kejin hayaniya suwaiba? Umma tace, oho. Sahura tace, bishira fada musu. Nan bishira ta shaida masu yanda ta tsara ma umman bashir, alhaji yadaga waya yakira Abba, Abba yana dagawa alhaji cikin zafi yace Abba maza kazo yanzun duk in da kake. Abba yace to alhaji, ummi ta mike zan bika tsoro nake ji ni daya, cikin zafin rai yace abin daki ke tsoro ya cinye ki, ya fita fuuu. Cirko-cirko ya same su a tsakar gida, sai muryar sahura kake ji tana rashin mutunci. Alhaji karami yadawo gidan shi sai ya jiyo muryar sahura a can gidan, ya nufi gidan don haka kusan tare suka shiga gidan da Abba. Alhaji cikin bacin rai yafada Abba da fada, abba bai katse shi ba har sai daya kai ga tambayarshi cewa me yasa yayi mata duka? Yace, banyi mata duka ba alhaji marinta kawai nayi, umma ta ce mari kawai ne Abba? Alhaji karami yace, to kan wane dalili ma zaka mare ta? Abba ya koro musu komai, ya kara da cewa, wannan har zata ce an mata tsaki, zata yi duka ni wane irin zagi ne bata min ina hakura darajar iyayenta? Ya nuna ta, wallahi in kika kai ni bango zaki koma gidanku don bazan iya ba na gaji, nan kuma su alhaji suka shiga bashi hakuri. Ita kuma suka bata rashin gaskiya, sai dai duk da haka umma tai masa fadan kada ya sake daukan ummi ranar girkin bishira ya fita da ita, yace to. Umman bashir taja bishira zo muje ai dama nasan baza suga laifin 'yar su ba. To wllh marin da yamiki ki tabbata bashine. Ko nan da yaushe ne ki rama shi kan ummin, in ba haka ba duk da banice uwar data haife kiba sai na tsine miki. Alhaji karami yace, to katuwa mara lissafi, ke dai kinji haushin rayuwarki, to ki sani duk randa ta rama duka akan ummi ni kuma akan ki zan rama wa ummin inga ta tsiya. Alhaji babba yace, kada kai ma kazama su mana aminu. Tsohuwa tace, gskiya ne, in har tazama silar dukan ummi itama sai ya mata taji. Umma tace, a'a duk abin ba zai kai haka ba insha Allahu, kai dai abba kayi ta hakuri sannan kadaina sa hannu kana dukan mace. Yace, umma dukana fa tayi, sai kace wani soko zan tsaya mce tna dukana, umma tace, to ai tace ummi taje duka, yace ummin 'yarta ce? Alhaji yace, tafi gidan kahadasu kayi masu nasiha, Abba yace ai baza ta tsaya ba, wannan yarinyar fa sai dai addu'a ni in nagaji kawai hakura za ayi, umma tace bana son jin wannan zancan, alhaji karami yace ai gskiyarshi ne, shi yasan irin zaman dayake da ita. Alhaji babba yace, ai kuma darajar mahaifinta za aduba, da mutuncinsa, Abba yace ai dama alhaji ni banda mahaifinta da tuni nayar da kwallon mangwaro na huta da kuda. Umman tace je ka gida Allah ya kyauta. Nan dai ya musu sallama yanufi gida. Ummi da gske tsoro ne da ita, da rana in ba kowa bta damuwa, amma da dare tfi son tdinga jiyo motsin bishira koda habaicin dta sabayi mata. Soro taje ta tsaya tana yi tana leka waje, can ta hango bishira, don haka takoma daki ta kullo kofa aranta ta ce kada tazo tayi min duka. Ummi tna jiyota lokacin data shigo tana cewa wllh kan yarinya zan rama marina, wannan dole ne koba dade saina ramashi. Abba kan bai nufo gida ba, shagonsa ya wuce lokacin goma ta gota, yaran sunyi shirin tafiya, don haka ya amshi makullin ya shiga shagon saman teburin da suke yin yanka da guga ya hau ya zauna. Tagumi ya zuba hummu biyu tare da sauke wata ajiyar zuciya mai karfi, me yasa ummi ta furta kalmar data tuna mishi cewa bata sonshi? Sakankancewa dayanda ummin kenuna mishi yasa shi jin kamar sonsa take ashe dai shi yake shermenshi. Ya tuno wani labari yaya tabaji na wani mutum da aka ara masa mata wadda bata sonsa, tazo tazauna dashi tsawon shekaru kuma tayi masa biyayya matuka. Ga 'ya'ya sun haifa yaran sun yi girma sosai, suma sun zama magidanta, sai wata rana mutumin nan suna hira da matar, yace oh, wance dafa ba kya sona, yanzun gashi harmun tsufa kin manta dawata kiyayyah. Tadubeshi, inji wa yace maka na manta? Biyayya kurum nake maka amma har gobe bana sonka. Abba yajinjina kai, lallai dole ne ya nutso, yadaina tunanin ummi tana sonshi kokuma zata soshi, shidai da kaddarar sonta tafada mishi sai yayi ta addu'a Allah ya bashi hakurin jure zama da ita ahaka. Bai san adadin lokacin daya dauka awaje ba kuma baisan adadin tunanin dayayi ba. Daga karshe yarufe shagon yanufi gida. Ganin yanda garin yayi tsit shine yasa shi kallon agogon hannunshi, daya da minti shabakwai, lallai lokaci yatafi. ZURFIN CIKI          www.gidannovels.blogspot.com book 4 part 10

ZURFIN CIKI          www.gidannovels.blogspot.com book 4 part 10

Posted by Bashir Sani                  www.gidannovels.blogspot.com Fesan on 15 Dec 2016 - 01:55

Yanufi dakin bishira aranshi yce da wanda yake

kinka gara mai sonka ko mahaukaci ne. Gdon

yahau tagefe ya kwanta suka saka muhibba

atsakiya, ummi kuwa duk tsawon lokacin nan

tkasa bacci domin bata ga shigowarshi ba. Idonta

biyu har sai daya shigo ta leka ta windo tana

kalloshi har yashiga dakin bishira ya rufo kofa,

sannan ta kwanta tare dayin ajiyar zuciya. A fili

tace ina ga fa har dani alaifin nan, amma bari

gari yawaye inba shi hakuri durkusa ma wada ai

ba gajiyawa bane. Bishira tafarka cikin dare taga

Abba kwance hannunsa na dama dore kan jikin

'yarsu, ta tsura mishi idanu tana son mijinta

sosai. Ban dahaka data kaishi koto ya bata

takardarta koda mahaifinta xaimata baki

sanadiyar haka, amma shi yanzun yadaina sonta.

Takai hannu tadora a kumatunshi, ahankali

yabude idanu, suka kura majuna ido yace bishira

me yasa kike yin abinda zai samu mu samu

sabani bayan kinsan sone ya hadamu?

Idanuwanta suka kawo ruwa, Abba dane ka soni

kaji dani har alokacin ina ganin ba Wata mace

data kai ni dacen gwanin iya soyayya. Amma

yanzun duk ka zuba ni a kwandon shara har kana

marina saboda ummi. Ya ce, a'a ba sbd ummi na

mare kiba, saboda kin dukeni ne amma kiyi

hakuri. Banason kina zubar da kanki a gurinta,

yawan fadanku zai sa raini ya shiga tsakaninku,

ni kuma ba zan so ta rainaki ba. Kuma da kin

kwantar da hankalin ki ummi fa ba wai tana sona

bane, ita fa an matsa ma tane, kuma su umma da

kike zagi na rantse miki masoyan kine. Ta ce

tokai kana son ummi ne ? Ya dan yi jim, sannan

ya ce ai dai kin san yanda auran namu da ita

yakasance bagatatan bai dace ace kinma tsaya

yin wannan tambayar ma. Tadan yi shiru, zancen

nan ya shige ta bakamar yanda ta zata da farko

ba, ko dadin baki zaimata? Sannan ta tuno da

ranar da fati tazo. Ta labe taji koza suyi

zancenta sai taji suna ta hirarsu, acikin harar fati

ke cewa wai kuwa ya kuka kaya ne ummi? Nasan

yanzun ai kin warke, kema kin goge. Ta ce

damefa? Fati tace, a'a ki gane mana, batun

kwanciya. Ummi tace, kin san cewa yaya Abba ko

gadona bai taba kwana ba? Fati tace kai haba?

Ummi tadinga yimata rantsuwa, tuno da wannan

sai bishira ta yarda mijinta ma baya son ummi,

don haka sai ta saki murmushi. Yace, tunanin me

ki ke yi? Tace da ina ga kamar dadin baki kake

min, amma dana tuno naji ummi tana fadama fati

wai baka taba ko kwanciya a gadonta ba, bare ka

hada jiki da ita sai na yarda. Abba ya zaro ido, a

ina kika ji suna zancan? Ta ce, a'a tazo mata

rakiyane naji suna maganar a soro. Abba ya

girgiza kai. Bishira tace, kuma da gske hakane,

yakai hannu yakama nata tafin hannun, wannan

wani sirri ne tsakanina da ummin. Ynda ba zan

fada mata komai tsakanina dake ba, haka itama

zan sakaya nata sirrin, tadai fahimci hakane, don

haka sai ranta yayi mata dadi har ma ta baiwa

Abban kanta a daran. Ynda taga yna rawar jiki ya

tabbatar ma ta ba wani angwanci da yayi, don

haka zuciyarta fes ta wayi gari. Duk da cewa

abba ya tashe ta cewa taje tayi wanka harda

Allah yahadata amma tayi niyar baza tayi hakan

ba sai gari yayi haske. Ummi ta fito don tanuna

mata cewa Abba ya kwana da ita. Bishira an dafa

ruwan tea an kai falo sai wannan rawan kai ake

yi. Sai data lura ummi ta dauko tsintsiya tasoma

sharar gidan kamar yanda tasaba, sannan tafito

da buta aka nufi bandaki, kai ko dankwali babu

aka yiwanka aka fito. Gashi yna ta digar ruwa,

ummi ta fahimta kuma tagane cewa tayi hakan

don ta nuna mata ne. Kuma taji zafi aranta

kamar ynda bishiran taso, ta amma azuciyar ta

sai tace na banza jiya nan yakora miki mari.

Lokacin da abba ya shigo gidan tagama shara

tana kwashewa, bai ko dubeta baya shige falon

bishira, kan ummi yasake daurewa, me yake

faruwane haka da zafi? Ta tambayi kanta. Data

koma daki tagumi ta zabga tana tunani ita da

suka yi kaca-kaca ma sun shirya bare ni? Kamar

tabi shi har falon bishiran ta gaida shi, amma sai

tafasa. Tazuba ido taga zai bar gidanne ba tare

daya leko dakinta ba? Sun gama karin

kumallonsu tsaf yayo wanka don tafiya gurin aiki,

sai dai kayan dazai saka suna dakin ummi. Ya

fito yanufi dakin. Ciki- ciki yayi sallama ita kam

tsoro ne ya tsirga mata, tasake tambayar kanta

mekuma yafaru? Ta amsa tare da gaida shi. Nan

ma a ciki ya amsa, yadauki kayan sai dazai fita

sannan yace ba kya bukatar komai ko? Tayi

karfin halin cewa sugata ceta kare. Ya dube ta

furka tsuke me yasa baki fada minba? Ta ce, na

manta ne, yace to sai kije gurin bishira da dibar

miki inzan dawo na siyo. Ba kya neman komai da

rana ko? Tace a'a sai nama kawai ya daga

murya, kullum ne ya zama dole a saka nama a

abinci? Jikinta har bari yake don tsoro, ta ce a'a

yaja tsaki ya fita. Ummi tasaka kanta cikin cinya

tana furta 'inna lillahi wa inna ilaihir raji'un.'

hawaye suka soma yi mata sintiri.KI novels / ZURFIN CIKI          www.gidannovels.blogspot.com book 4 part 11

ZURFIN CIKI          www.gidannovels.blogspot.com book 4 part 11

Posted by Bashir Sani                  www.gidannovels.blogspot.com Fesan on 15 Dec 2016 - 01:57

Dadi tamkar yakashe bishira don tna labe tana

jinsu afalon ya saka kya yashirya tsaf, sannan ya

nufo dakinta don dauka jakar laptop dinshi. Jin

sallamarshi tayi mza tashare hawaye sannan ta

amsa, yshigo ya dauko dari biyu ya aje mata

akan gdo, ga kudin maman nan kura, kada fati

tzo kifada mata baki kudin nama kullum tunda

har kin iya shaida mta cewa ban tba kwana

agadonkiba. Kin kosa inkwanta dakene? Yadauki

jakar yarataya sannan yayi mata wani kallo sama

dakasa, to banga gurin kwana agadon naki ba.

Hakanan banga abin kwanciya ajikinki ba, yafice

yabar ummi tsaye tazaro idanunta cikin matukar

al'ajabi da kunya. Ina ya Abba yaji zancen nan?

Kodai fati ceta fada masa? Wata zuciyar tace fati

baza ta iyayi masa zancan nanba saidai in

ummarsu tafada mawa ita kuma tafada masa.

Inko hakane fati batayi mata adalci ba, ai hira ce

irinta aminta tsakaninsu, gashi ta bata kunya har

tasa ya Abba naganin tazaku. Tokuwa tasha

alwashin nuna mishi bahaka take nufi ba, afili

tace Allah yabamu rai da lpy. Sai kuma tasoma

kuka. Bishira tafadi kan dadi ashe gara data fada

masa zancen dataji suna yida fati, gashi yanzun

yayi mata rana. Lallai labe yayi mata amfani sai

kawai tasabi 'yarta tazari mayafi tafice makota,

yau kan tana da labari mai dadi sai yawon raba

shi take bata manta ko kalma daya. Sannan

darana tazo tahau kici-kicin dora girki, lokacin

ummi tafito don yin alwala, ita ko karyawa batayi

ba don tawuni da takaici ya Abba. Tana kallon

yanda bishira tazubu kayan miya tana jajjagawa

batare data wanke ba hancin kawai ta cire. Ummi

tayi alwala tashige daki, ranar har dare ummi

bataci komai ba, duk da tanajin yunwa. Zantukan

abba kawai kemata yawo a kwanya. Tayi kuka

harta gaji fuska ta kumbura. Tun uku yadawo

baiga ummi ba, bishira tagabatar masa da abinci

dakyar yayi cokali uku. Dama yazo dafura, yasha

sannan yanufi shago, yini yayi yana tunanin

kamar bai kyauta ma ummi ba, amma yana

mamakin yanda ummi ta iya cewa bai hau

gadonta ba. Kenan inyahau din dakuma abinda

yabiyo bayan hawa gadon duk zata ringa fesarwa

ne? Kai yafaji haushin abu biyun nan dacewa

bada sonta aka daura masu auran suba dakuma

fada ma fati sirrinsu. Saidai duk dahaka zuciya

da idanunshi suna matukar kewar ganin ummi,

sai shida yadawo gidan. Ruwan wanka ya diba

yanufi bandaki, man shafawarshi dasauran su

suna dakin ummi, don haka yakalli bishira. Bari in

dauko kayana can dakin ummi kozaki dauko min?

Tace, bazan jeba kaje da kanka. Tana kwance

kan doguwar kujera lokacin kanta yana matukar

sarawa, don kuwa yanda yayi sallamar da kyar

itama dinda kyar ta amsa. Saidai ita badon

wulakanci tayiba, saidai don yanda take jin

jikinta. Yashafa mai tare da feshe jikinsa da

turaruka. Idanunshi suka sauka kan darinshi biyu

daya aje mata. Yakalleta, ke ina abincin da kika

dafa? Batare data dubeshiba tace, bandafa ba.

Yace sbd me? Tace banjin yunwa, kaikuma naga

ba anan kake ba, baki ya taba yasa kaya yafice.

Har tayi sallar isha'i lokacin tasoma jin jiri, amma

bata da niyar shan ko tea tanajin ya shigo ya aje

mata ledar ta kusan minta 30 kafin tataso tazo

tatura kofarta. Sannan taduba ledar, nama ne

balango yaji albasa da tumatiri, sai sugar da

madara, nan ta aje su tayi kwanciyarta afili tace

natabbata kurar kenan indai naci maman nan.

Bacci yadauketa can kusan ukun dare fa yunwa

fatakai yunwa, kowa yasan yunwar dare yanda

take jigata bawa, a gigice ummi ta tashi tahada

tea tahau sha da gaggawa. Tagama kamar taci

naman sai kuma tafasa ( tamiko min ninkuma

nayi fuska nacinye au namanta madawani azumi

lolx) ta kauda kayan ta koma ta kwanta, aikonan

fa cikinta yahau hautsinawa. Dagudu tatashi

tanufi fita tana bude kofa kafin takai bandaki

tasoma sheka amai, tun bude kofarta abba

yafarka dasauri yafito. Riketa yayi ganin yanda

take sheka amai kamar zata amayar da hanjin

cikinta, sai sannu yake mata. Data gama yajanyo

ruwa ya wanke mata fuska ta kuskure baki.

Yawanke gurin gurin tana gefe tsugunne, cikinta

da kanta sai ciwo sukeyi tana mikewa sai jiri.

Nan tafadi ragwaf, shine yadauketa tamkar ya

dau jaririya don rashin nauyi yace duk kece kikayi

makanki sanadin wannan matsalar. Don kina

fushi saiki yiwa abinci yaji, ai gashi nan kema

kina ji ajikinki, kan kujer yadorata ya cire mata

siket din atamfar dake jikinta, don duk sun jike sai

na ciki. Yajuyata zai zage mata zif din rigar tana

son ta hana amma bata dawani karfin hanawa.

Tanaji tana gani abba yacire mata riga, gashi ko

best bata saka ba sai breziya. Takai hannuwanta

tarufe kirjinta. Shikam ganinta ahaka yasa tsigar

jikinsa tashi, tun daga karamin yatsansa har

tsakiyan kansa ruf da ciki ta juya tayi, shi kuma

ya kunna mata fanka yafita. Zaune ya samu

bishira atsakiyar gado, ta kalle shi da tuhuma, me

kaje yi dakinta? Yce amai naji tanayi shiyasa

nafita, bta dlpy ne, tsaki taja sannan ta kwanta.

Shi kam bai runtsa ba, kunnanshi da hankalinshi

suna can, dga bisani madayaga baccin yaki sai

yatashi yayi alwala yasomayin nafila. Dazai tafi

masallaci yske lekawa yaga IKI novels / ZURFIN CIKI          www.gidannovels.blogspot.com book 4 part 13

ZURFIN CIKI          www.gidannovels.blogspot.com book 4 part 13

Posted by Bashir Sani                  www.gidannovels.blogspot.com Fesan on 15 Dec 2016 - 02:05

shikenan yanyun bata dawani aji agurin Abba

ummi da tsoron allura sam taqi tsayawa jiya ma

don agalabaice take Nurse din tace ke dai

shagwaba ta miki yawa A ce allura ma kin kasa

tsayawa kefa mace ce Wata rana ma haihuwa

zakiyi ummi fa taki tsayawa nurse tazo tace ma

Abba taki tsayawa abba yaleka dakin allura

menene haka ummi tsoron alluran ki yayi yawa

kitsaya mana Tadube shi fuska a shagwabe ya

Abba dazafi nikam na hakura da allurar nan Abba

ya shiga dakin ya kalli nurse din zo kimata ba

zanyi asarar kudina ba Ummi bata ankara basai

jinta tayi atsakiyar kirjin Abba shi kanshi sai jin

wani abu yayi yataso daga tafin kafarshi zuwa

tsakiyar kanshi Har yayi baya dasu tamkar zasu

fadi to bare ummi wadda jikin nata ya dauki rawa

Ya kalli nurse dinda idanuwanshi wadanda suka

canza kala nan da nan zo kiyi mata Yadaga

hajabinta tare dazame zanin daidai inda za ayi

mata allurar shigar allurar ta saka ummi cewa

wash tare da sake makalewa jikin Abba Don kuka

tasaka wanda daga jinshi kasan shagwaba ce

zalla ya lumshe ido lokaci daya ya kuma budesu

nurse din tace kai ke kam kin cika shagwaba

Abba ya dora yatsunshi guda adaidai gurin da

akayi allurar yana murza mata tare da rada mata

'sannu' akunnenta Rekicewa tayi sannan ta

kwace jikinta daga gare shi wani yanayi ta tsinci

kanta mai girgiza bawa Ya sauke ajiyar zuciya

sannan yace mu tafi suna cikin mota dukkansu

sunyi shiru Abba kasala ce da muradin matar shi

yasa shizama hakan Ita ko ummi mamakinta ba

yau Abba yasoma taba jikinta ba can baya yasha

rike ta yazane ta, yasha rungumeta ayi mata

allura, bata taba jin irin abinda taji yanzun ba Ta

jingina da kujera tare da lumshe ido sai take ta

tuno yanayin dataji lokacin daya mannata

ajikinshi. Tsayawar motar ne ya sata bude

idanunta, azatonta gida suka zo,sai taga ashe

gurin kayan kwalama ne Ya kalleta, ina zuwa Ya

fita ya nufi zuwa ciki jim kadan ya fito da ledoji,

kaji ya siyo da madara mai tsafta, har da

kankarar dayaji tana tambayar umma yasai

musu. Tace, gama fa kankarar umma tasai mana.

