Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

GIMBIYA AMIRA COMPLETE HAUSA LOVE NOVEL

GIMBIYA AMIRA COMPLETE HAUSA LOVE NOVEL

A AMIRA part 1 to 25
GIMBIYA AMIRA part 1 to 25
Posted by EL BASHIR on 30 Nov 2016 - 19:26
GIMBIYA AMIRA duke take tana wanki ga
ciwonkai mai tsanini da yake addabarta gashi
korabi batayiba tanayi tana kwallah tadaga kai
takalli tsumin wanke wanken dake jiranta dakuma
sanwa tai tagumi gami da fadin nashiga ukku
dudu tafito tanamata wani irin kallo tace ke amira
mikike haryanxu baki gamaba ubanwa zaimaki
wancan wanke wanken ga sanwa ko akwai
bawanki ne anan eyee tai sauri dago kanta tace
kiyi hakuri wlh kaina ne keciwo tayi wani irin
kukan kura tacabketa tace nikike fadama haka
tadinga dukanta tana fadin gara nakasheki nahuta
matsiyaciyar yarinya kawai halinki kamar na
uwarki itama tabuga dani tabarni bareke harkinyi
baki ina magana kina tace kiyi hakuri inna
lantana tafito tana fadin wai dudu miye hakane
ina baccina kintasoni eyee kina ta masifa hala
amira ce nace kikarya yar isa kinkiya lantana
tamatso kusa dasu takama amira tanakisa
harsaida taga bata motsi kana tabarta sallamarh
malan sukaji yashigo yana hango amira kwance
tana nisei sama sama yasa yayi gaggawar
daukarta sai asibiti suna isa aka shiga da ita
emargyancy nanfa akafara aiki domin kuwa amira
ta jijiki dakyal akasamu nasarar daidaita
numfashita suka fito suka ce waye mahaifin
yarinyar na malan yataso da sauri yace ganinan.
docter yadubi malan yace anya kaine mahaifinta
yarinya karama irin wannan ace tana dauke da
ulcer gakuma typort yarinyar nan daganin
yanayinta tana cikin tashin hankali malan yace
hakane Allah sarki ameera ninaja mata wannan
kiyayyar domin nanuna mata so fiye dasauran
yarana kasancewarta ita yarinya ce maihaxaka
kuma ga kokari nan malan yafaraba docter lbr
nidai sunana malan hassan mu yan biyu ne
agurin mahaifiyar mu mai suna binta mahaifinmu
kuma malan jatau muntaso cikin kulawa da
tarbiya dai dai gwar gwado kasancewar
mahaifimu bawani mai hali bane sai dai yana da
rufin asiri muntashi cikin tarbiya nida kanena
usaini munxa abin alfahari acikin unguwa kowa
naso yaransu subiyo irin halinmu ana cikin haka
muka kammala karatunmu na scondry kasan
cewar kauyene bamunemi wata makarantaba mku
jigaba da noma ana cikin haka wani dan uwan
mahaifiyarmu binta wanda kezaune a kano yaxo
munyi murna daganinsa kasancewar mu yan
kauyeh munasan muga dan birni musanman
inyazo da mota nan fa yakema mahaifinmu
magana game da karatun mu nan mahaifinmu
yace yanaso mucigaba sai dai bahali na alhaji
kabir wato kawunmu nawuron mahai fiya yace
xaitafida mu kano domin mucigaba da karatu
baba yay murna sai dai yace kuma insuntafi aikin
gona fa sai hasan yace sutafi tare da husaini
shixai tsaya yacigaba da taya mahaifin nasu aiki
sai husaini yace ina ba inda zashi sai dai sutafi
tare sai alhj. kabir yace bar sutafi da usaini
shikuma hasan akabashi jari sikai masa godiya
sosai nanfa hassan yafara sana a bakama
hannun yaro yayinda usaini kekaratunsa acan
wurin alhj kabir cikin natsuwa tare da kulawar
kawunsu. . shikam hasan Allah yayimasa budi
sosai yazama cikakken dakasuwa kuma anan
yahadu dawata yarinya maisuna aisha anacemata
gaje wanda soyayyarsu tai karfi hartakai ga aure
ansha shagali irin namasu rufin asiru hasan yaso
ahada auransa da husaini sai dai alhj yace tunda
yakammala karatunsa sai yasamu aiki tukunnan
amaryar hasan tatare gidanijinta sai muce Allah
yabasu xaman usaini kuwa yanacan dagimbiyarsa
zainab suna ta hira shida haj. laila wato matar
alhj kabir sai ga alhj yashigo tare datakaddar aiki
ahannunsa yace gashi saura kuma aje asanarda
iyayen xainab cewa za aturo nanfa dadi yacika
usaini yabiga madan uwansa waya yafada masa
komai yayi murna sosai yace wani abokin kawune
yabani manaja akamfaninsa. bangaren hasan
kuwa zaman lfy damatarsa batataba saba masa
ba kullum burinta tafaranta mai sai dai
matsalarsu daya rashin haihuwa akwana atashi
yau shekaransu goma da aure yayinda usaini
keda shekara tara da aure kuma yasamu yaro
wanda yaci sunan mahaifinsu suna kiransa da
shureim shiko hasan haryanxu shiru binta gaje
dakanta takece ma hasan yakaro aure amma
yace ina baxai karaba zaman su ahaka yafiye
masa kwancitar