Bishira ta cika fam don takaici, kamal kaninsu

Abba yaduba mata ko ummi tana gidan umma, ya

fada mata bata nan. Ta tabbatar suna tare, ta

cema umman bashir tunfa safe suka fita tare

umma tace tun safe wane iri? Tace wai bta da

lpy yaje kaita asibiti Umman bashir tace Allah ya

tashe mu lpy Goben nan zan tafi kauye dama

gobe ta ce indawo gaje 'yar bori, ina fada miki

ummi dakanta zata bar gidan basai ance mata

ba. Bishira tace dahaka zata faru zanfi kowa farin

ciki, umman bashir tace kece aida shegen kyamar

'yan kauye bakison mutane Matsalarki kenan da

ace zaki jure muje tare kiyi kwana 2 'yar bori da

bokan tsauni zasu cika miki aiki Bishira tace

zanje umma. Biyan bukata ai yafi dogon buri

umma tace taki turo minshi ince masa sha'ani

zamu don kada yace zai hana, bishira tace to.

Sun sameta agidan ummi tayi dakinta da ledar ta

shikuma yashiga gurin bishira. Ranar daya dawo

dakin ta kuwa tayi kyau cikin doguwar rigar

shadda ruwan kunkumadi, tun yana kallon ummi

asace harya kasa dauke idonsa Ummi talura ta

birgeshi sosai don haka tazauna bakin gado tana

fuskantarshi hira ce suke yi jifa- jifa itace ma

tasoma sako zancen Ya Abba zance ma alhaji

yasai min TV nagaji dazama shiru Abba yace a'a

banason haka ina sane zansai miki, tace to

Bishira dake labe ta girgiza kai aranta tace ashe

za ayi bala'i duk randa yakawo TV ai itama ai

iyayenta suka sai mata. Tace to yaya abba

inason makaranta ya aje laptop din daya soma

budewa yamaimaita kalmar makaranta? Ta ce eh,

yace sai nayi tunani Ummi ta marairaice tunani

ya Abba? Kai dakake son inyi karatu? Yace

shikenan haka sukayi ta hira har lokacin

kwanciya ummi tayi shafa'i da wuturi tayi shirin

baccinta takwanta Abba yau yakasa nutsuwa

tamkar yaje ga ummi, amma girman kai ya

hanashi. Ranar sama-sama yayi bacci sau biyu

yna fita yana watsa majikinshi ruwan sanyi kozai

dan samu nutsuwa. Har lokacin daya tafi gurin

aiki bashi da wani kuzari. Ranar fati tazo lokacin

bishira ta tafi badadinta, ummi tahau fati

damasifa tare da fada mata yanda sukayi da ya

Abba. Fati ta rantse tamaya kan cewa ba wanda

yasan zancen nan don bata fada ma kowa ba,

sukayi ta tunanin ta ina ne zancan nan yafita?

Fati tace to ko kiyi hankali koda Anty bishira tana

miki labe? Ummi tayi shiru tna nazari, can tadubi

fati Bazan zargeta ba, domin ban taba ganinta ba

amma zansa ido fati tace gara kisa kam yanzun

harzuwa yau baku sasanta ba? Ummi tace aini

bana bukatar sasantawa dashi tunda yace baiga

gurin kwanciya agadona ba Fati tasaka dariya ke

dai kada kicika baki,ummi tace kedai mu bar

wannan zancen inbaki kudin kayan don Allah?

Tati tace kibani dan bnida matsala mijina she ne

yakaini nasai nawa zance yakaini insai miki

kinason wanduna Ummi tace kinjiki da siket zaki

debo min Ai har gajerun wanduna ki kwaso min,

wulakanci zanyi a gidan nan.vels / ZURFIN CIKI          www.gidannovels.blogspot.com book 4 part 15

ZURFIN CIKI          www.gidannovels.blogspot.com book 4 part 15

Posted by Bashir Sani                  www.gidannovels.blogspot.com Fesan on 15 Dec 2016 - 02:12

Saidatayi sallah sannan tazauna gaban madubi

duk da shirin bacci take yi Saida tashafa manta

da hoda sannan tadan goga jan baki. Tafesa

turarenta ta isa gurin kayan baccinta dake cikin

dirowar dora akwati, ta dauko duguwa tazira

sannan takama karshen kitsonta tahada su guri

daya ta tufke. Zata ha gado yace, ga nama kizo

muci. Ta fada gado tare da jan filo ta dora kanta

da kirjinta sannan tace nama saikace wata kura?

Dazun fana danci amiyar danayi. Yace nida na

siyo shine nazama kuran ko? Tace, a'a ya Abba

kaine ranar nan naji kace kura. Kullum ake cin

nama? Yayi murmushi aranshi yace, ok nan na

rama ne kenan, sannan yace toshi kenan bari in

ajiye miki naki. Nan tayi kwanciyarta. To 'yar

gidan tsohuwa, yafada danufin zolaya, tace kai

kuma dan gidan ummanka. Cigaba yayi dashiga

yanar gizonsa, ita kam a gajiye take bacci

yasoma fizgarta. Lokacin dayazo shima ya

kwanta akan gado, ta bude ido lpy Yaya Abba?

Ya dubeta tsakaninsu mutum daya zai iya

kwanciya. Wace irin tambayace wannan mutum

da dakin matarsa da gadonta atambaye shi lpy?

Tatashi zaune, gani nayi ba guri agadona, yayi

shiru, wato ummi bata barin bashi, ta tsura mishi

ido tana jira jin mezaice. Yatashi zaune, idanunshi

akan lebunanta, toni dai ga guri na samu, ta

sulale itama takwanta rigingine tare dajan bargo

tarufe rabin jikinta. Shima hakan yayi, ummi

fargaba ce tasa tanemi bacci tarasa, shikam

addu'ar bacci yakaranta sannan yashafa

yalumshe idanu. Duk su biyun bacci sama- sama

sukayi koda Abba baisamu nasarar kama kayan

ummi ba amma aranshi yace wannan sharar fage

ce. Dasannu za'a kai ga muradi, ko washegari

daya kwana adakin dai bawani cigaba sai sake-

sake Abban yayi tayi azuciyarshi, na cewa

yakauda wata kunya ya fito mata amutum, amma

yakasa hakan. Musamman yanda yaga ummin

tana da shegen wayo, ba kamar yan yazata ba.

Sannan gashi ta iya yin ado irin na tsokana.

Hakan yasa duk ranakun girkinta Abba yana

zumudi amma yakanyi kwanan rashin sukuni.

Wata jumma'a tsohuwa ta riski ummi da irn

wannan shiga tariga da gajeren wando, ta kawo

mata ziyarar data saba inta dawo masallaci.

Salati tasaka tare da cewa, yarinyar nan kece

haka kinzamo sai kace arniya? Ummi ta tashi

tsaye tayi juyi tare da cewa. Ynzun tsohuwa ban

birge kiba? Ta ce kitson naki ne kurum yamin

kyau, amma wannan shiga dame tai kama? Kuma

shimai sunan malam yakasa hanaki koke ma

yasoma tsoron nakine? Ummi ta tuntsure da

dariya, ba tsorona yake jiba, shine ma yake son

kayan don shine ma yasai minsu. Tsohuwa tace,

oho! Eh lallai ta mike Allah ya taimaka, duk abin

ku dai baza ki koma baturiya ba, ummi tace oho

dai ke dai kuma baza ki iya wannan ba. Tace,

Allah ya tsare nida wannan shiga, ummi ta dauko

dari biyu ganin tsohuwa ta mike, nizan tafi in dan

zazzaga in ziyarci jama'a. Ummi ta kama

hannunta ta saka dari biyun, gana goron

jumma'a, Allah ya hadamu aladan ziyarar. Suka

fito tana cewa. Ke kullum nazo sai kin bani kudi

ummi, to Allah ya shi muku albarka, Allah kuma

yasa ki sauko lpy. Murmushi ummi tayi duk 'yan

gidan su kallon mai cike suke mata. Duk hirar

nan tasu bishira najinsu, ta cika tayi fam. Dama

Abba yana kwana da ummi? Ashe shine yake sai

mata kananan kaya? Ashe har tana da ciki shine

yamata karyar cewa baya sonta? Tana dawowa

raka tsohuwa, bishira ta kalleta, karamar yarinya

ta iya karuwanci, dube ki. Ummi ta kalleta babba

fa ya rike girmanshi inba haka ba inhau in taka,

kuma niba karuwa bace, kema kalle ki. Ta taso

zan zane kifa? Ummi ma tadaga murya. Sai kace

wata 'yarki? Ba ki isa ba. Bishira tazo zata

shakota, ummi ta daka tsalle taja baya. Karki

sake ki taba ni. Nan fa gidan ya kacame, bishira

sai ashar take zugama ummi, tana kiranta 'yar

matsiyata. Ummi tace, banga kamannin masu

arziki ba a jikinki, nan makota suka shigo yin

rabo. Ummi ko tana fada mata take ramawa, abin

da yafi yiwa ummi ciwo datace ummanki

matsafiya, nasan komai saboda bakin asirinta ne

sahabi yafasa aurenki aka mannawa mijina. Don

shima ya fada min ba ya sonki, har yanzun bai

taba kwanciya dake ba. Ummi tace, kazama mara

sallah me labe, kina labe min akofan don bakin

kishi, kuma insha Allahu sai Allah yasakawa

ummata tunda kika ce tana asiri. Maman amir

kawar bishira tuni taruga takira umman bashir,

sai dai cikin sa'a tanazuwa Abba nayin parking.

Ganin yanda mahaifiyarshi tashiga gidan cikin

hanzari haka shima agurguje yafada gidan, ranshi

yayi mugun baci yanda yaga gidan cike da

jama'a. Ga bishira mutum biyu sun rike ta tana

zambarmar asake ta ta lallasa ummi, ga ita kuma

ummi tsaye akofarta kanta babu ko dan kwali ta

sha gajeren wando ya dan gota gwuiwarta da 'yar

riga tana maida martani. Yace ma matan dasuka

rike bishira, ku saketa suka sake ta ya daka mata

tsawa da karfi, duk ku fice min daga gida,

magulmata tunda duk yawanku kun kasa sasanta

su. Sum-sum suka wucesuna tabe baki, duk

dahaka bishira bata daina magana ba.ZURFIN CIKI          www.gidannovels.blogspot.com book 4 part 16

ZURFIN CIKI          www.gidannovels.blogspot.com book 4 part 16

Posted by Bashir Sani                  www.gidannovels.blogspot.com Fesan on 15 Dec 2016 - 02:14

Haka umman bashar batasan yarda komai ya faru

ba. Amman ta shiga zagi da tsine ma ummi har

da ce mata karuwancin ne ya motsa, ai dama

nasan tun kafin kixo gidan nan kinsan maza.

Bishira ta ce umma wllhi ga babban mai laifin

nan, muna funtata sukeyi duk ire ire wadannan

kayan na jikinta shiya sai mata su, ni bai siyo

min ba. Na gaji da hakuri ana cutata gwara

yaban takarda ta. Umma tace daina fadin ya baki

takarda insha allahu saidai ita ya bata, Abba

yayima bishira wani kallo tare da cewa ki tafi

mana sai me? Yarda kika gaji da ni nima Haka na

gaji da ke, ya kalli ummi yace ke kuma mi nake

fada maki kullum? Itama cikin fushi tayi magana

toh shikenan saita ta zagina tana ma ummata

sheri don ita kake so? Bishira ta cafke dama ai

ya fadaman baya sonki. Ummi ta kalleshi ko zai

kare kanshi, amman baya kokarin Haka saima

kara zaro mata ido da yayi yana cewa. Ni kike ma

ihu ummi? Zuciya tazo mata wuya nata ganin an

daketa ne kuma an hanata kuka. Shi kanshi ya

tozarta ta da ya fadama kishiyarta baya sonta.

Duk da tasan da haka ta kalli bishira cikin daga

murya tace, an fada maki na damune don baya

sona bana son ya soni don nima bana son Shi....

Mari Abba ya sakar ma ummi da bayan hannu,

kalmar da ya tsana kenan, zafi yakeji a Zuciyarshi

ko tunowa yayi da ummi bata sonshi. Daki ummi

ta fada, ta fada kan gado tana kuka, ya kalli

bishira kije gidan ku sai nazo, umman bashar

tace ba inda zataje kuma in ka sake na samu

labarin ta tafi saina debe maka albarka. Tasa kai

fuuuu ta fice, tunda ka dauki hukunki mai kyau ka

duki marar kunya ai naji dadi. Bishira ma taji

dadin haka, Shi kuwa ba don su yayi ba zafin

furta bata sonshi ne yasa ya daketa. Yana shiga

dakin ummi lokacin ta mike tana kuka, ta dauko

zane ta daura tana kuka sosai. Ta zari hijabi ta

zura zata fita, yace ina zaki? Taki sauraronshi

zata fita ya rikota, ina zaki nake? Tayi magana

cikin daga murya cikin muryar kuka tace gidan

ubana kai kuma ka zauna da warda kakeso,

tunda ya mareta nan ya gane bai kyauta mata ba,

don yasan ba dole bane ta fahimce Shi, sai ya

samu kanshi da jawota ya rungume. Duk da suna

cikin bacin rai Duk kansu saida sukaji wani irin

yanayi. Yace kada kiyi yaji ummi kinsan dai koh

kinje su umma fada zasu maki. Cikin sanyin

murya yayi maganar, kan ummi ya sara, ta kwace

daga jikinshi ta sake fadawa kan gado. Sabon

kuka ta saki, ya zauna bakin gado ya kamo

hannunta ta sarke ya tsunshi da nata ya dan

matsa, ummi! Ummi!! Tashi kiji, cikin kuka tace

mi zanji yaya Abba, kawai ka rabu dani, ni baka

man adalci ba. Ya za'a yi kaje kana fada mata ni

baka sona kasa tana man gori, umman bashar

harda ceman wai ni nabi maza. Ya sake kwantar

da murya yace ki yarda ni ban fadama bishira

cewa bana sonki ba, kuma batun umma kisashi a

gefe kawai don ni nafi kowa sanin halinki. Nafi

kowa sanin tarbiyar umma na... Duk da haka ai

baka kare kanka ba lokacin da take fada ba,

ummi ta katse kiran da yake mata, yasan ummi

sarai yanzu kam bazata saurari komai ba, koma

ta saurara zata ta kalubatanshi ne, don haka sai

yace to Tashi ki bani abinci. Kin Tashi tayi don

kanta jinsa take kamar ya fado, mi kewa yayi ya

fita, ya rasa sukuni, koda yaje shago kasa yin

komai yayi, sai murza hannunsa da ya mari ummi

yake. Ya ciro wayarsa ya kira ummin tayi ta

ringing kusan sau 3 kafin ummi ta daga yace

haba ummi, inata kira kayi banza dani? Shiru dai

tayi bata tanka ba, ummi cikin disashiyar murya

tace, dama haka ne, sai an kwance ma mutum

zane kasuwa azo gida ace za'a daura masa. Sai

ta kashe wayar. Daga nan gidan umma ya nufa,

tace anya Abba lafiyarka kuwa? Naga Duk ka ya

mutse. Ya zauna suka gaisa yace umma ina fa

lafia, dazun bayan sallar jumma'a ina iso wa gida

da yunwa sai kurum na samu gidan tam d

jama'a. Ummi da bishira na tarar suna ta zage

zage har aka samu wata shedaniya taje ta kira

umman bashar. Umma tace subhanallah! To ya

akayi yanzu? Yace tarwatsa taron nayi, nasan

koda ban tsaya bin bahasi ba ummi ce mai

gaskiya. Domin bata kula bishira, Duk yarda akayi

ta kure ta ne. Tsohuwa daga can gefe tace, wai

bayan zuwa na gidan sukayi fadan? Abba yace

oho ni ban masan mafarin fadan ba. Umma tace

kai wannan abu allah ya dai dai ta maka su.

Amman kyanshi kana zuwa ummin ya kamata

kayi wa fada, koma ka zane ta, don itace karama.

Abba har suna hada baki da Tsohuwa gurin fadin

"Haba dai". Abba yace umma in itace da gaskiya

kuma ai na zalinceta, yanzun da haka fushi take,

Duk na tsorata bana son fushinta, sai taki cin

abinci. Don allah umma bari in kira maki ita ki

bata hnkr, umma tace ba zan bata hnkr ba, abinci

kuwa kada allah yasa taci. Sai dai ayi tunanin

abinda ke cikin ta, Tsohuwa tace, wannan

sakaryar matar taka dama na lura fada takeji.

Sanda nayi sallama tana zaune amman amsawa

ta gagareta, don haka ma ko gaisheta banyi ba

na wuce. Ita kuma takwara ka hanata saka

wadannan kayan na arna. Abba yace, su ake yayi

Tsohuwa, Tsohuwa tace, tafdi lallai yayi ya zama

banza. Abba yake cewa Don allah umma ga nmbr

bari in saka maki a waya, ya dauki wayar umma

ya saka mata lambar wayar da ke hannun

ummin, yace umma na roke ki lallasheta ba wai

fada zaki mata ZURFIN CIKI          www.gidannovels.blogspot.com book 4 part 17

ZURFIN CIKI          www.gidannovels.blogspot.com book 4 part 17

Posted by Bashir Sani                  www.gidannovels.blogspot.com Fesan on 15 Dec 2016 - 02:17

Duk jumma'a abba yana dawowa gida

musamman in ranar girkin ummi ne don cin

abinci na musamman. Jumma'a biyu kenan bata

fado kanta ba sai wannan, don haka tun alhamis

taje ta yarfo kitsonta, ta biyo ta gidan su gurin

tsohuwa tazo. Don haka suna gaisawa da umma

tace gurin tsohuwa nazo. Suka shige daki tace da

tsohuwa nazo ne indan samu dan wani sirrin.

Tsohuwa tace, name ummi? Ta ce na gyaran jiki

mana. Fati tace min kwanaki kin fada mata wasu

abubuwa. Tsohuwa ta ce, ja'ira, kinga uwar bari?

Dama nace zaki same ni ina kyakkyawan zamana,

bada ina fada miki kina sharewa ba? Ummi tace

haba tsohuwa banaso aji mu yanzun dai ki bani

shawara sannan ki fada min abinda zanyi inja

hankalin mijina. Ta ce, toda farko ki dinga kula da

jikinki ta hanyar rufe shi ruf, kada kibar kofar

iska. Banda tafiya ba takalmi, iska tana shiga

tanan kuma mace narage ni'ima banda zama ba

dankwali inso samu ne hatta tsarki ki daina yi da

ruwan sanyi, ki dinga yida ruwan dumi. Sannan ki

amshi bagaruwa gurin ummarki ki dinga shiga

inkin tafasa da alif dakuma saiwar mata, sannan

inkinyi al'ada kin gama kinyi wanka toki dinga

matsa farin miski a ehem dinki. Sannan ki samu

saiwar kankana, saiwar zogale, kanunfari,

mazarkwaila dazuma amma kisa kanunfari

dayawa sai ki dafa su su dafu kullum kisha kofi

biyu safe da yamma. Sannan ki aya garinta,

kwakwa ma kiyi garinta, dabino ma kiyi garinsa,

sai ki dinga diban cokali bibbiyu ki zuba amadarar

ruwa sannan ki zuba zumarki mai kyau kisha, sai

ki samu kuma gwanda, kankana, abarba, zogale,

citta, lemun tsami, ki markada su kisha. In anan

maki katsaya yarinya zakiji ki kin cika cindum

daruwan ni'ima sai kin samu martaba ta

musamman agurin miji dan zaijiki kin fita daban

da dukkan sauran mata. Ki hada da biyayya

tsafta da kuma iya tsara girki mai dadi. Ummi

tace, toni yanzun yaya zanyi nasamu saiwoyin

nan? Tace, bari zanba matar ado dake yawan

zuwa kasuwar qauye zata zo miki dasu. Amma

su gwanda gasu nan bakin titi ko shi sai kice ya

siyo miki, zogale kuwa baki rasa shi gurin

ummarki, har da cittar da alif din da bagaruwan.

Ta ce to, ta tafi gurin umma ta amsa har taje

gida bata daina mamakin tsohuwa ba, ya akayi

tasan duk wadannan hadin matan? Tun ranar

alhamis din ta soma aiwatar da darussan da ta

debo daga tsohuwa, safiyar jumma'a ranar zai

bar dakin bishira. Ya fito tana sharar tsakar gida

ta gaidashi, ya amsa da fara'a, tare dawani kallo

mai fassarar in ba keba. Cikin muryar data adana

don shi kadai tace, ya abba ina son in je ayi min

zanen fulawa. Yace jiya kin fita yau kam a'a.

amma ki aika akira mai zanen tazo ta miki. Ta

marairaice, towa zan aika yaya abba? Yace aike

ni, ina ne gidan? Tace layin su umma ne yace to

za'azo ai miki. Bishira tafito daga daki tazabga

ma ummi harara, Tare dacewa kisisina. Abba

yakalleta, kema sai tayi miki. Tace bana bukata,

aikin banza, shikam yafice. Ummi kuwa tace gaba

da aikinta, ita ko sai tasa kujera tazauna tana

sakin zantuka, eh don kwalliyar tabanzanta tunda

ba a iya biyawa miji bukata. Allah dai yasa ya

fada min komai, to ni me zai dame ni don 'yar

aiki kawai na dauki yarinya. Tashare min gida,

tayi wa mijina abinci, daga nan fa? Saita saki

shewa, ummi ta ce aranta yau zan bambance

miki. Birabiskon shinkafa tayi da miya, ta wadata

birabiskon da kayan lambu, miyar ta dauki nama

da bushasshen kifi. Sannan ta hada musu kunun

aya yaji dabino da madara, ta aikawa ummanta

lokacin da kamal yazo daukar na ummarsu.

Tasheka wanka taci doguwar rigar shadda koriya

mai duhu, ta kafe dauri tamkar yau ne daurin

aurensu. Ga fulawar da yaje ya biya akazo aka

zana mata. Tanajin rigimar muhibba tafito tazuba

mata adan kwano tazaunar da ita akofar falon

mamanta. bishira tafito kicin baki tasaki tana

kallon ummi da tazo wucewa harda bangazar

ummi, nan ko kamshi ya bude ta na turarukan da

ummi ta fesa. Abba yana yin sallama ummi tafito

da sauri, oyoyo yayana, bishira tana daga kicin

dinta tana kallon su. Ummi ta rungume shi,

sannu dazuwa sahibina. Ta amshi ledar

hannunshi dajakar, yace yauwa sannu babyna

tace inazan kai ledar? Yace akwai ta bishira aciki

ki ciro. Ta mika mishi ledar ta wuce dajakar

dakinta. Ya mika wa bishira lemo da abarba da

yayo musu tsaraba sannan ya wuce danasu,

awulakance ta aje. Yana shiga ummi tadan karo

kofar yanda bishiran zata iya lekensu sosai ta

gefen kofan. Ta cire masa hula ta aje akan

madubi sannan ta kunna fanka. Ta shirya masa

abinci, yauni zan baka har ka qoshi. Haka suka

yita baiwa juna abaki har suka qoshi. Yakamo

hannunta mai qunshi yana ta sumbata, wai kamar

kada su goge. Kumatun shi ta shafa nima yau

kamin kyau, koda yake dama kai me kyaune, ina

sonka ya abba sosai. Cikin jin dadi ya mannota a

jikinshi, nima ina sonki, ina manta kowa da komai

in muna tare, tace ina tsoron kada wata rana ka

juya min baya. Ya saqalo hunnuwansa cikin nata

ina fata in mutu kafin lokacin. Ummi tasomayi

masa wasu irin darussa wadanda tasan yana

saurin tada sha'awarshi nanda nan kuwa tasa shi

fita hayyacinsa yakama surutai. Ummi ta tabbata

bishira tana wurin ta labe, don haka tai murmushi

ta bishi suka tafi duniyar ma'aurata. Bishira

tamkar tayi hauka sai kawai ta fado dakin tana

fadin, maciya amana, har yanzun ba afita daga

lokacin girkina ba munafiki. Abba ya tashi sannan

yaja riga yasaka, ok dama kina labewa ne kiji

sirrinmu? Da taga ya sauko da zafin rai saita

gudu dakinta. Yabita yamata tatas, kuma ya fada

mata cewa tazo ta shiga dakin ta zauna ba labe

ba, yanzun zai komane yaci gaba daga inda ya

tsaya. Tayi ta kuka gashi ba damar zuwa gurin

umman bashir dole ta tafi gidansu. Shi kam abba

shareta ya yi kosu umma bai fadawa ba. Sabuwar

soyayya ma ya balle agidan, su ci abinci tare,

wanka tare, su fita yawonsu a qafa ko amota. In

yana gurin aiki bini- bini ya kira waya, ita kuma

ko yaushe cikin kirkirar girki da kwalliya tare da

dadadan kalaman dazata fada masa take.ZURFIN CIKI          www.gidannovels.blogspot.com book 4 part 18

ZURFIN CIKI          www.gidannovels.blogspot.com book 4 part 18

Posted by Bashir Sani                  www.gidannovels.blogspot.com Fesan on 15 Dec 2016 - 02:19

Ummi tayi alalar gwangwani ta sauke kenan sai

ga aunty farida da yake tunda akayi auren ummi

batazo gidan ba. Har daki ummi ta shiga suka

gaisa tayi masu addu'a zama lafia, tayi mata

nasihar zama da miji. Umman taji dadi tare da

kwadayin ina ma bishira take da halin yayarta, ta

zuba alala ta kaima aunty falon bishira. Ta isko

su tana mata fadan kaxanta, cikin murna aunty

ta anshi alalar taci bishira ta cika fam. Tun tana

jurewa har tace aunty ai kin zubar min da kima,

ya ya za'a yi ki anshi abun kishiya kici. Aunty ta

kalli bishira fuska daure tace ke da ita akwai

bambamci ne? Bishira tace aunty bambamci ma

nifa jininki ce ita fa? Aunty tace a musulunci fa?

Bishira ta hade rai tana kallon aunty, taci gaba

da cewa, A musulunci tama fiki don tana sallah,

Haka nima ina sallah, kefa kin faru? In kin soma

sallar to kin shigo cikin mu ni da ita. Domin

addinin mu ya nuna muna dukkan musulmi dan

uwan musulmi ne. Inji mai tsira da aminci. Haka

zan iya cin abincinta banci naki ba don bakida

tsafta. Ta daka mata tsawa tashi don allah

malama kije kiyi wanka, ki wanke duk jirwayen

nan naki kafin In daukeki da motata. Da zasu tafi

har kudi aunty farida taba ummi, ummi kam

godiya ta dinga yi. Haka nan da abba ya shigo ta

nuna masa tace ai abba ya ciri tuta a zuri'arsu,

halin mahaifinsu ne da ita. Wata rana aunty ta

bugo ma abba waya cewa aisharsu ta haihu don

allah ya fadama bishira koda ya iso gida ya fada

mata nan ta shiga murna. Washe gari tace zata

gida tama mahaifiyarsu barka. Sannan taji randa

zasu abuja wurin aisha. Yace ta shirya ya

sauketa, ta samu aunty tazo nan dai sukeyi wa

juna barka, mahaifiyarsu tace dubi yar uwarki sai

yanxu ta haihu gwanin shawa. Amman kinje kin

gwarje miji ma yayi maki kishiya, dubeki kamar ba

yar gidan nan ba. Aunty tace mummy ai ita taso

ta zama Haka, tunda kaxanta ce sana'arta.

Hajiya zainu tace ni wani lokacin bana ganin

laifinta a kaxanta, don a gida bata saba aiki ba.

Laifinta daya a gurina wannan abba data nace ta

aura, data tsaya ta gama karatunta ta auri wanda

zai dobo mata yan aiki komai saidai ayi mata

tana daga zaune, amman ta likema talakan tela

wanda bashida ko sisi. Aunty ta katse mamarsu

da cewa In tana da yan aiki shine har wanka

zasuyi? Ta cire dan kwalin dake kan bishira kalli

fa mummy har kanta zasu wanke mata. Mummy

tace aiki gida ya mata yawa, yaushe har ta gyara

jikinta? Aunty tace kawai mummy kina goyon

bayanta ne. Bishira tace aunty mummy ta

fahimta kece baki fahimta ba saboda kina da yan

aiki. Mummy tace duk ba kece kika yima kanki ba,

ga kishiya an maki, bishira ta tabe baki nima duk

nadama ta isheni. Kuma shi da matar duk bana

raga masu. Don ban damu ya sakeni ba, yaji ne

dai nace na daina, daddy ko nazo cin mutuncina

yake gabansu. Mummy tace kin man dai dai.

Haka yake bishira kullum cikin tsokanan hayaniya

da ita da miji ko kishiya. Amman ummi yamxun

bata kulata Domin umma ta gargadeta. Bishira

bata bar gidan ba saida mummy ta zugata

Sannan tace mata jibi kizo za a kai su innarku

yin barka abuja kije ki dan huta kafin suna.

Bishira tace daman ban taba zuwa ba, ko anyi

suna sai na huta. Aunty tace kada ku yanke

hukunci ba tare da sanin mijinki ba kije kiji ta

bakinsa. Bishira ta ce ina ruwana da yardarsa

aunty. Haka kuwa data dawo ta shiga tattaro

kayan ta dake jibge a gefen gadonta, don ita zane

ko yau a aka dinka shi In tasa ta cire duk In da

tayar kafin ta dauke shi yaji jiki. Wani ma saita

goge ruwa ne, kamu ne, duk kyan zani saita goge

tsakar daki dashi. Ranar dama abba dakinta

yake, tace mashi jibi zamu abuja Inji mummy.

Taso ya dan sai mata zani sabo wanda zata

danci suna ya dinka mata. Yace akwai wani leshi

dan sai maku yana shago, Tun wancan satin

naso In zauna In dinkashi da kaina don mai tsada

ne. Tace nawa ka siyeshi, yace dubu biyar ko

wane daya, bishira ta tabe baki. Na zaci zakace

sha biyar wai dubu biyar, yace matsalata da ke

rainuwa yace bari zansa a dinka maku gobe ashe

sunan har yazo? Tace a'a jiya pha ta haihu, ya

sake kallonta jiya? Shine zaku tafi jibi? Tace eh

mummy ce tace mu tafi jibi. Yace a'a kibari sai

ana gobe suna kije. Kafin lokacin ma na samu

wasu kudi da nike sa rai. Sai na sai maki kayan

barka zanen maman da kayan baby. Bishira ta ce

gaskia gobe zamu tafi, In ka sayi kayan barkar ka

aika dasu can wurin mummy yan tafiya Ranar

suna su kai mata. Abba yace nifa ban amince da

tafiyar nan gobe ba. Ban yarda ba. Bishira ta ce

ba wai ina neman yardarka bane, ina fada maka

umurnin da mummy ta bani ne, ko ka mance

mahaifiyata ce? Mamakinta ya cika abba, yace

mahaifiyarki ita zata baki izinin tafiya ko ni?

Umurnina da nata yanzu wanene...? Bishira ta

katseshi kada kayi ganganci hada kanka da

mahaifiyata, ita ta haifeni ta raineni har ka ganni

kace kana sona Sannan ka dinga kokarin

kwatanta kanka da ita? An fada maka kowa

baisan darajar mahaifiyarsa ba irinka? Abba ya

mike ni ne bansan darajar mahaifiyata ba? Tayi

shiru yace nagode Kuma suna na hanashi ma

gaba daya. Zan gani Kuma Bishira ta ce zako ka

gani.ls / ZURFIN CIKI          www.gidannovels.blogspot.com book 4 part 19

ZURFIN CIKI          www.gidannovels.blogspot.com book 4 part 19

Posted by Bashir Sani                  www.gidannovels.blogspot.com Fesan on 15 Dec 2016 - 14:14

Duk ummi tana jiyo su amman bata fito ba, tana

ta mamakin yarda bishira batasan darajar

aurenta ba, bare tasan girman miji. Ranar da

zasu tafi kuwa ko a jikinta ta dibi tsummanta ta

nufi gidan su, Duk ta fadama mummy yarda

sukayi. Mummy tace kinman dai dai talakan

banza shine zai hada kanshi dani, tafiya zakiyi in

yaso in kika dawo ya ce baya auren. Abba ya

dawo ya samu dakinta a rufe, ummi na daka

sakwara a kofar dakinta yace ina bishira? Ummi

tace ina ga ta fita, don ina daki bansan fitarta ba.

Ya daga waya ya kira aunty yace bishira tazo?

Aunty tace bata fada maka zasu tafi abuja bane,

Abba yace ta fadaman amman nace a'a sai ana

gobe suna zataje, ya kwashe komai ya fadama

aunty. Aunty tace kayi hnkr don allah idan ta

dawo da kaina zan hadata da daddyn mu, Abba

yace kiyi hnkr aunty na gaji da halin bishira inga

wannan karo gwara kowa ya huta ni da ita. Aunty

tace kayi hnkr Abba yace sai anjima ya kashe

wayarsa. Zama yayi kan kujera dakin ummi yace

gaskia wannan karo bazai fadawa kowa ba ya

gama auren bishira. In bai nuna mata kurenta ba

nan gaba zata masa abunda yafi wannan don

Haka yabar komai sai ta dawo. Ummi kam

batason ya rabu da matarsa, amman kam saida

taga tarairaya cikin kwanu kan nan matsalarsu

daya, Abba yace ummi kodai asibiti zamuje ne,

ummi tace muce masu mi? Yace muyi masu

bayani mana, ummi tace a'a. Yace to muje mu

fadawa umma, ummi ta zare ido yanxu sai kama

umma wannan zancen? Yayi murmushi. Ai da zan

iya mata wannan maganar da tuni na mata,

asibiti ma abunda yasa banson zuwa sai likita ya

bukaci ganin wurin. Ni kuma ina kishin wani

namiji ya kallan mi al'aurarki, ummi tace nima ai

shine, ya sake janyota jikinshi. Yanzun Haka

zamu zauna? Shine nakeson in fada maka naji

kana ka gaji da aunty bishira kila zaka saketa ne.

Toh don allah ka rabu da ita tunda ko ka saketa

sai ka auri wata. Tunda nasan zama Haka bazai

yiwu ba. Ta soma hawaye ya shiga lallashinta

yace Allah zai yaye masu. Haka sukaci gaba da

rayuwa cikin kwanakin da bishira bata nan, ummi

tanason kalolin wasanin da Abba ke mata,

amman da yaso kwatantawa ko allah ya amshi

addu'a su ta warke saita kwace jikinta ya hau

bari tayi ta kuka. Don Haka sai ya hnkr da

bukatarsa amman ya takura sosai, kuma yana

ganin dole yabar batun bishira yanxu don Haka

ya jaye batun saki amman sai dole ya nuna mata

kurenta. Ranar data dawo kwananta takwas

Ranar ma bata da niyar dawowa sai da aunty ta

kira mahaifinsu ta sanar dashi, ya kirasu a waya

ya zagesu tas gaban mahaifiyarsu harda mai

jego. Tace bishira ta dawo shine ya kira Abba da

waya ya bashi hnkr yace Duk irin wannan ta faru

ya kirashi ya sanar dashi. Abba ya shigo da T. V

guda 2 daya ya kai dakin ummi, daya ya kai falon

bishira wanda ya yanke kwadon. Ummi tayi ta

murna bishira kuma ta daki Duk rashin kunyarta

gabanta sai faduwa yake, batasan ya zasu

kwashe ba. Sai da taga baiko kalleta ba daga ita

har yar sannan ta dan saki jikinta, tasan ba zai

tsaya a fushi ne in taci sa'a. An dauki sati guda

Abba baya ko kallon inda bishira ta ke ko Ranar

girkinta sai dai yayi kwanciyarsa a falonta. Duk

da yana bukatarta Haka kuma ya janye yan

wasanin da yake da ummi don wahalce yake

bacci, ita kuma sai ta damu don ya saba mata

sai tayi tunanin ko laifin tayi masa ne. Ita kam

bishira ganin zura ido ba zai kaita ba, don Haka

ta sauke zafin kai ta iske Abba a falonta wani

dare harda kukanta take bashi hnkr. Wai sherin

shedan ne ba zata sake ba, Abba ya dubeta mi

kikayi? Tace nidai ka yafeman, yace ashe kinsan

kinyi ba dai dai ba? Ai inda ke ce saikin kara,

amman bari kiji na rantse maki duk kika kara

zuwa wani wurin bada izinina ba wllhi sai kinsha

mamaki. Tace na yarda, abun mata da miji nan

dai suka sasanta, hakan nan dakin ta ya kwana,

suna shiri cikin satin don bishira ta fahimci mijnta

ita kadai a matarsa, yarda yake rawar jiki lokacin

kwanciyarsu. ***ummi na zaune idonta kan tv

Abba take kallo yarda yake watso turanci cikin

kwarewa. Kullum kara sonshi take, ta kwantar da

kanta a hannun kujera, kusan sati guda kenan

tana lura da Abba. Baya son ko taba hannunta

sannan ga wani shiri da yake da matarsa, sai dai

yazo yaci abinci ya dauki laptop dinsa ya raba

dare. Inko yazo kwanciya saidai ya juya mata

baya sabanin kwanaki da yake mata makwanci da

hakarkarinsa, lokacin tasan babu inda keda dadin

kwanciya ga matar aure irin hakarkarin mijinta,

sam bata iya bacci sai tunanin abunda tayi masa,

amman yau din nan zata tmbysa ko laifi tayi

masa, Bayan yaci abinci yayi wanka ta dauko mai

zata shafa masa ya amsa da murmushi yace

barshi kawai nagode, ta dawo ta zauna, zaya fita

tace ina zaka ya Abba, yace aski zani, ko zaki

rakkani tace eh yace taso muje. Suna tafe suna

hirar aikin shi, yace An koma kirkirar wani filin

kuma An saka shi ciki, yanxu abubuwa zasu kara

mashi yawa. Sun isa babu layi An suma mashi ya

mika mata wayoyinsa guda biyu tana danne

danne kira ya shigo. Nan take ta hade rai ganin

sunan dake jiki zainab dina, ya tmbyta da ido

waya kira ta sake hade rai, sannan ta mika masa.

Ya kalli sunan zainab sannan ya daga cike da son

ya zolayi ummi yace zainabuna. Can bangaren

Duk da kallaman Sun mata dadi tace da ba

amman yanxu ta wani ce. Yaya salis ya kawo

maka katin aurena? Yace eh yabani tace ya

amarya? Yace gata bari in bata ku gaisa, ummi ta

kauda kai tare da jan tsaki, yayi dan murmushi

yanason yanda ummi ke nuna kishinsa, salon da

take wurin kishinta daban ne. Yace zainab Wai

tana gaisheki, zainab tace to ina amsawa. Ka

gaida umma sannan ka sai masu anko kalla biyu

ne. Abba ya naji ko kalla goma ne zan saya tace

to gobe kazo gidan mu nan ake sai dawa. Ya kalli

ummi yasan kadan ya rage ya kaita bango. Ya

danne dariyar da ta taso masa yace gobe kikeso

nazo gidanku zainab? Tace eh don gobe za'a

kawo wasu kayan, yace to zanzo, ummi ta zaro

ido ta mika tsaye dai dai lokacin da aka gama

askin. Yayi sallama da zainab din sannan ya

shiga karkabe jikinsa. Ummi kam tuni ta kai bakin

kofa. Ya sallami mai askin ya isketa Sun jera

yanxu ba kamar daxun da suke fira ba. Sun kusa

layinsu yace muje mu gaida su umma tace ni

bacci nakeji baice komai ba, Sun iso hijabi kawai

ta cire ta kwanta, yace Wai lafia don zainab ta

kirani tun dazun kin kasa sukuni?URFIN CIKI book 4 part 20

ZURFIN CIKI          www.gidannovels.blogspot.com book 4 part 20

Posted by Bashir Sani                  www.gidannovels.blogspot.com Fesan on 15 Dec 2016 - 14:17

Ummi ta taba baki, Allah yakawo ta lpy. Ya ce ni

ban soba gsky. Sbd ke ummi tadafa kirji, sbd ni?

Ni ya abba, kada kasa duniya ta zage ni, Tare fa

nasameku? Yace to ni dai kada kiga kamar da

son raina, tace don Allah ya Abba kabar zancen

nan. Kaje kagyar mata dakunanta don su kamal

bazasu iya ba, yanufi gurinsu ganin kamar ya

damu yasa itama taje tasa musu hannu don dai

ya saki ranshi, sun gyara tsaf ummi ta goge

sannan ta rufe dakin. Har magriba bishira bata ji

an ce za'a maida taba, sai ta dauki wayar

kanwarta ta kira shi wai yazo don Allah

yadauketa. Tsakanin mata da miji sai Allah, nan

ya tausaya mata yace zaizo, kafin ya isa sai daya

sai mata waya irin dai ta hannun ummi. Har cikin

gidan ya shiga suka gaisa da babanta, yayi

murna sosai yayi tawa Abba godiya, tare da ba

shi hakuri yace yasan yanda ta horu zai gata

canza da yardar Allah. Yasa aka turo ta yayi

mata nasiha, sannan ya gargadeta da cewa inhar

ta bari mijinta yakawa kararta zatayi mamakin

abinda zai mata. Tace, insha Allahu baza ta kara

ba, yakawo kudi yaba Abba, da kyar ya amsa ita

kuma ya bata wasu zannuwa acikin leda, yace su

raba da abokiya zamanta. Taje tayi wa hajiya

zainu sallama suka tafi, tamkar baquwa haka ta

koma, sai kace basu taba zaman aure da Abba

ba, nauyinsa take ji. Suna tafe ya ciro waya ya

miqa mata, tasa hannu ta amsa yace taki ce, tayi

ta godiya yace ba komai. Sallamarsu tasa gaban

ummi faduwa, ta dake ta fito ta amsa, wani kishi

ya tasho mata amma saita danne. Ta kalli bishira

tare dayi mata sannu dazuwa, ta amsa tana

kallon ummi tayi kyau tagoge daga ka ganta

kaga wayayya 'yar gatan miji. Ta dauko makullin

dakin ta ba bishira, abba kuma ya nufi dakin

ummi. Bishira ta dinga kallon yanda abba ya

gyara gidan yaja gini ta gefen ummi yayi mata

falo da kicin, sannan tsakar gidan an gyare shi da

tiles. Haka bandakin su yagyara shi, nan dai

bishira ta shiga dakinta ta zauna bakin gado tana

yi wa allah godiya tare dayi wa kanta alkawarin

har abada bazata ta kara yin yaji ko ta janyo

abinda zaisa mijinta ya sake ta ba. Ummi tana

kan gado tana karanta wani littafi yazo ya zauna

bakin gadon bata ko kalle shi ba don haushi take

ji. Sai take ganin kamar rawar kai yake yi da

dawowar bishiran, kuma tuntuni yana zuwa gurin

ta ya boye mata. Yace madam ina son in yi

magana da ku ne ke da bishira, ummi tace ina jin

ka, yace can zaki zo muje. Tace, gsky nagaji, kayi

maganar da safe. Yagama gano kishi ne ke

damunta, don haka yayi murmushi yace yanda

kikace hakan za'ayi. Ya fita kamar minti 30

yasake shigowa ya aje mata leda tare da cewa

saida safe aciki tace Allah yabamu alheri. Yana

tafiya taje ta banko kofarta, yau kam bacci ya qi

idanun ummi sbd tayi sabon bacci a haqarqarin

Abba. Dukkan filolinta ta rasa wanda zai maye

mata madadin haqarqarin mijinta, ynzun yancan

da wata tasan yanda yake wannan rawar jikin

ynzun ya manta da batunta. Tarasa me yake

mata dadi, littafin datake karantawa kuwa sam

bata fahimtar abinda ke ciki. Hka ta dinga zubda

hawaye har nisan dare, ganin bata da wata

mafita, tashi tayi ta bude kofa lokacin 2 saura

taje tayo alwala tazo ta kama nafila. Abba jin

bude kofarta ne yasa shi leqowa ta window

aranshi yaji tausayinta don yasan bata iya bacci

sai ajikinshi, ita bata san ya leqo ba don ko

hanyar dakin bata ishe ta kallo ba. Yakalli bishira

wadda bacci yayi gaba da ita ya tausaya mata

sosai yanda tayi tarawar jiki alokacin

auratayyarsu dazun. Yadauko wayarshi yarubuta

ma ummi sako. KI KWANTA KIYI BACCI BABY,

TARE DA QISIMA CEWA KINA LAFE

AMAKWANCINKI (WATO JIKINA) INA CIKE DA

KEWAR LEBUNANKI Tana sallah taji shigowar

saqo amma bata yi ko marmarin dubawa ba, haka

tai sallah har zuwa lokacin da bacci yasoma

fizgarta. Tayi adduo'o'i sannan ta kwanta, saida

asubahi ne datayi sallah sannan ta karanta, dan

tsaki taja tare da cewa, Karya kawai, kishi yasa

ta fadin haka don tasan Abba sosai baya boye

mata komai ynzun. Sai dai abinda yasake qular

da ita da asubahin nan yanda tana fita shi kuma

ya fito wanka, duk da tasan dole wani abu yafaru

tsakaninshi damatarsa, amma sai taga tamkar da

gayya ya tsaya don tafito taganshi. Tna idar da

sallah ta dora ruwa akicin dinta, tadafa ruwan tea

taje kicin din bishira tadauko flask tazo ta wanke

ta zuba musu ruwan zafi taje kofar bishira tayi

sallama bishiran ce ta bude ummi tamiqa mata

tare da cewa an tashi lpy? Cikin sakin fuska tace,

lpy lau, nagode. Ummi ta ce ba komai takoma

dakinta ta kulle kofarta don yau bata da darasin

safe. Abba ma yau bada wuri zai fita ba, don

haka yadan samu baccin safe sai 8 yayi wanka

ya karya, sannan yanufi dakin ummi. Kofarta tana

rufe, ya kwankwasa ta share sai can dai dataji

yaqi tafiya sannan tazo tabude. Takalle shiya yi

kyau cikin kananan kaya, ta kauda kai tare da

cewa, an tashi lpy? Yace lpy lau, kin karya? Tace,

um'um sai anjima, zata rufe kofar yace,

makaranta fa? Tace sai karfe 2 nake da darasi.

Ta maida kofar ta rufe, yayi dan murmushin

takaici sannan yafita. Kwananshi 2 dakin bishira

yayi niyyar dawowa dakin ummi, don ya kosa

yadawo ya lallasheta bazai iya daukar wannan

shariyar da take mishiba. Tsakaninta da bishira

lpy lau amma shi sai tana wani share shi. Ya

shigo da zumudi zai nufi dakinta, tamiqe cikin

fara'a daga wanke-wanken da take yi ta amshi

ledar hannunsa da jakar laptop ta nufi dakin

bishira. Shida bishira suka bita da kallo, ganin

zata shiga bishira tace ummi yau ai dakinki yake.

Ummi tace injiwa? Anty bishara ai kullum ke ce

dashi har sai kin rama duk kwanakin da kika

dauka agida. Kinga kenan kusan wata goma sha

daya kenan. Abba cikin sauri yace ke

mahaukaciya ce? Ina ki kasamo wannan fatawar?

Ta kalle shi, sannan tashiga dakin ta ajiye ta fito

taqara kallonshi gurin malamai, yace to ban

yarda ba, don haka zanci gaba dayi muku kwana

bibbiyunku, ummi tace to ni na yafe mata nawa

kwanakin bishira tace nagode ummi. Haushi ya

cika Abba, amma shi bazai dauki wannan horon

da ummi take shirin yi masa ba. Yadawo dakin

bishira a fili yafurta kema saina baki haushi zakiyi

dakin sanin wannan furucin. Sharewa yayi yaci

gaba da kwana dakin bishira tare da nuna kulawa

ga bishiran. Ummi ta jure duk da duk daren Allah

sai taci kuka ta gode Allah, sannan tashiga zargin

cewa shi ma ya Abban dama can yana son

tarewa dakin bishira, inba haka bame zaisa yayi

saurin yarda kuma yayi ta nuna mata soyayya?

Ganin ummi tana yi tamkar bata damu ba yasa

shi qa rajin haushi, yadawo da yamma suna

zaune kowa A qofarshi. Ummi tayi kwalliya cikin

qananan kaya, bishira kuma tana sanye da leshi,

karatun littafi bishiran keyi ita kuma ummi tana

yin gyaran qumbunanta. Bawai suna wata hira

bane amma suna kula juna sosai musamman

bishira tana son su saba da ummi. Ummin ce.

bata cika son fitowa ba, bishira ta tashi ta masa

sannu dazuwa tare da amsar kayan hannunsa

don yanzun tana koyi da ummi gurin kyautatawa,

ummi ta kalle shi sannu dazuwa, ya amsa da

yauwa baby. Yakalli bishira sweety zanyi wanka,

tace to, takai masa ruwa yashiga dakinta, sai

tazo tace masa takai nan k sweety zanyi wanka,

tace to, takai masa ruwa yashiga dakinta, sai

tazo tace masa takai nan kuma yajanyo bishira

jikinshi. Ba wai yana da bukata bane, amma don

ya shaqar da ummi sai ya banko kofar, qaran

kofar ne yasa ummi kallon gurin dakin. Ta duqar

dakai taci gaba da abinda take yi, kusan minti

arba'in suka fito, Abba ya matsawa bishira wai

suyi wanka tare, tace ni bazan iya ba akwai ummi

dama da dare ne inajin kunya. Kuma kada taga

kamar cin fuska ne, yace kenan don kada ki bata

mata rai ni mijinki bazaki faranta min ba ko? Dole

ta bishi suka shiga bayi. Baqin ciki yasa ummi

tashi tashige daki, kuka sosai tayi daga nan bata

fito ba sai magriba, tanayin alwala tarufo kofa,

washegari ma qin bude qofar tayi daga alwalar

asubahi. Abba yayi ta raba ido ya ganta amma

bata fito ba, yasan fushi take, ya kira wayarta

taqi dagowa yayi mata saqo cewa in zata

makaranta tafito inkuma sai darana ta bude ta

amshi kudin mota. Tana gama karantawa tayi

wuri da wayar ba tare data bashi amsa ba, haka

ya tafi. Bishira ta qwanqwasa ma ummi ta bude

suka gaisa, tace naga baki fito bane ina fata lpy?

Tace lpy lau bacci ne, tace yau baza kije

makaranta bane? Ummi tace, zanje sai sha biyu.

Bishira tace kinji dadinki ni gashi nan ina tayi

masa zancen karatun amma ya share ni, ummi

tace inkin matsa zai yarda, tace ko za ki dan sa

min baki? Ummi ta riqe baki, ni a wa? Ke da yake

hannunki ai ke ce zai saurara, ni kin zo ne ma ki

zage ni. Bishira tace wane irin zagi? Ni dama ki

amshi mijinki ummi don gangar jikinshi ce kawai

agurina, amma ruhinsa yana gurinki. Ummi ta ce,

ngd da zagi, bishira ta ce zancan gsky ne ba

wani zagi. Haka suka yi ta rayuwa cikin kwanakin

ummi kam har rama tayi shima Abba ya rage

walwala don wanda yasan kan kula da shi

kamarta. Yayi missing din abincinta. Amma ya

gaji bazai jure ba. Ya tuna bishira tace masa zata

ta yini gidan ummanshi. Don haka yana gama

muhimman abubuwan da zai yi agurin aikin

yanufi gida. Ummi tana shirin tafiya makaranta ta

dauko jakarta sai kurum taga mutum kamar an

jeho shi. Ta daure fuska tamkar bata taba dariya

ba, yace ummi nagaji kin ji ko, na gaji da wannan

horon naki. Laifin me nayi miki? In don na dawo

da bishira ne sai in saketa, duk ba kece kika

takura min sai na dawo da ita ba? Ummi tace, ni

karka doran jakar tsaba kasa kaji su bini, ka saki

matarka sbd ni? Ba ruwana. Yace, to ki dawo

yanda kike, kuma ki janye batunki na wai kin

haqura dani, niban haqura ba. Ke ma kuma nasan

dole ki kasa kanki, ummi ta ce ni ban damu ba,

ya ce qarya ne gashi nan duk kin rame? Ya

canza daga fada zuwa lallashi, ummi don Allah

na roqeki mu koma kamar da, haba bebyna. Ya

lalubo hannunta ta qwace, don Allah ka tafi kada

bishira ta dawo ta same ka anan ta zargi wani

abu. Haushi yakamashi sosai, ya daga murya da

qarfi, kin san Allah ummi zan hadaki da umma, ta

nufi hanya fita, nikaga kada kasa ni yi latti don

lokaci yayi nisa. Ya ficiko ta ta dawo ba zaki

makarantar ba, ke an ma daina karatun tunda yafi

ni. Ta zubar da jakar da hijabi ta nufi gado shi

kuma ya fita cikin zafin rai, gidan su umma yaje.

Bishira tana dakin umma tana sallah yabi umma

kicin, umma gurinki nazo, ta dube shi lafiya

Abba? Ya turo baki, alamun ranshi bace baki,

yace umma ki sallami bishira, tace kamar yaya?

Yace taje can gidan ko muyi maganar agabanta?

Tace, kyale ta muje dakin babanku. Abba ya fada

ma umma komai da ummi ke masa, tun dawowar

bishira ran umma ya baci tace ka barni da ita.

Banda shashancin ta da ita kadai take son

azauna? Baga bishirar nan ba gidan nan ta gane

kuskurenta ko yau yarinyar nan sai da tace in

yafe ta nace ni dama ban riqe ta da wani abu ba.

Shine ita zata qirqiro fitina? Yace, umma ai ba da

bishira take yi ba dani take yi, tace to zata gane

kurenta da dare kuzo kai da ita. Umma ce ta kira

ta awaya tace tazo ita da abba, jikinta ya mutu

don tasan qararta aka kai, tana idar da sallar

isha'i taje gidan. Can tasamu abba, nan ko umma

ta rufe tada fada, koda tsohuwa ta jiyo tazo

umma tafada mata komai sai ta shiga fada. Wai

ai kishi halas ne, ke suwaiba tsakani ga Allah ko

ke bazaki so kishiya ba, bare ita yarinya. Abba

yace to gata nan ita ce fata dame ne nida batun

in dawo da bishirar, yanzun na dawo da ita kuma

ni abin ya qare akaina? Nan fa umma tayi mata

tatas, ta kuma sata anan ta ba Abba Haquri, aka

kira shi awaya ya fita. Umma ta samu dama

taqara yi mata nasiha da cewa, in bnda shirmenki

yaushe zaki bar ladanki, hanyar aljannarki kice

kinyi fushi da ita kin barwa kishiya? To kada in

sake jin haka, ki riqe darajarki da mijinki, ke

ganinki da ita. Ta jima tana bata shawara kafin

Abba yadawo suka nufi gida. Ya shiga gurin

Bishira ya fada mata cewa yau gurin ummi zai

kwana, nan ya bar ta da kewa yanufi gurin ummi,

tamkar yaune daren farkonsu hara sukai rayuwa

s / ZURFIN CIKI          www.gidannovels.blogspot.com book 4 part 21

ZURFIN CIKI          www.gidannovels.blogspot.com book 4 part 21

Posted by Bashir Sani                  www.gidannovels.blogspot.com Fesan on 15 Dec 2016 - 14:19

Kwanci tashi asarar mai rai, shekara ta zagayo

lokacin bishira da tsohon ciki, Abba nason yara

don muhibba taqi dawowa tafi son umma dole

suka haqura suka bar mata. Ta haifi 'yarta

budurwa tubarkalla ranar suna ta ci sunan sahura

inda suka sa mata walida. Ummi nason yara, don

haka in tana gida to tana manne da walida, Abba

yana damuwa da rashin samun cikin ummi,

wanda ita ummin ta barma Allah komai. Shekaru

uku sun sake biyo baya, lokacin Bishira ta sake

haihuwar habiba takwara Abba yayi wa ummi.

Tsohuwa an qara tsufa, 'yan rigingimu sun qaru

tace ita Abba yama takwara amma bata son ya

duke ta irin yanda yayi wa ummi. Abba kullum

qara son ummi yake, umma ta matsa masa sai

da yayi qoqari ya sai fili rabin filoti tace kuma a

rage ciye ciyen dadin nan agina shì. Haka kuwa

ya gina flat mai daki hudu, daya ummi daya

bishira, sai nashi sannan na yara. Yayi qoqari

gurin gyaran falon ita kuma ummi ya canza mata

kayan daki don bishira an canza mata daza su

tashi agidan su. Yace tabishi bashi in ya samu

zai bata kudi amadadin kayan daya saima ummi,

tace ta yafe. Ummi dake karantar (BUSSINESS)

har ta hada (H.N.D) dinta kuma tayi bautar qasa.

Abba dai yace baza'ayi aiki ba amma ya yarda

tayi kasuwanci, Alhaji babba ne ya bata jari inda

take saro kaya zannuwa, lesuna, takalma zuwa

jakunkuna. Abin ya amsheta don har kayan aure

tana hadawa, tana yin saqo irin su kwatano da

chaina, india, pakistan ko dubai, ta hanyar wani

wan kawarta. Haka kawai ummi ta samu kanta

da zaban abinci, yawan bacci kasala da dai

sauransu, sam bata san takamaiman lokacin

al'adarta ba. Don bata wani lissafi in yazo shi

kenan in bai zo ba bata damu ba tama cire ranta

daga batun ciki. Abba ya kalli nonuwanta, baby

kwanan nan kirjinki ya cika sosai, gashi kinyi

haske ko kin canza mai ne? Tace yaya yaushe

kazama likita? Yace, ummi kin fa canza shirya

muje asibiti, ta ce ya Abba don Allah ka bar ni

nagaji dazuwa asibiti. Yace, to ni zan je inya

tambaya game da yanda ki ka canza. Cikin jin

haushi tace sai ka dawo. Ga yara atsakar gida

sun ishe mu, yace ni naki nake qawar in gani

nasan addu'ar da nike yi bazata fadi kara banza

ba, sannan ga qoqarin danake yi, shiru ta masa.

Dagaske yake yi yaje yayi wa likita bayani, yace

yadai kawo fitsarinta. Sai da suka yi tsiya da qyar

bishira ta lallasheta ta yarda ta bada fitsarinURFIN CIKI book 4 part 23

ZURFIN CIKI          www.gidannovels.blogspot.com book 4 part 23

Posted by Bashir Sani                  www.gidannovels.blogspot.com Fesan on 15 Dec 2016 - 14:22

Sam bishira bata damu da barin mijinta da zatayi

gurin ummi ba, tunda ta jima da sanin cewa

ummi bata da wani ammafni. Wannan ne ma

yasa tasha alwashin in taje zatayi addu'a Allah

yakara toshe ummin kada ta warke sam, tunda

umma Bashir ta fada mata duk addu'ar da tayo

kafin ta dawo an karba mata. Ta kuma kara bata

shawara ta roko musu rigima suyi tayi har su

rabu, Bishira tace duk zata roko. Ko ranar da

zasu tafi sai da ta yi wa ummi habaici, kawyenta

sun shigo wato makotansu a tsakar gida take

fada musu cewa mijinta kurum take tunani. Wai

zai sha wahala kafin ta dawo. Wata cikin su tace,

wahalar me ga shi da amarya? Ta ce amaryar da

ta ke a toshe, ai bata da ammfani. Ummi duk

tana ji, takaicin duniya ya isheta sai dai ita zata

so ace bishiran take ta roko ma kanta shiriya ko

Allah zai sa ta dawo ta kama sallah. Dayar tace,

to Bishira ki roko mata sauki mana, cikin zolaya

tayi zancen, Bishira tace ba abinda zai kaini

makka in roko ma kishiya abin arziki. Ummi ta

fito ta ce Anty Bishira zai fi kyau ki roko ma

kanki shirya ko in kin dawo kya fara sallah da

tsafta. To ban san ma yanda zaki kwashe da

ibadar ba ko za a karba tunda ba yin sallah ki ke

ba. Ta taso fuuu, kawayen suka reketa suka ce

kyaleta bakin ciki ne. Abba ya fito wanka yana

cewa, Ok, za kuyi na bankwana ko? Yana da kyau

hakan. Ummi ta koma dakinta. Tun bayan tafiyar

Bishira Abba ya shiga takura musamman irin

wannan lkc na sanyi. Ya dawo da yiwa ummi 'yan

wasanni da ya daina, sai hakan yakara sa shi

damuwa don haka ya shiga lallashin ummi ta

fadawa umma....... Kuyi hkr da typing din banda

lafia sstr dita nake sawa tana maku.els / ZURFIN CIKI          www.gidannovels.blogspot.com book 4 part 24

ZURFIN CIKI          www.gidannovels.blogspot.com book 4 part 24

Posted by Bashir Sani                  www.gidannovels.blogspot.com Fesan on 15 Dec 2016 - 14:24

Tace ita kam ba zata iya ba ranar wata juma'a

suka tafi da nufun su fadama umma matsalarsu,

sai dai har zuwa bayan isha'i da abban yazo don

su tafi sun kssa sanar da umman komai, har

sunyi sallama abba yayi kunar bakin wake yace

umma ta fada maki matsalarta? Umma tace wa?

Yace ummi tace a'a suka koma suka zauna. Abba

kanshi na kasa Yace umma dama bata da lafiya

ne? Umma tace mike damunta kuma? Yace ummi

fada mata. Ummi ta sunne kai cikin cinya tare da

cewa shiya fada. Cikin sa'a aka kira wayarshi,

nan yayi waje ya barsu, umma tasa ummi saita

fada. Ummi ta rasa ta inda zata dauki zancen,

umma ta soma yi mata fada har tsohuwa ta leko

tambaya take lafiya ba sunyi sallama dama basu

tafi bane? Umma tace wai bata da lafiya ne,

kuma ita da abban sun kasa fadaman shi yayi

waje, ita kuma ta kunshe kai cikin cinya wai injira

ya dawo ya fadaman. Tsohuwa taja hannun

ummi zuwa dakinta, suka zauna bakin gado ta

riko hannunta. Takwara fadaman abunda ke

damunki. Ummi ta sunkuyar da kai ta kasa

magana. Tsohuwa tace inda baki fadaman ba

akwai wanda zai taimaka maki ne? Tunda naga

duk yarda mijinki yake da umman ku ya kasa

fadamata to abun mai girma ne. Ummi ta daure

tace "Gabana ne fa a toshe....." tsohuwa ta rafka

salati, sannan tace yannan badai angurya ba?

Cikin tsoro ummi Tace, ni ma ban sani ba ko

shine. Salati tsohuwa ne ta jawo hankalin umma

tazo dakin da sauri. Tsohuwa Tace ina ga

yarinyar nan angurya ne a gabanta. Umma Tace

shine don wauta daga ke har abban kukayi shiru,

dubi tsawon watanin da kuka dauka, tsohuwa

Tace yanzun yaya za'ayi umma tace ni ina nasan

yanda za'ayi, ai ni na zata yanzun babu masu irin

wannan ciwon. Rabon da inji labarinshi tun muna

yan mata. Tsohuwa Tace kai nima na jima banji

ba, amman kinsan dama wanzamai ke aikin.

Alhaji ya dawo daga sallar isha'i yaga abba tsaye

a waje, Yace a'a babana dama baku tafi ba, Abba

yace eh yanzun zamu wuce, ya biyo bayan Alhaji

suka shigo suka riski zancen dasu dasu umma

keyi. Alhaji Yace lafiya? Umma Tace yaran nan

ashe zaune suka da lalura, tame inji Alhaji, umma

Tace angurya ce ashe ta fito ma Ummi wai suka

zaune. Alhaji yace meye kuma angurya Tace wani

abu ne dake toshe mace. Nan fa suka shiga

tattauna yanda za'a shawo kan abin, tsohuwa

Tace wanzami za a kira ya yanka mata. Alhaji

yace to gobe zai kira wanzami. ZURFIN CIKI          www.gidannovels.blogspot.com book 4 part 25

ZURFIN CIKI          www.gidannovels.blogspot.com book 4 part 25

Posted by Bashir Sani                  www.gidannovels.blogspot.com Fesan on 15 Dec 2016 - 14:26

Abba da jin haka sai ya fito, kishi fal da

zuciyarshi, ya ce umma wanzami kuma? Ta ce

eh, aikin sune. Yace gsky umma ba za a kai ta

gurin wani wanzami ba , bagara muje asibiti ba.

Tsohuwa ta ce, kaci gdanku da asibiti komai ku

ce asibiti to wannan ba aikinsu ba ne. Abba ya

ce, Nifa gsky ba xa a kai min mata gurin wani

wanzami ba, umma asibiti zamu. Yanzu kai ya

waye wanzamai ba duka suke dafa kayan aikinsu

ba, haka kawai taje ta hadu da wata cutar? Alhaji

yayi murmushi yasan kishi ne ke damun Abba, ya

ce Babana kada ka damu, goben sai kuje asibitin,

in sun ce ba su san shi ba to sai a zo a yi na

wanzam ko ? Kunya ta kama Abba, Sam ya

manta Alhaji yana gurin ya ce to Tsohuwa ta ce

kuje in kun je ma dawowa za Ku yi dan me taurin

kan tsiya. Abba ya ce naji kin ji ummi taso muje

gda Tsohuwa ta ce oho dai, kuyi ta tafiya in dai

akayi mata aikin ai dole ka barta ta warke . Alhaji

da umma dai dariya sukayi ta yi musu, shi kuma

yayi musu sallama, ummi kam kasa magana tayi

don duk ta tsorata. Suna fita ta rike hannun Abba

gam tana cewa. Don Allah ya Abba kada kabari

wanzam yayi mini aikin nan, zan ji zafi. Ya

rungumota, Ba zan amince ba wani ya ganmin

al'aurar mata, likita ma mace zan nema ko nawa

zan kashe . Ummi ta ce, to zan ji zafi ya Abba?

Ya ce, made ki damu, in asibiti ne kila suyi miki

allurar kashe zafi amma in wanzami ne ina za ya

ga wata allura yayi mini. Ummi sarkin tsoro ranar

kwana tayi cikin damuwa, washegari kuwa tun

bakwai suna asibiti. Babban asibiti suka je sun

yanki kati likita me kula da fannin mata aka tura

su. Mata dayawa suna ta kallon su ummi

musamman yanda Abba ke nan-nan da ita,

sannan wasu sungane shi kasan cewar shi dan

jarida mai farin mini. Wasu mazan kuwa sai zuwa

suke suna gaida shi. An kirata dakin ganin likitan,

ta mike zata Shiga Abba shima ya mike, wata

Nurse ta ce, malam jira mana, ya ce ai duk Mu

biyu ne bamu da lfy, ya shige likitan namiji ne ba

yanda ya iya dole ya yi masa bayani likitan yayi

ma ummi tambayoyi in da duk ta bashi amsa/ ZURFIN CIKI          www.gidannovels.blogspot.com book 4 part 26

ZURFIN CIKI          www.gidannovels.blogspot.com book 4 part 26

Posted by Bashir Sani                  www.gidannovels.blogspot.com Fesan on 15 Dec 2016 - 14:27

Sannan ya bukaci ta kwanta kan gado ya saka

safar hannu, juya kai abba yayi don gaskia ranshi

ya baci, lallai ya kamata mata musulmai su dage

suyi karatun likitanci don su taimaki yan uwansu

mata. Sai da likita ya gama dubata sannan ya iya

dubansa, likita yayi wani rubutu ya mika abba

tare da cewa, an baku gado zayi mata aiki gobe

ko jibi. Abba yace likita zan iya sanin wane ciwo

ne wannan? Likita yace tsirone dake fitoma mata

dai daiku. Sam abba bai fahimta ba don haka yayi

mashi sallama. Umma ce a wurin ummi tana

shan magani kafin ranar aiki inda abba

hankalinshi ya rabu biyu rabi gurin aiki rabi garin

ummi. Don ma umma ta koreshi da so yayi ya

rika kwana, addu'a kam yana yinta. Ranar da

za'ayi aiki abba hankalinshi duk tashe. Yana

zaune bakin gadon da take kwance ita kuma tana

can ana aikin. Wayar umma ce a hannunshi yana

ta danne danne, ba don nishadi ba don kawai ya

rasa me zaiyi. Dript ya shiga yana ta bin abinda

ke ciki, mamaki ya cikashi lokacin da yaga irin

text din da ummi tasha rubuta mashi don ta tura

ma abba, sai kuma ta fasa. Tamkar cikin mafarki

abba ya rika karanta sakwanin dama ummi tana

sonshi ZURFIN CIKI          www.gidannovels.blogspot.com ne tayi? Ya sake bude wani

rubutu cewa, Ya Abba ina sonka, ina kaunarka

duk wani motsi na numfashina kara sonka nake,

ka tausaya mun sonka zai zama ajalina, duk

ciwon da nakeyi na sonka ne. Ko na rantse ba

zanyi kaffara ba, in kaji haushin kalamaina ka

yafeni, nasan ni ba ajinka bace, amman ka daure

kace kana sona koda bada gaske bane. Gama

karanta sakon yayi dai dai da dawowa da ummi

dakin, da sauri suka nufeta idonta biyu saidai

daga gani tasha azaba. Tayi wujiga wujiga. Abba

ya kama hannunta cikin matsanancin sonta da

tausayi. Sannu suka dinga yimata, nurse tabasu

magungunan da za'a rika bata, umma kuma ta

dauki wayarta don sanar da alhaji an gama aikin.

Abba yasa bakinshi dai dai kunnenta yace ina

sonki ummi, ina matukar sonki. Duk da tana cikin

wani hali taji kalaman nasa har a tafin kafarta.

Ta bude jajayen idonta ta dubeshi, ya sakale

hannunshi cikin tafin hannunta ya hade su. Ta

girgiza kai dai dai lokacin da nurse din ta sake

shigowa tace ga kayanta, ya amsa zaninta ne da

siket da sauransu. Tace ka barta tayi bacci kafin

ta tashi zafin gurin ya ragu, kila zuwa dare a

sallame ku. Umma tace to mungode. Nurse tace

yarinyarki nada dauriya, anyi mata allurar kashe

zafi bata kama jikinta ba amman bata yimuna ihu

ba. Likita ma ya yabata da kokarie ta, Abba ya

kalli ummi cikin tausayi. Sai gurin karfe ukku ta

farka wurin kam ya dan lafa da radadin, abba ne

yaje gida ya dafo masu abinci sannan ya nufi

wurin aikin shi. Don ranar bada wuri zashi ba.

Tunda ummi ta farka take ta kokarie tunowa shin

kalaman da taji cikin mafarki ne ko kuwa ido biyu

ne? Bakwai na dare likita ya shigo ya kara duba

ummi sannan yace suna iya tafia gida. Ya basu

maganin sha sannan yace ta rika shiga ruwan

zafi da dettol. Umma ta kira abba ta fada masu

batun sallama. Yace su jirashi yana zuwa. Ummi

tace da ummansu su alhaji pha? Tace sunxo kina

bacci harda ummanku sahura.els / ZURFIN CIKI          www.gidannovels.blogspot.com book 4 part 28

ZURFIN CIKI          www.gidannovels.blogspot.com book 4 part 28

Posted by Bashir Sani                  www.gidannovels.blogspot.com Fesan on 15 Dec 2016 - 14:30

Bansan lokacin dana dauka ina rigimniya da sonki

danqare a zuciyata.Ummi da ban sameki ba da

tuni bana garin Kano domin lokacin yanke

shawara nayi in nemi canjin aiki zuwa wata jihar

har yau ban daina yiwa Salisu addua ba wanda

shine mutum na farko da ya soma tsegunta min

kin zama mata gareni So, Ummi baya raina

abinda yake so da nayi zaton zubar da kima ne in

furta maki kalmar so musammam in na tuna ke

baki soma, zurfin a so bashida wani amfani don

na sha wahala.Ba zan Qara boye dimbin son da

nike maki ba Ummi ko gaban wa zan nuna kina

jina matsala? Ummi wadda ke zaton mafarki take

sai taji bakinta yana furta wayyo dadi Ya Allah

kada ka farkar dani in har bacci nike Abba yace

ciji yatsanki zakiji zafi Ummi nine Abban ki mai

sonki wanda ya reneki tun kina zanen gobe.

Hawaye suka soma zubo mata cikin muryar kuka

tace Ya Abba da gaske kana sona? Nafi zaton

tausayina yasa ka furta haka, Amma koba gaske

ba ne na gode kuma naji dadi Amma ka sani Ya

Abba ina sonka mai tsanani sai tasa kuka. Yace

ummi yi shiru, in kukan takaici ne kukan ya kare.

Nima na jima ina sonki jiya naga sakonki a wayar

umma da kike rubutawa mai dauke da nuna sonki

gareni. Sai ZURFIN CIKI          www.gidannovels.blogspot.com ya hanaki, don allah ummi

kada ki koma ZURFIN CIKI          www.gidannovels.blogspot.com a sona, ki zazzage min

duk irin sonki gareni. Ummi tace yau kam ji nake

kamar a mafarki. Sun nutsa a cikin hirar so suna

ta baiwa juna labarin halin da suke shiga a baya,

a lokacin daya ganta da wani namiji yace

hankalinsa yayi mugun tashi. Sai lokacin daya

fuskanci bashir na sonta, ita kuma Tace ta tsani

koh mace ta kira layin shi, zainab kuwa data

samu labarin ta kamar ta mutu. Tace ko bishira

bata kishi kamar yarda take kishin zainab, sunyi

nisa basu san sun kwana zance ba, sai da ummi

taji kiran sallah. Tace ya abba kaji abunda naji,

yace sallah ake kira naji, kin sani kwana zance.

Ban gaji dajin muryarki ba amarya tah. Ummi

tace gari yayi saurin wayewa kaje kayi muna

godia ga allah ta hanyar nafita, yace to matata.

Hamdala ta rikayi har bacci ya dauketa, muryar

umma taji tana cewa ummi ki tashi kiyi wanka ki

gasa jikinki. Tana zaune cikin baho wanda umma

ta zuba ruwan dimi da dettol, tsohuwa ta shigo

cikin bandakin. Ummi tace don allah tsohuwa fita,

tace don allah ja can anki a fita din, ta saka

hannu cikin ruwan wankan ummi dake gefe a

bokiti. Tace ina suwaiba? Ai karo mata ruwan

zafi, wannan ruwa yaushe zata gasa jikinta, idan

da dan tawul dauko in danna mata jikin. Ummi

tace nidai tsohuwa ki barshi don allah, sai kace

wata mai jego? Tsohuwa tace tafi can kuda baku

san darajar jikinku ba. Wannan rawar kan da mai

sunan malam keyi idan ba'a gyara kiba saiki ba

sai zance ya dawo baya, idan anyi magana ku

yan zamani kuce bamu waye ba. Alhali ku

wayewarku itace kwalliya amman jiki ba'a san a

gyara ba, umma tazo ta kara mata ruwan zafi a

cikin bokiti. Tsohuwa tace yau a sawo bagaruwa

a tafasa ruwan shigar tata da ita don tayi saurin

warkewa. Kuma ko ina zai hade, in kin koma

gidanki kin kwana biyu ki dinga hada bagaruwa

da alim kina tafasa su kina shiga.IKI novels / ZURFIN CIKI          www.gidannovels.blogspot.com book 4 part 29

ZURFIN CIKI          www.gidannovels.blogspot.com book 4 part 29

Posted by Bashir Sani                  www.gidannovels.blogspot.com Fesan on 15 Dec 2016 - 14:31

Umma Tace xa'asiyo tafita tabar su ummi

nacewa to tsohowa kije mana tace bantafiya sai

naga yanda xakiyi ganin ummi tabata lokaci nan

tsohuwa ta dauki tawul din tashiga nadar ruwa

tana dannama Ummi, Ummi tanacewa itadai

abata tayi da kanta. Tsohuwa tace gaddamace

daku ya'yan yau kinga duk macce dake rufe

jikinta tafita daban damasu tallar jiki. Ita macce

anfison a sameta ko yaushe da dumi a jikinta,

yawo babu takalmi ko a tsakargidane yana

ragewa mace dumi sbd sanyinda ke ratsa tafin

kafarta har ni'ima yana ragemata. Sannan zama

atantagaryar suminti shima yana rage mace, da a

ace zaku gane kunga masu saka hijabinnan da

safa? bakaramin wayo suke yimukuba. Inda za'a

banbance za a samu sunfiku ni'ima da kyau fata,

don haka sai kin dage Ummi dai tayi shiru, amma

aranta cewa take wannan tsohowa ko ina tasan

wannan duk bayanin? Filo aka ajewa Ummi ta

zauna tana karin kumallo, duk takosa taga

abbanta, koda ta tsinkayi sallamarsa tamkar

tamike ta taroshi. Amma dole yaje yagaida su

alhaji, tsohuwa tace aefa mu kuma bana munga

takanmu don nan zaka dinga likemana. Yace

dadin abundai nima nan gidan ubanane, da

uwata. Umma tana kicin tanamasu dariya. Tunda

ya zama idanunsu sunsarke da juna sun kasa ko

magana Ummi ce tayi karfin halin lumshe ido

sannan tabude tace sannu daxuwa. Tasowa yayi

ya tsugunna kusa da 'its, yajikin babyna?sunan

yamata dadi, naji sauki bari in kawomaka abun

karinka. yamika mata tafin hannunsa tasaka nata

yahadasu ya yasarke, murya kasa kasa yace

barshi na' amso. Ta kula abba mutum ne maison

wasa da tafin hannu. Ita kanta tanason hakan da

akwai wani sako da tafin hannu ke isarwa acikin

duniyar ma'abota so, kila wannan dalilin ne yasa

abba ke kashema tafin hannusa kudi da mayukan

da ke saka laushin hannu har ita mah ya

saimata. Koda umma ta shigo Ummi tayi kokarie

amshe hannunta amman abba yaki saki, kuma a

hakan ya karya. Umma kasa zaman dakin tayi

domin a baki abba yake ba Ummi abinci, umma

nafita taceels / ZURFIN CIKI          www.gidannovels.blogspot.com book 4 part 30

ZURFIN CIKI          www.gidannovels.blogspot.com book 4 part 30

Posted by Bashir Sani                  www.gidannovels.blogspot.com Fesan on 15 Dec 2016 - 14:33

Daren ranar duk suna kan kujera doguwa a dakin

umma ya bude mata laptop wai yana koya mata

kanta kwance a cinyarsa, umma ta shigo dakin

tsohuwa tace tsohuwa zaifi kyau mu sallami

yaran nan na gaji da ganin wannan aiki nasu ai

tasamu sauki. Tsohuwa tace suwaiba ina laifin ta

kwan goma ma, umma tace anya zasu kwan

goma nan? Gobe bakwai guda ta koma dakin ta,

tsohuwa tace shine nan. Abba yace Ummi kinfa

samu sauki ba zakizo mu koma gidan mu ba?

Tace su umma ne zasu maidani ai nima ya abba

inason in koma yace yau nan zan kwana in sunga

haka sun kuramu, Ummi tace ya abba kayi hnkr

kada ka kwana, shine yace kin yarda goma inxo

mutafi ko ba sanin su umma? Tasa dariya tace

taf inajin kunya bazan iya binka ba yace to kuwa

zan kwana a nan. Suna cikin haka umma ta leko

tace abba bazakaje gida ba yanxo fa sha biyu

saura, yace umma nima nan zan kwana. Ta rike

haba nan din lafia? Yace to umma nima ba gidan

mu bane? Ummi tace dama yafi umma kada yaje

wani abu ya rudashi, umma tace a'a abba tashi

ka tafi insha allah gobe Ummi zata koma yayi

murmushi tare da cewa nagode umma.nan dai ya

tattara yanashi yanashi ya tafi gida cike da

kewar matarshi, itama Ummi lamo tayi a gado.

Bayan umma ta gama yimata fada ta bari ta

warke taki ko, sai cewa tayi umma ni fa na

warke. Umma ta kalli Ummi cike da mamaki tace

yaran yazo saidai a barsu. Shiyasa akace idan

macce ta isa aure ayi mata a huta. Ita kam Ummi

tana ganin a barta tabi mijinta ta faranta mashi

shine abinda yafi dacewa don yanxu ba inda ya

kai mata dakinta dadi bacci. Duk da kashedin da

tsohuwa tasa abba dakinta tayi mashi na cewa

ya bar Ummi sai ta kara sati kafin yace zai

kulata da sunan auratayya, bai sa abba jin zai iya

ba. Don haka koda ta fada mashi cewa yayi kadai

da huruminki da wanda ba naki ba duk sai kin

shiga? To nidai ki lafa man haka. Ya fice a dakin.

Ita kuma tana ta fadanta tana cewa "Na shiga din

dan neman yaro, da kyar ya barta ta kara kwana

biyu ya afka mata don shi hkr sa ya kare, ta

nuna mashi ita fa tsoro take ji kada ta wahala, ya

lallasheta yace ba wani wahala. Ummi tana son

faranta ran mijinta. Don haka ta jure duk da

yarda yazo mata ba sauki, sai dai tasha albarka

kuma ta kara samun wani matsayi na

musammam a gunsa. Cikin satin ta zama yar

lelenshin kafin sati biyu ta hardace duk wani

darasi da abba yake koya mata, abba jinsa yake

kamar wannan lokacin ne ya fara rayuwar

angoncinsa. Sam ya manta yana da wata mata

uwa duniya saida Aunty ta kirashi tace lafia baya

kiran matarsa sai ga abba da girman shi ya girba

karya. Wai ya kira ya kasa samunsu Aunty ta

yanda tunda farkon tafiyarsu yana kiransu sun

gaisa da bishira tana tmbyrshi ina hibbarta? Sai

lokacin ya tuna kwana biyu bai ganta don tana

gidansu umman bashir, amman sai yace tana

lafia in yaje zai kirata taji gwarancin yar tata.

La'asar sur suka jero ita da abba don su dan

zaga kurum. Sun shigo gidan ahmad da muktar

duk basu rabu ba saida sukaji sun saba da ummi.

Don ita haka take yana da wuya kayi zaman awa

guda da ita bakaji ta kwanta maka a rai ba. Abba

yaji dadi yarda Ummi ta nuna kauna ga matan

abokanin nasa, yasan bada jimawa ba matansu

zasu zama kawaye kamar yarda yaso da bishira

amman taki. Daga can suka nufi layin su gidan

su umman bashir Ummi tace su fara shiga su

dauki muhibba abba yace bazata yarda dake ba.

Ummi tace zata yarda muje a ran abba tsoro

yake gada umman bashir ta gwasaleta Ummi, sun

sameta tana shara da sauri Ummi ta amsa ta

soma sharewa hakan ya faranta ran abba sai dai

da ya kalli umman bashir yaga tana hararar

Ummi, saida ta gama taxo ta zauna suka gaisa

abba na rike da hibba tayi kaca kaca da kunu

gashi duk ya dunkule dama ko lokacin da bishira

tana nan haka zakaga yar duk kazanta. Ummi ta

bude post dinta ta cire dari biyu guda biyu ta

mikawa umman bashir gashi umma kin sai goro

saida ta tabe baki ta amsa babu ko godia, sai dai

abba cikin jin dadi yace angode, da hibba taki

binsu Ummi tace kamal xo ka siyo wa hibba

alawa, kinga baba kamal baya nan xo muje in

sayo maki. Cikin sa'a sai taxo zasu fita sai ga

bashir dauke kai yayi tare da jan tsaki daya shiga

gidan sai ya hau umma da fada Wai ta daina

barin Ummi da wannan abba suna zuwa in ba

haka ba zasu kawo mata wani asiri. Umman

bashir tace suta zuwa ma indan ta nine mi jiya

tayi bare yau, ka gansu dari hudu yanxu ta bani

don haka bazan hana zuwa ba amma fa ina nan

yarda nake bazan canza ba, suna shiga gidan su

umma kicin ta wuce ruwan zafi ta zubu ta cude

muhibba tas, ta wanke mata kai ta chajeshi ta

shafeta da mai nan ma basu jima ba suka nufi

gida zanen umma ta ansa ta goye muhibba, shine

ya bude dakin bishira duk kayan yarinyar sun rine

da datti, Ummi dai ta zazzaba yace .ba maidata

za'ayi ba, Ummi tace ta dan kwana biyu mana.

Yace tana fitsari fa. Ummi tace kasawo muna

pampers Yace shikenan duk da ya nuna bayaso

yarinyar ta zauna gurinsu amman yaji dadi sai

lokacin bacci daya shigo ya shigo da pampers din

ta saka mata Sannan ta kwantar da ita can gefe

ta azama mata pillo guda haba guda baya, su

kuma suka kwanta a nasu makwancin suka

cigaba da soyewa. novels / ZURFIN CIKI          www.gidannovels.blogspot.com book 4 part 31

ZURFIN CIKI          www.gidannovels.blogspot.com book 4 part 31

Posted by Bashir Sani                  www.gidannovels.blogspot.com Fesan on 15 Dec 2016 - 14:36

Ummi tana son yara don haka hibba ta dinga

samun gata, satinta guda umman bashir ta dinga

jaraba sai an dawo da ita. Wai kwadayi ne don in

bishira tadawo ta bata tsaraba, amma koda ta

tafi da hibban yarinyar sai taqi sai kuka har dasu

amai. Dole aka dawo da ita, don alhaji karami

cewa yayi atattara mata kayanta duka inyasake

samun an maido da ita sai ya saba ma umman

bashir. Hakan da babbar sallah abba yakashe

musu kudi ita da hibba, sai dai duk abinda yasai

ma ummi to ya aje ma bishira nata. Ita kam tana

can duk addu'arta akan ummi ne, kafin ta dawo

ummi tafita, don haka data dawo da kwarin

gwuiwarta ce wa bazata samu ummi agidan ba.

La'asar sakaliya, direban gidansu ya iso da ita

gidan kamar yanda mahaifinsu ya umarce shi

cewa in ya dauko su kada yaso dasunan, ya dire

kowa agidanta. Kasancewar unguwa uku suka

soma zuwa sai anty ta taya bishira diban kaya

su shiga. Daidai kofar dakin bishiran abba na

kwance rigingine, 'yar T-shirt ajikinshi fara kar.

Dawandon jeans gajere iyaka gwuiwa. Ummi

kuma dogon wando ne irin mai kama jikin nan

dariga mai kamar singileti kanta yasha kana nan

kitso, tayi filo da kirjinshi yana bata labarin wata

mota da yake son yabada tashi yayi ciko. Ita

kuma tana ce masa ya dai je ya shawarci umma,

muhibba kuwa tana ta faman wasa da sabbin

kayan wasanta da ummi tasai mata. Ita ma cikin

'yar shimi mai kyau, kanta kuwa ummi tayi mata

kitson (3 in 1). Sororo bishira ta tsaya tana

kallonsu, sam bata tsammaci a irin addu'ar

datayi zata dawo ta samu ummi agidan ba. Basu

ganta ba saida anty tayi sallama tare da cewa, ya

naga kin tsaya? da sauri suka waiwayo duk suka

mike. Gaban ummi yayi wata muguwar faduwa,

amma duk dahaka cikin fara'a ta nufe su, bishira

ta hade rai matuqa sannan taqi ko kallon ummi

ta nufi 'yarta. Anty kam cikin fara'a suka gaisa da

ummi harta zage jakarta dake kafadarta tabawa

ummi wani dan agogo mai kyau. Nan dai ummi

tayi ta godiya shima abba ya mata godiya. Abban

ne ya shigar mata da kayan daki, ummi tana

cewa anty kin mana dawowar bazata, dakin fada

da an share miki dakin. Nan ma bata tanka ba,

ummi dai data gaji dayi mata sannu bata amsa

ba sai kurum ta nufi dakinta, zuciyarta babu dadi,

tasan yanzun ya Abba zai raba jin da yake da ita

zuwa su biyu. Bishira tayi kyam tana ta qamshi

don anty baza su barta tazauna masu da qazanta

ba, ga haqorin makka an sako ana ta qwambo.

Ranar dakinta Abba yakwana, yanda bata ga

wata rawar jiki daga gare shi ba tayi zargin ummi

tasamu lafiya. Hakan ya qara dagula mata lissafi,

tayi rabon tsarabarta daga kawayenta sai

maqota, don ko umman bashir daga zam-zam

bata qara mata komai ba. Dama tana cike da

haushin umman data bari ummi ta daukar mata

'ya gashi nan muhibba ta liqe ma ummi. Hakan

ya shaqar da umman bashir har tace amaida

mata zam-zam dinta ita bata sha. Wato don taje

makka shine zato zo ta canza hali? Ita kuma

bishira ta amsa tare da cewa, ai ba ita ta aike ni

makkan bada har sai tazabi abinda zan bata.

Ummi ko zam zam din ba abata ba, kuma ko

ajikinta. Abba kam shita kawo masa dogayen

riguna da T-shirt masu kyau, amma su anty ne

suka matsa mata sai ta saya. Ranar daya dawo

daga dakin bishira ummi tana fashin sallah gashi

yanuna yana dalarura alokacin. Sai tace ta yafe

masa yau dagobe yaje gurin anty bishira, yace

A'a tace ba haramun bane nina amince, yace

nasani. Shiba yason sai yatafi tafara damuwa ko

tazo tana jin haushinsa, tace ba komai saida

yatafin kuwa har kuka tayi don kishi. Amma

tabawa zuciyarta hakuri tasan wata rana wannan

jarumtar datayi zata zame mata alkhairi. Ita ko

bishira koda yazo mata sam bata damu ta

bincika ba, tunda taga ba girkinta ba, saima ta

hau murna yayo satar kwana ya bata musamman

dataga dayayi wanka yakoma dakin ummi, haka

washegari. Don haka sai tashiga daga hanci har

da 'yan habaice habaice, kafin tadawo tun da

dama da namiji dan uwansa yake kwana. Tana

nufin ummi bata ba tayi masa amfanin komai

wannan yasa ummi ta daura aniyar cusa mata

takaici, aranta tace tunda cinikinki labe nikuma

zansa miki hawan jini. Kamal yazo daukar abincin

da ummi ta saba sawa yau har da kunun gyada

tayi. Bishira ta kalle shi, wai kai wannan abincin

na waye kullum kake zuwa dauka? Yace na

ummarmu ne. Ta taba baki, ummar nan taku

kwadayinta yayi yawa, ko kuwa itama asirin ya

kamata ne? Kamal kuwa yaje yafada sai ga

umman bashir agidan suna zage zage da bishira,

tana ce ma bishira dadin abin gidan dana nazo

kwadayin ba gidan ubanki ba. Marowaciyar bnza

ai dama ina da cikinki, lokacin da Abba yasai

maku TV, yace ki bani naki sai ki kace gara kiyar.

Bishira tace, Eh na hana TV aiba wani shegen ya

sai minba, ubana yasai min, kuma nace mai

kwadayin yarinyar daki kace uwarta mai asiri,

menene na amsar abincinta kici banda kwadayi?

Shiyasa kika bata 'yata ashe don asami abinci

ne, umman tasa kuka ni ke ke zagi? Yau ko abba

zai zo gidan nan zai zaba ko ni ko ke. Ummi dai

tana daki tana jinsu. (aranta tace dadi na da

gobe saurin zuwa). Bishira tace dama ya darajaki

ne shine za kice haka, yazo din nace mai kwadayi

harda rainawa na baki zam zam butulu duk

abinda na miki kin manta kece kika aikeni

makkan? Umman tace, zuwa makkan naki dashi

gara babu, don nasan da kyar ne in za akarbi

wannan aikin nani ke da bakya sallah arniyar

banza qazama. Ummi harda riqe ciki don dariya,

haka dai suka yi tayi wajuna gori har dai 'yan

kallon da suka taru suka soma bda haquri,

umman bashir tayi gida cikin kuka. Tagayawa

'ya'yanta komai su bashir dasunce sai sunje sun

zaneta umman bashir din tace barta ku barta

kawai bari abban yadawo. Da dare ta ritsa shi

agidan yasha mamakin wai yau mahaifiyarshi da

bishira ne suke fada yace hakane dama duk

zamantakewar da ba'a kafata don Allha ba wata

rana sai ta rushe. Nan yayi tawa bishira fada da

cewa uwarshi sa'arta ce dazata tsaya ta dinga

gaya mata magana? Nan fa aka sake kacamewa

har abba. Yakai ga kwasa wa bishira mari,

sakamakon irin rashin kunyar data rike qugu take

tsulawa umman bashir din. Ummi ganin abin yana

tsawo ta fita taja umman bashir tana bata haquri

ta zaci zata hantare ta amma sai taji tana cewa

ba komai ummi sakayya ce tunda na nuna ina

sonta dole tamin haka. Abba yace ummi tasa

mayafi taraka umma gida, hakan ya qara qona

ran bishira gashi yanda taga Abba ya bata rai zai

iya yin komai, dole ta koma daki tana cizon yatsa

tare da tunanin mafita. Ummi kuwa ahanya sai

lallashin umman take tare dayi mata alqawarin

cewa duk abinda take so ta tambayeta zata mata

shi tarakata har gida sannan tadawo. Sabon kuka

umman bashir tazauna tanayi, takaicinta yanda

bishira ta zage ta taci mata mutunci agaban

ummi, tashare ido tare dayin ajiyar zuciya a fili

tace dani take magana. Ynzun ummi tasan kishi

fiye da baya, don ta hau turbar ma'aurata kuma

tasan muhimmancin abinda ake yiwa kishi, don

haka zatayi komai na jan hankali don ganin taja

mijinta gareta. Kuma inta lura cewa bishira ta

maqale mata aqofar daki sai tayi ta jan abba da

wasanni, don ta quntata ma me labe. Amma

hakan baisa ta daina ba, don haka ta daura

aniyai saita mata abinda zata tona kanta ha abba

yasani. Duk jumma'a abba yana dawowa gida

musamman in ranar girkin ummi ne don cin

abinci na musamman. Jumma'a biyu kenan bata

fado kanta ba sai wannan, don haka tun alhamis

taje ta yarfo kitsonta, ta biyo ta gidan su gurin

tsohuwa tazo. Don haka suna gaisawa da umma

tace gurin tsohuwa nazo. Suka shige daki tace da

tsohuwa nazo ne indan samu dan wani sirrin.

Tsohuwa tace, name ummi? Ta ce na gyaran jiki

mana. Fati tace min kwanaki kin fada mata wasu

abubuwa. Tsohuwa ta ce, ja'ira, kinga uwar bari?

Dama nace zaki same ni ina kyakkyawan zamana,

bada ina fada miki kina sharewa ba? Ummi tace

haba tsohuwa banaso aji mu yanzun dai ki bani

shawara sannan ki fada min abinda zanyi inja

hankalin mijina. Ta ce, toda farko ki dinga kula da

jikinki ta hanyar rufe shi ruf, kada kibar kofar

iska. Banda tafiya ba takalmi, iska tana shiga

tanan kuma mace narage ni'ima banda zama ba

dankwali inso samu ne hatta tsarki ki daina yi da

ruwan sanyi, ki dinga yida ruwan dumi. Sannan ki

amshi bagaruwa gurin ummarki ki dinga shiga

inkin tafasa da alif dakuma saiwar mata, sannan

inkinyi al'ada kin gama kinyi wanka toki dinga

matsa farin miski a ehem dinki. Sannan ki samu

saiwar kankana, saiwar zogale, kanunfari,

mazarkwaila dazuma amma kisa kanunfari

dayawa sai ki dafa su su dafu kullum kisha kofi

biyu safe da yamma. Sannan ki aya garinta,

kwakwa ma kiyi garinta, dabino ma kiyi garinsa,

sai ki dinga diban cokali bibbiyu ki zuba amadarar

ruwa sannan ki zuba zumarki mai kyau kisha, sai

ki samu kuma gwanda, kankana, abarba, zogale,

citta, lemun tsami, ki markada su kisha. In anan

maki katsaya yarinya zakiji ki kin cika cindum

daruwan ni'ima sai kin samu martaba ta

musamman agurin miji dan zaijiki kin fita daban

da dukkan sauran mata. Ki hada da biyayya

tsafta da kuma iya tsara girki mai dadi. Ummi

tace, toni yanzun yaya zanyi nasamu saiwoyin

nan? Tace, bari zanba matar ado dake yawan

zuwa kasuwar qauye zata zo miki dasu. Amma

su gwanda gasu nan bakin titi ko shi sai kice ya

siyo miki, zogale kuwa baki rasa shi gurin

ummarki, har da cittar da alif din da bagaruwan.

Ta ce to, ta tafi gurin umma ta amsa har taje

gida bata daina mamakin tsohuwa ba, ya akayi

tasan duk wadannan hadin matan? Amma data

tuna cewa 'yar katsina ce sai tace ba mamaki.

Tun ranar alhamis din ta soma aiwatar da

darussan da ta debo daga tsohuwa, safiyar

jumma'a ranar zai bar dakin bishira. Ya fito tana

sharar tsakar gida ta gaidashi, ya amsa da fara'a,

tare dawani kallo mai fassarar in ba keba. Cikin

muryar data adana don shi kadai tace, ya abba

ina son in je ayi min zanen fulawa. Yace jiya kin

fita yau kam a'a. amma ki aika akira mai zanen

tazo ta miki. Ta marairaice, towa zan aika yaya

abba? Yace aike ni, ina ne gidan? Tace layin su

umma ne yace to za'azo ai miki. Bishira tafito

daga daki tazabga ma ummi harara, Tare dacewa

kisisina. Abba yakalleta, kema sai tayi miki. Tace

bana bukata, aikin banza, shikam yafice. Ummi

kuwa tace gaba da aikinta, ita ko sai tasa kujera

tazauna tana sakin zantuka, eh don kwalliyar

tabanzanta tunda ba a iya biyawa miji bukata.

Allah dai yasa ya fada min komai, to ni me zai

dame ni don 'yar aiki kawai na dauki yarinya.

Tashare min gida, tayi wa mijina abinci, daga nan

fa? Saita saki shewa, ummi ta ce aranta yau zan

bambance miki. Birabiskon shinkafa tayi da miya,

ta wadata birabiskon da kayan lambu, miyar ta

dauki nama da bushasshen kifi. Sannan ta hada

musu kunun aya yaji dabino da madara, ta

aikawa ummanta lokacin da kamal yazo daukar

na ummarsu. Tasheka wanka taci doguwar rigar

shadda koriya mai duhu, ta kafe dauri tamkar yau

ne daurin aurensu. Ga fulawar da yaje ya biya

akazo aka zana mata. Tanajin rigimar muhibba

tafito tazuba mata adan kwano tazaunar da ita

akofar falon mamanta.bishira tafito kicin baki

tasaki tana kallon ummi da tazo wucewa harda

bangazar ummi, nan ko kamshi ya bude ta na

turarukan da ummi ta fesa. Abba yana yin

sallama ummi tafito da sauri, oyoyo yayana,

bishira tana daga kicin dinta tana kallon su.

Ummi ta rungume shi, sannu dazuwa sahibina.

Ta amshi ledar hannunshi dajakar, yace yauwa

sannu babyna tace inazan kai ledar? Yace akwai

ta bishira aciki ki ciro. Ta mika mishi ledar ta

wuce dajakar dakinta. Ya mika wa bishira lemo

da abarba da yayo musu tsaraba sannan ya wuce

danasu, awulakance ta aje. Yana shiga ummi

tadan karo kofar yanda bishiran zata iya lekensu

sosai ta gefen kofan. Ta cire masa hula ta aje

akan madubi sannan ta kunna fanka. Ta shirya

masa abinci, yauni zan baka har ka qoshi. Haka

suka yita baiwa juna abaki har suka qoshi.

Yakamo hannunta mai qunshi yana ta sumbata,

wai kamar kada su goge. Kumatun shi ta shafa

nima yau kamin kyau, koda yake dama kai me

kyaune, ina sonka ya abba sosai. Cikin jin dadi

ya mannota a jikinshi, nima ina sonki, ina manta

kowa da komai in muna tare, tace ina tsoron kada

wata rana ka juya min baya. Ya saqalo

hunnuwansa cikin nata ina fata in mutu kafin

lokacin. Ummi tasomayi masa wasu irin darussa

wadanda tasan yana saurin tada sha'awarshi

nanda nan kuwa tasa shi fita hayyacinsa yakama

surutai. Ummi ta tabbata bishira tana wurin ta

labe, don haka tai murmushi ta bishi suka tafi

duniyar ma'aurata. Bishira tamkar tayi hauka sai

kawai ta fado dakin tana fadin, maciya amana,

har yanzun ba afita daga lokacin girkina ba

munafiki. Abba ya tashi sannan yaja riga yasaka,

ok dama kina labewa ne kiji sirrinmu? Da taga ya

sauko da zafin rai saita gudu dakinta. Yabita

yamata tatas, kuma ya fada mata cewa tazo ta

shiga dakin ta zauna ba labe ba, yanzun zai

komane yaci gaba daga inda ya tsaya. Tayi ta

kuka gashi ba damar zuwa gurin umman bashir

dole ta tafi gidansu. Shi kam abba shareta ya yi

kosu umma bai fadawa ba. Sabuwar soyayya ma

ya balle agidan, su ci abinci tare, wanka tare, su

fita yawonsu a qafa ko amota. In yana gurin aiki

bini- bini ya kira waya, ita kuma ko yaushe cikin

kirkirar girki da kwalliya tare da dadadan kalaman

dazata fada masa take. Duk lokacin datayi masa

zancen bishira sai ya ce, don Allah ta bar ta ta

huta, ummanshi kuwa 'yar bin qwaqqwafi sai da

tabi ta gano bishira bata nan. Don haka koda ya

shiga gaisheta sai tace kada ya yarda yaje yama

bata takardarta. Ita ko tana can uwarta tace ma

mahaifinta abba sakinta yayi, shi kuma yace to

sai tazauna tunda zaman gidan take so. Amma

su sani daga abinci sai ruwan gidanshi ya amince

tayi amfani dasu sai ko gurin kwana, amma bnda

wannan ko makilin dinshi ta taba bai yafe mata

ba, wannan hukunci yayi musu tsauri. Ko wata

bata rufa ba taji gidan ya isheta don hajiya zainu

taso maidata makaranta amma yace tagama

boko. Bishira na zaune ta zuba tagumi hajiya

zainu ta shigo dakiki tace tagumin menene kuma?

Tace, su sumayyah ne wai nace suyi ma muhibba

wanka sukace Allah yakiyaye. Wai tunda nazo

dakinsu ya lalace da kazanta, hajiya zainu tace

aiba karya suka yiba, don haka ma maida

yarinyar nan za ayi ke kuma ki koma gidan

antynku ko ki tafi abuja gidan aisha. Tace

baxanje gidan aisha ba, don itama bama shiri,

gara gidan antyn amma gsky ni abarmin 'yata

kuma fakinsan bai sakeni ba. Tace, inda ubanki

yasan ba saki bne da tuni bai kora kiba? Don

haka mubarshi haka amma batun 'ya nice zan

maidata. Ranar da ummi takira ummansu tafada

mata cewa bishirafa tuntuni tayi yaji amma Abba

yaqi zuwa, umma ta kira shi tace inya dawo gurin

aiki tana son ganinshi. To kafin yadawo ma saiga

hajiya zainu da direba tazo gidan su umma tadire

musu 'yar, sannan tashiga gidan umman bashir

tace, in kin haifi danki na halas ne ba shege ba to

kisa shi ya aiko wa 'yata saki. Umman tace zoko

kiga dan halas ne in yaso kuje ku nemi arne mara

sallah dan uwanta kazami kubashi. Nan fa zage-

zage ya tashi har su umma dasauran makota

suka shigo. Dakyar aka tura hajiya ta tafi, tace

kuma saita kira 'yan sanda anzo antafi da umman

bashir. Alhji qarami ma cewa yayi maza abba

Abba yarubuta takarda ya aika ma bishira.ZURFIN CIKI          www.gidannovels.blogspot.com book 4 part 32

ZURFIN CIKI          www.gidannovels.blogspot.com book 4 part 32

Posted by Bashir Sani                  www.gidannovels.blogspot.com Fesan on 15 Dec 2016 - 14:37

Shiko alhji babba da umma suka ce a'a abari

qura ta lafa sannan aje. Koda aka kwana 2 abba

kin bin alhaji yayi sai wani abokinshi alhaji

yasamu suka tafi tare. Mahaifin bishira yaji

mamaki cewa ba sakinta abba yayi ba. Kuma bai

san sun maida 'ya ba, tadai ce mishi kunzo kun

amshi 'yarku, to yanzun tunda haka ne kunga

kenan bishira da uwarta basa son takoma gidan

mijinta ko? Su alhaji suka ce eh, yace to ku sa

shi ya rubuto takardarta ku kawo min, su alhaji

sukace ba za'ayi haka ba. Yace, to kuje ku barta

zata gane gidan ubanta bananne yadace tazauna

ba. Sukai godiya suka tafi. Harta koma gidan

anty farida mahaifinsu yace tadawo nan gidanshi

badashi take takama ba? Wato ta kashe auranta

zata je ta kashe na yarta dole ta dawo, tsohuwar

dake musu aiki yace ta koma gida tahuta amma

duk wata tazo ta amshi albashinta. Sannan yace

bishira itace zata dinga wannan aikin duka ita

kadai, lamarin yayi wa bishira tsauri da yawa,

gashi ba fita duk ta rame ta lalace ga tunanin

'yarta. Muhibba kuwa tana gurin umma, ummi

ma takan daukota sannan ummi tasamu nasarar

rufe bakin umman bashir, ta hanyar yi mata

kyautuka ko me sukace sai ta aika mata. Tasa

Abba ya canja mata gado don nata ya lallace,

sannan da fati ta haihu tasa Abba ya sai mata

garar abinci, ita kuma tasa zani da rigunan yara.

Nan fa sai ga sahura babu ko kunya tana shima

ummi albarka, ko bashir ne yakawo gulmarsu

ummi sai tace ai ita bata yo halin uwarta ba.

Tafi-tafi ma in ya kawo sai tace ai su umma da

ummi sun gane kuransu. Haba sahura kodai ki

gane kuranki? Abba yasoma damun ummi da

batun ciki, wai shifa yana tsoro kada su gaji su

umma, ummi tace su dai yi addu'a sunje asibiti

ba wata matsala, likita yace in rabonsu yazo zasu

haihu. Da kyar ummi ta shawo kan Abba ya

amince ta zana (JAMB) don ci gaba da karatu,

sannan ta shiga islamiya. Abba yayi kyau yayi

kiba ya kara gogewa, haka nan ummi duk wanda

yaganta saita birge shi, daka ganta kaga wayayya

wadda mijinta yasan da ita. Taci nasarar samun

(POLY) saboda bata samu abinda take so don

zuwa (UNIVERSITY) ba, sai dai ba tasha dokoki

kafin ta fara zuwa. Bayason kawaye baya son

abokai, irin wanda wasu matan keyi sannan

yadinka mata manyan hijabai, kuma banda hawa

acaba, inya samu sarari zai dinga zuwa da kansa

yana daukarta. Sai kuma gargadi na karshe kuma

da babbar murya, in har ya daina samun kular

datake bashi ta kowane fanni wai saboda karatu,

to kuwa za adaina karatun gaba daya. Tace,

insha Allah sai abinda yai gaba. Ya canja mota,

umma tayi ta fada wai tafi son yasai fili yayi dan

gidanshi irin na zamani yace za'azo gurin

ahankali kada ki damu umma. Bishira ta sulale ta

tafi na'ibawa gidan anty da kukanta wiwi don

Allah ta taimaka mata taba Abba hakuri ya maida

ta, wlh tagane kuskurenta. Anty tace, nifa bazan

iya kiran Abba ba don kin riga kin bmu kunya, sai

dai in ke ce zaki kira shi ga waya can. Ta dauko

ta kira, shikuma ganin kiran anty sai yayi parking

yadauko ummi daga makaranta, ya daga sai yaji

muryar bishira. Cikin kuka tana cewa, don Allah

abba nice, kayi hakuri indawo dakina, wallh zan

canza, yace ok baki riga kin canza din ba, to bari

inkin canza din sai muyi magana. Yakashe haka

tayi ta kuka tagama anty tabata wasu kayan

sawanta sannan ta tafi. In lokacin labarai yayi

haka take zuwa ta tasa TV tayi ta kallonshi tana

kuka, kullum kara sonshi take gashi yayi kyau

idanunshi sun qara haske. Wata ranar jumma'a

wuraran karfe sha daya ta saci jiki tanufi gurin

aikin Abba, yana fitowa dakin daukar labarai

akace wata tana nemanshi. Baiji wani mamaki ba

don mata kanzo neman shi wasu suce suna

sonshi wasu suce ganinshi kurum zasuyi don

yana birge su. Yana zuwa sai yaga bishira, nan

take ya daure fuska tamkar bai taba dariya ba,

duk da cewa acan kasan zuciyarshi yatausaya

mata. Ta tsugunna gwuiwa 2 tana rokonsa, yace

ke tashi kada ki janyo min mutane, jeki zanzo.

Koda ta tafi cikin murna shi ko harkokinsa

yakama. Shiru-shiru tana saka rai bashi ba

alamarsa. Nan kuma tashiga daukar waya

kannanta tana kiranshi, harma yadaina dagawa.

Wataran taje tasamu ahmad tana kuka, ahmad

yace taje zai ganshi. Rannan kuwa har gida

ahmad yiyi sallama da abba yashiga rokon Abba

ya maidota. Abba yace taje taroqi mahaifiyarsa

dasu umma insun yarda shikenan. Har gida

ahmad yaje ya fada mata, bata yi sanyi ba tanufi

gurin umman bashir. Umman tana zaune da

'ya'yanta suna shan farfesun kifin da ummi ta

aiko musu dashi, tana ganin bishira ta hade rai.

Tace, lapiya? Bishira tace lpy lau umma zuwa

nayi in roqi gafararki. Tace nime kika min? Tace

don Allah dai ki yafe ni, ina son indawo dakina

Abba yace sai kin hakura, tace oho, yanzun kin

yarda ina da kima agurinsa? To bari kiji bazaki

dawo ba, mai baqar rowa kince nimai kwadayi ke

kuma mai rowa ko? To kin gani wannan ummi ce

ta dafo mana ta nuna mata kular kifi, sanda

kinanan bana cin komai bansan dana yana samu

ko baya samu ba. Yanzun abin arziki iri-iri

kidawo ki toshemana kofar samu? Tace, wlh

bazan toshe ba, umman bashir tace dukda haka

dai bazaki dawo ba. Tayi takuka sannan tafita,

har zata wuce gidan su ummanshi sai ta tuna

kada suyi mata dariya sai tace baridai ta shiga.

Kyakkyawar karba umma tayi mata suka gaisa,

tazauna umma ta kawo mata ruwa ta amsa

tasha. Muhibba tana ta tsalle tsallenta kan kujera

zuwa jikin umma, umma tace ji hibba ki gaida

mamanki, ga mamakin bishira sai yarinyar ta

kalleta tace. Umma niba wannan bace ba

momina, momina sun tafi da babana zaya kaita

makaranta. Umma tace, wannan ma ummarki ce

yarinyar taruga dakin tsohuwa tana cewa, ita ba

ummarta bace. Bishira ta bita dakallo, yarinyar

tayi bulbul gata cikin shiga mai kyau da tsafta

kanta yaji kitso da 'yan duwatsu. Saita soma

kuka tana fadin mahaifiyata ta cuce ni, umma

tace a'a kece kika cuci kanki, inbaki dauki

damuwarki kin kai mata ba yaushe zatasan anyi?

To ynzun dai dubi 'yarki tana gudunki sbd bata

sanki ba, ina amfanin wannan? Tsohuwa tace

kukan wanikeji ta shigo tana kallon bishira cikin

mamaki tace. 'yar nan kece haka? Ciwo kikayi ko

ko duniya ce ta juya miki baya? Kai jama'a dubi

yanda kika kare kikayi bikinkirin. Ita da tadukar

dakai tare da cewa bnyi ciwo ba nidai nazo ku

yafe ni, sannan ku roqa min abba ya yafe min in

dawo dakina. Yace, bazan dawo ba har sai kun

yafe min, amma naje gurin umman bashir ta kore

ni tace bazata bari in dawo ba. Kuma gidanmu

wuya nake sha, kusan rabin aikin gidan nikeyi ga

qannaina duk sun raina ni. Umma tace, yi shiru

share hawayenki bari zaki koma. Tsohuwa tace,

ke dai kin cika sa kai a uku suwaiba, gashi abin

kirki bai karbe kiba. Kina yi ana zaginki ana zagin

'yarki, bishira ta ce wlh duk na daina, yanzu na

gane kune masu sona, umma tace ba komai.

Tadaga waya ta kira alhaji ta fada masa komai

yace to yana zuwa donshi ya qosa asulhunta

yarinyar ta koma dakinta saboda darajar

tsohonta. Yana zuwa yaji komai nan ya daga

waya yakira Abba, yace yana zuwa yana hanya

ne yace to ya same su gida. Abba yana shigowa

ganin bishira yahade rai ya zauna nan dai alhaji

ya hada su yayi musu fada da nasiha, sannan

yace baya son abba yace komai komai kuma ko

sun koma gida banda tashin tashina. Bishira tayi

ta godiya alhaji babba yace su tashi ashiga gurin

umman bashir din tana ganinsu tahau cewa alhaji

dakanka? Maimakon ace in zo? Umma tace, a'a

keda zamu zo baki hakuri ai mu ya dace mu

shigo. Nai dai alhaji yayi bata hakuri tace taci

albarkacinta na hakura, amma da sharadi inta

sake maimaita halin da tayi abaya ko taje ta

takurawa ummi tofa saita tabar gidan. Bishira

cikin kuka tace ta daina insha Allahu, nan itama

umman bashir din tace dasu umma su yafe mata

sharrin shaidan ne da qaryar barayin imani wato

bokaye da 'yan tsibbu suka ce ba komai. Nan

alhaji yace da abba yakai bishira gida, ba don son

ranshi ba yadauke tazuwa gida, sam bata damu

da daure fuskarshi ba, dadi da murna fal ranta.

Yana sauke tazai wuce tace, don Allah ka yafe

min sannan ka gaida min ummi, yace zataji. Tace

to yaushe zan dawo? Yace, duk lokacin dasu

alhaji suka zo gurin dadynku. Nan yatafi, ita

kuma ta shiga gida, hajiya zainu ta tsareta wai

sai ta fadi inda taje, tunda ta kira anty tace, bata

can. Bishira tace naje ba mijina da surukaina

hakuri ne, hajiya zainu tace ni dazai maida ki ai

sai nafi kowa murna. Na gaji da zamanki da

qazantarki, tunda babanku yaqi ki koma

makaranta yakashe miki kudi ki goge ko kya

samu mai kudin dazai aure ki, to gara kin koma

can kin qarata. Abba kam shi tunaninshi ta ina

zai soma sanar da ummi dawowar bishira? Don

baya son ko kusa hankalinta yatashi, baya son

wani abu yayi musu katsalandan a cikin

daddadan zamansu, don haka ya share bai fada

mata ba. Da dare alhaji da umma suka je, an

sasanta sannan suka taho da alkawarin cewa

gobe zata dawo dakinta. Washegari umma ta kira

Abba tace ya share ma bishira daki yau zata

dawo, yace umma nifa gsky dabata hankalina yafi

kwanciya. Sannan ina ta tunanin yanda zan

tunkari ummi da wannan zancen, umma ta riqe

baki tare da rafka salati, yace ynzun tsoron

ummin ka koma ne? Yace, a'a umma kin gata

sakankance ynzun hankalinta yakwanta sai kuma

taji nazo mata da zance dawowar bishira? Tace,

shi kenan nina fada mata. Awaya ta kira ummi

tafada mata cewa bishira zata dawo, duk datasan

cewa matar mijinta ce dama, amma sai da

gabanta yafadi. Umma taja mata kunne da cewa

kada taji kada tagani, abba ranar sai kusan sha

biyu zaije gurin aiki. Don haka yace kannanshi

suje su soma fito da kayan kafin yazo sunzo sun

fada ma ummi, ita ce ta bude musu dakunan don

abba ya canza makulli bayan tafiyar bishira. Abba

ya shigo tana zaune kan kujera sai tunani take yi

na irin zaman dazasu yi in bishira tadawo.

Yazauna tare dariko hannunta, tunanin me ki ke

yi? Takalle shi, halin rayuwa nake tunani, yace

yanzun umma ta kira ni jiya sun je gidan su

bishira wai yau zata dawo. Ummi ta taba baki,

Allah yakawo ta lpy. Ya ce ni ban soba gsky. Sbd

ke ummi tadafa kirji, sbd ni? Ni ya abba, kada

kasa duniya ta zage ni, Tare fa nasameku? Yace

to ni dai kada kiga kamar da son raina, tace don

Allah ya Abba kabar zancen nan. Kaje kagyar

mata dakunanta don su kamal bazasu iya ba,

yanufi gurinsu ganin kamar ya damu yasa itama

taje tasa musu hannu don dai ya saki ranshi, sun

gyara tsaf ummi ta goge sannan ta rufe dakin.

Har magriba bishira bata ji an ce za'a maida

taba, sai ta dauki wayar kanwarta ta kira shi wai

yazo don Allah yadauketa. Tsakanin mata da miji

sai Allah, nan ya tausaya mata yace zaizo, kafin

ya isa sai daya sai mata waya irin dai ta hannun

ummi. Har cikin gidan ya shiga suka gaisa da

babanta, yayi murna sosai yayi tawa Abba

godiya, tare da ba shi hakuri yace yasan yanda ta

horu zai gata canza da yardar Allah. Yasa aka

turo ta yayi mata nasiha, sannan ya gargadeta da

cewa inhar ta bari mijinta yakawa kararta zatayi

mamakin abinda zai mata. Tace, insha Allahu

baza ta kara ba, yakawo kudi yaba Abba, da kyar

ya amsa ita kuma ya bata wasu zannuwa acikin

leda, yace su raba da abokiya zamanta. Taje tayi

wa hajiya zainu sallama suka tafi, tamkar

baquwa haka ta koma, sai kace basu taba zaman

aure da Abba ba, nauyinsa take ji. Suna tafe ya

ciro waya ya miqa mata, tasa hannu ta amsa

yace taki ce, tayi ta godiya yace ba komai.

Sallamarsu tasa gaban ummi faduwa, ta dake ta

fito ta amsa, wani kishi ya tasho mata amma

saita danne. Ta kalli bishira tare dayi mata sannu

dazuwa, ta amsa tana kallon ummi tayi kyau

tagoge daga ka ganta kaga wayayya 'yar gatan

miji. Ta dauko makullin dakin ta ba bishira, abba

kuma ya nufi dakin ummi. Bishira ta dinga kallon

yanda abba ya gyara gidan yaja gini ta gefen

ummi yayi mata falo da kicin, sannan tsakar

gidan an gyare shi da tiles. Haka bandakin su

yagyara shi, nan dai bishira ta shiga dakinta ta

zauna bakin gado tana yi wa allah godiya tare

dayi wa kanta alkawarin har abada bazata ta

kara yin yaji ko ta janyo abinda zaisa mijinta ya

sake ta ba. Ummi tana kan gado tana karanta

wani littafi yazo ya zauna bakin gadon bata ko

kalle shi ba don haushi take ji. Sai take ganin

kamar rawar kai yake yi da dawowar bishiran,

kuma tuntuni yana zuwa gurin ta ya boye mata.

Yace madam ina son in yi magana da ku ne ke da

bishira, ummi tace ina jin ka, yace can zaki zo

muje. Tace, gsky nagaji, kayi maganar da safe.

Yagama gano kishi ne ke damunta, don haka yayi

murmushi yace yanda kikace hakan za'ayi. Ya

fita kamar minti 30 yasake shigowa ya aje mata

leda tare da cewa saida safe aciki tace Allah

yabamu alheri. Yana tafiya taje ta banko kofarta,

yau kam bacci ya qi idanun ummi sbd tayi sabon

bacci a haqarqarin Abba. Dukkan filolinta ta rasa

wanda zai maye mata madadin haqarqarin

mijinta, ynzun yancan da wata tasan yanda yake

wannan rawar jikin ynzun ya manta da batunta.

Tarasa me yake mata dadi, littafin datake

karantawa kuwa sam bata fahimtar abinda ke

ciki. Hka ta dinga zubda hawaye har nisan dare,

ganin bata da wata mafita, tashi tayi ta bude kofa

lokacin 2 saura taje tayo alwala tazo ta kama

nafila. Abba jin bude kofarta ne yasa shi leqowa

ta window aranshi yaji tausayinta don yasan bata

iya bacci sai ajikinshi, ita bata san ya leqo ba

don ko hanyar dakin bata ishe ta kallo ba. Yakalli

bishira wadda bacci yayi gaba da ita ya tausaya

mata sosai yanda tayi tarawar jiki alokacin

auratayyarsu dazun. Yadauko wayarshi yarubuta

ma ummi sako. KI KWANTA KIYI BACCI BABY,

TARE DA QISIMA CEWA KINA LAFE

AMAKWANCINKI (WATO JIKINA) INA CIKE DA

KEWAR LEBUNANKI. Tana sallah taji shigowar

saqo amma bata yi ko marmarin dubawa ba, haka

tai sallah har zuwa lokacin da bacci yasoma

fizgarta. Tayi adduo'o'i sannan ta kwanta, saida

asubahi ne datayi sallah sannan ta karanta, dan

tsaki taja tare da cewa, Karya kawai, kishi yasa

ta fadin haka don tasan Abba sosai baya boye

mata komai ynzun. Sai dai abinda yasake qular

da ita da asubahin nan yanda tana fita shi kuma

ya fito wanka, duk da tasan dole wani abu yafaru

tsakaninshi damatarsa, amma sai taga tamkar da

gayya ya tsaya don tafito taganshi. Tna idar da

sallah ta dora ruwa akicin dinta, tadafa ruwan tea

taje kicin din bishira tadauko flask tazo ta wanke

ta zuba musu ruwan zafi taje kofar bishira tayi

sallama bishiran ce ta bude ummi tamiqa mata

tare da cewa an tashi lpy? Cikin sakin fuska tace,

lpy lau, nagode. Ummi ta ce ba komai takoma

dakinta ta kulle kofarta don yau bata da darasin

safe. Abba ma yau bada wuri zai fita ba, don

haka yadan samu baccin safe sai 8 yayi wanka

ya karya, sannan yanufi dakin ummi. Kofarta tana

rufe, ya kwankwasa ta share sai can dai dataji

yaqi tafiya sannan tazo tabude. Takalle shiya yi

kyau cikin kananan kaya, ta kauda kai tare da

cewa, an tashi lpy? Yace lpy lau, kin karya? Tace,

um'um sai anjima, zata rufe kofar yace,

makaranta fa? Tace sai karfe 2 nake da darasi.

Ta maida kofar ta rufe, yayi dan murmushin

takaici sannan yafita. Kwananshi 2 dakin bishira

yayi niyyar dawowa dakin ummi, don ya kosa

yadawo ya lallasheta bazai iya daukar wannan

shariyar da take mishiba. Tsakaninta da bishira

lpy lau amma shi sai tana wani share shi. part 33 the end

Posted by Bashir Sani                  www.gidannovels.blogspot.com Fesan on 15 Dec 2016 - 14:45

Ya shigo da zumudi zai nufi dakinta, tamiqe cikin

fara'a daga wanke-wanken da take yi ta amshi

ledar hannunsa da jakar laptop ta nufi dakin

bishira. Shida bishira suka bita da kallo, ganin

zata shiga bishira tace ummi yau ai dakinki yake.

Ummi tace injiwa? Anty bishara ai kullum ke ce

dashi har sai kin rama duk kwanakin da kika

dauka agida. Kinga kenan kusan wata goma sha

daya kenan. Abba cikin sauri yace ke

mahaukaciya ce? Ina ki kasamo wannan fatawar?

Ta kalle shi, sannan tashiga dakin ta ajiye ta fito

taqara kallonshi gurin malamai, yace to ban

yarda ba, don haka zanci gaba dayi muku kwana

bibbiyunku, ummi tace to ni na yafe mata nawa

kwanakin bishira tace nagode ummi. Haushi ya

cika Abba, amma shi bazai dauki wannan horon

da ummi take shirin yi masa ba. Yadawo dakin

bishira a fili yafurta kema saina baki haushi zakiyi

dakin sanin wannan furucin. Sharewa yayi yaci

gaba da kwana dakin bishira tare da nuna kulawa

ga bishiran. Ummi ta jure duk da duk daren Allah

sai taci kuka ta gode Allah, sannan tashiga zargin

cewa shi ma ya Abban dama can yana son

tarewa dakin bishira, inba haka bame zaisa yayi

saurin yarda kuma yayi ta nuna mata soyayya?

Ganin ummi tana yi tamkar bata damu ba yasa

shi qa rajin haushi, yadawo da yamma suna

zaune kowa A qofarshi. Ummi tayi kwalliya cikin

qananan kaya, bishira kuma tana sanye da leshi,

karatun littafi bishiran keyi ita kuma ummi tana

yin gyaran qumbunanta. Bawai suna wata hira

bane amma suna kula juna sosai musamman

bishira tana son su saba da ummi. Ummin ce

bata cika son fitowa ba, bishira ta tashi ta masa

sannu dazuwa tare da amsar kayan hannunsa

don yanzun tana koyi da ummi gurin kyautatawa,

ummi ta kalle shi sannu dazuwa, ya amsa da

yauwa baby. Yakalli bishira sweety zanyi wanka,

tace to, takai masa ruwa yashiga dakinta, sai

tazo tace masa takai nan kuma yajanyo bishira

jikinshi. Ba wai yana da bukata bane, amma don

ya shaqar da ummi sai ya banko kofar, qaran

kofar ne yasa ummi kallon gurin dakin. Ta duqar

dakai taci gaba da abinda take yi, kusan minti

arba'in suka fito, Abba ya matsawa bishira wai

suyi wanka tare, tace ni bazan iya ba akwai ummi

dama da dare ne inajin kunya. Kuma kada taga

kamar cin fuska ne, yace kenan don kada ki bata

mata rai ni mijinki bazaki faranta min ba ko? Dole

ta bishi suka shiga bayi. Baqin ciki yasa ummi

tashi tashige daki, kuka sosai tayi daga nan bata

fito ba sai magriba, tanayin alwala tarufo kofa,

washegari ma qin bude qofar tayi daga alwalar

asubahi. Abba yayi ta raba ido ya ganta amma

bata fito ba, yasan fushi take, ya kira wayarta

taqi dagowa yayi mata saqo cewa in zata

makaranta tafito inkuma sai darana ta bude ta

amshi kudin mota. Tana gama karantawa tayi

wuri da wayar ba tare data bashi amsa ba, haka

ya tafi. Bishira ta qwanqwasa ma ummi ta bude

suka gaisa, tace naga baki fito bane ina fata lpy?

Tace lpy lau bacci ne, tace yau baza kije

makaranta bane? Ummi tace, zanje sai sha biyu.

Bishira tace kinji dadinki ni gashi nan ina tayi

masa zancen karatun amma ya share ni, ummi

tace inkin matsa zai yarda, tace ko za ki dan sa

min baki? Ummi ta riqe baki, ni a wa? Ke da yake

hannunki ai ke ce zai saurara, ni kin zo ne ma ki

zage ni. Bishira tace wane irin zagi? Ni dama ki

amshi mijinki ummi don gangar jikinshi ce kawai

agurina, amma ruhinsa yana gurinki. Ummi ta ce,

ngd da zagi, bishira ta ce zancan gsky ne ba

wani zagi. Haka suka yi ta rayuwa cikin kwanakin

ummi kam har rama tayi shima Abba ya rage

walwala don wanda yasan kan kula da shi

kamarta. Yayi missing din abincinta. Amma ya

gaji bazai jure ba. Ya tuna bishira tace masa zata

ta yini gidan ummanshi. Don haka yana gama

muhimman abubuwan da zai yi agurin aikin

yanufi gida. Ummi tana shirin tafiya makaranta ta

dauko jakarta sai kurum taga mutum kamar an

jeho shi. Ta daure fuska tamkar bata taba dariya

ba, yace ummi nagaji kin ji ko, na gaji da wannan

horon naki. Laifin me nayi miki? In don na dawo

da bishira ne sai in saketa, duk ba kece kika

takura min sai na dawo da ita ba? Ummi tace, ni

karka doran jakar tsaba kasa kaji su bini, ka saki

matarka sbd ni? Ba ruwana. Yace, to ki dawo

yanda kike, kuma ki janye batunki na wai kin

haqura dani, niban haqura ba. Ke ma kuma nasan

dole ki kasa kanki, ummi ta ce ni ban damu ba,

ya ce qarya ne gashi nan duk kin rame? Ya

canza daga fada zuwa lallashi, ummi don Allah

na roqeki mu koma kamar da, haba bebyna. Ya

lalubo hannunta ta qwace, don Allah ka tafi kada

bishira ta dawo ta same ka anan ta zargi wani

abu. Haushi yakamashi sosai, ya daga murya da

qarfi, kin san Allah ummi zan hadaki da umma, ta

nufi hanya fita, nikaga kada kasa ni yi latti don

lokaci yayi nisa. Ya ficiko ta ta dawo ba zaki

makarantar ba, ke an ma daina karatun tunda yafi

ni. Ta zubar da jakar da hijabi ta nufi gado shi

kuma ya fita cikin zafin rai, gidan su umma yaje.

Bishira tana dakin umma tana sallah yabi umma

kicin, umma gurinki nazo, ta dube shi lafiya

Abba? Ya turo baki, alamun ranshi bace baki,

yace umma ki sallami bishira, tace kamar yaya?

Yace taje can gidan ko muyi maganar agabanta?

Tace, kyale ta muje dakin babanku. Abba ya fada

ma umma komai da ummi ke masa, tun dawowar

bishira ran umma ya baci tace ka barni da ita.

Banda shashancin ta da ita kadai take son

azauna? Baga bishirar nan ba gidan nan ta gane

kuskurenta ko yau yarinyar nan sai da tace in

yafe ta nace ni dama ban riqe ta da wani abu ba.

Shine ita zata qirqiro fitina? Yace, umma ai ba da

bishira take yi ba dani take yi, tace to zata gane

kurenta da dare kuzo kai da ita. Umma ce ta kira

ta awaya tace tazo ita da abba, jikinta ya mutu

don tasan qararta aka kai, tana idar da sallar

isha'i taje gidan. Can tasamu abba, nan ko umma

ta rufe tada fada, koda tsohuwa ta jiyo tazo

umma tafada mata komai sai ta shiga fada. Wai

ai kishi halas ne, ke suwaiba tsakani ga Allah ko

ke bazaki so kishiya ba, bare ita yarinya. Abba

yace to gata nan ita ce fata dame ne nida batun

in dawo da bishirar, yanzun na dawo da ita kuma

ni abin ya qare akaina? Nan fa umma tayi mata

tatas, ta kuma sata anan ta ba Abba Haquri, aka

kira shi awaya ya fita. Umma ta samu dama

taqara yi mata nasiha da cewa, in bnda shirmenki

yaushe zaki bar ladanki, hanyar aljannarki kice

kinyi fushi da ita kin barwa kishiya? To kada in

sake jin haka, ki riqe darajarki da mijinki, ke

ganinki da ita. Ta jima tana bata shawara kafin

Abba yadawo suka nufi gida. Ya shiga gurin

Bishira ya fada mata cewa yau gurin ummi zai

kwana, nan ya bar ta da kewa yanufi gurin ummi,

tamkar yaune daren farkonsu hara sukai rayuwa

aranar. ** ** ** ** Kwanci tashi asarar mai rai,

shekara ta zagayo lokacin bishira da tsohon ciki,

Abba nason yara don muhibba taqi dawowa tafi

son umma dole suka haqura suka bar mata. Ta

haifi 'yarta budurwa tubarkalla ranar suna ta ci

sunan sahura inda suka sa mata walida. Ummi

nason yara, don haka in tana gida to tana manne

da walida, Abba yana damuwa da rashin samun

cikin ummi, wanda ita ummin ta barma Allah

komai. Shekaru uku sun sake biyo baya, lokacin

Bishira ta sake haihuwar habiba takwara Abba

yayi wa ummi. Tsohuwa an qara tsufa, 'yan

rigingimu sun qaru tace ita Abba yama takwara

amma bata son ya duke ta irin yanda yayi wa

ummi. Abba kullum qara son ummi yake, umma

ta matsa masa sai da yayi qoqari ya sai fili rabin

filoti tace kuma a rage ciye ciyen dadin nan agina

shì. Haka kuwa ya gina flat mai daki hudu, daya

ummi daya bishira, sai nashi sannan na yara.

Yayi qoqari gurin gyaran falon ita kuma ummi ya

canza mata kayan daki don bishira an canza

mata daza su tashi agidan su. Yace tabishi bashi

in ya samu zai bata kudi amadadin kayan daya

saima ummi, tace ta yafe. Ummi dake karantar

(BUSSINESS) har ta hada (H.N.D) dinta kuma

tayi bautar qasa. Abba dai yace baza'ayi aiki ba

amma ya yarda tayi kasuwanci, Alhaji babba ne

ya bata jari inda take saro kaya zannuwa, lesuna,

takalma zuwa jakunkuna. Abin ya amsheta don

har kayan aure tana hadawa, tana yin saqo irin

su kwatano da chaina, india, pakistan ko dubai,

ta hanyar wani wan kawarta. Haka kawai ummi

ta samu kanta da zaban abinci, yawan bacci

kasala da dai sauransu, sam bata san

takamaiman lokacin al'adarta ba. Don bata wani

lissafi in yazo shi kenan in bai zo ba bata damu

ba tama cire ranta daga batun ciki. Abba ya kalli

nonuwanta, baby kwanan nan kirjinki ya cika

sosai, gashi kinyi haske ko kin canza mai ne?

Tace yaya yaushe kazama likita? Yace, ummi kin

fa canza shirya muje asibiti, ta ce ya Abba don

Allah ka bar ni nagaji dazuwa asibiti. Yace, to ni

zan je inya tambaya game da yanda ki ka canza.

Cikin jin haushi tace sai ka dawo. Ga yara

atsakar gida sun ishe mu, yace ni naki nake

qawar in gani nasan addu'ar da nike yi bazata

fadi kara banza ba, sannan ga qoqarin danake yi,

shiru ta masa. Dagaske yake yi yaje yayi wa likita

bayani, yace yadai kawo fitsarinta. Sai da suka yi

tsiya da qyar bishira ta lallasheta ta yarda ta

bada fitsarin. Rungume likitan yaya lokacin da

yake fada masa ciki ne in dai har fitsarinta ne.

Afalo gaban bishira da yara abba ya rungume

ummi yana murna, ji tayi tamkar tsokana amma

ganin ya zauna yana ta buga waya yanata

yadawa ta amince cewa gske ne. Don haka ta

tashi ta shiga dakinta tayi alwala tazo tayi nafila

raka'a 2 cikin kuku take godewa Allah tare da

addu'ar ya raba lpy. Ya bata mai albarka.

Tsohuwa ma kuka ta saka lokacin da labarin ya

riske su. Ummi taga gata musamman daya

kasance cikin yazo da kumburi tayi sumtum. Duk

kowa ya tsorata sbd tunanin ko hawan jininta ne

ya tashi. ALLAH cikin Ikonshi data tashi haihuwa

saita santalo danta cikin gajeriyar nakuda, sak da

abba kwabo da kwabo. Rungume ummi abba yayi

don murna, sunan alhaji babba ya sake maida wa

kuma walid din dai suke kiranshi. Watan yaron

bakwai ummi ta sake rasa kanta, kuka wiwi ta

dinga yi shiko abba murna kamar yayi rawa.

Tasake samun da namiji inda yaci sunan alhaji

karami suka sa masa hibban. Haka suka ci gaba

da rayuwa cikin haquri da juna, tsakanin bishira

da ummi, bama irin bishira saboda abba baya iya

boye son ummi. Kan 'ya'yansu ahade ba kya

gane bambanci, bishira ta gane umma uwa ce

guda har da rabi, don haka hatta shawara saitaje

gurin umma kuma ko sabani suka samu da abba

gurin umma take zuwa. Ita kuma umma ta dauke

ta babu bambanci da ummi, don bata taba fada

ma ummi sirrin bishira ba. Sahura yanzun ta

yarda umma da alhaji sune rufin asirinsu, kuma

gatan Abba, bashi ma da yayi aure gidan dasu

ummi suka tashi nan ya zauna. Dangin bishira

yanzun sunga bishira ta samu natsuwa sun

sulhunta. Abba agurin aikinshi yana ta samun ci

gaba, lamuran sai godiya. Ummi tashafa addu'ar

da takeyi sannan tamiqe tana linke dardumar tace

kallon me ka ishe ni dashi ne ya Abba, yace ina

kallo ne na kusan samun da na uku wannan

karon takwara zan ma kaina. Ummi ta jefa masa

dardumar hannunta, daina min fata ni, yace ban

karanci likitanci ba amma ni likitanki ne. Ta fada

kanshi, ya rike fuskarta yana kallonta cikin ido,

ummi lokuta da yawa ina zama inta tuna da,

musamman in na kalli 'yan yaranmu wadanda

suke matuqar kama dani, tace me kafi tunawa a

baya? Yace, yanda kikayi ta kirana awaya kina

tsara ni suhaylan kaduna. Suka sa dariya. Ni kam

nafi tuna yanda ni da kai muka yi ta 'ZURFIN

CIKI' dason juna. Yace Allah yabarni da ke har

abada matata. Ta kwantar da kanta

amakwancinta ''Amin mijina''. Muma Allah ya bar

mu da masoyanmu har gidan aljanna, ya bamu

lafiya dazama lafiya. Ya zaunar mana da 'yan

uwanmu lafiya, Amin ya rabbi. ** ** ** ** Bayan

shekara goma naje nasamu yaya Abba nace

inason muhibba yace badamuwa yabani kyautar

gida da mota. Ummi kuma ta hada mun kayan

lefe saboda namijin kokarin danayi na rubuto

maku wannan littafin aka daura mana aure da

muhibbata muka tare muka cigaba da soyayya

fiye dasu ummi ma.


adsense 2 here
Share:

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *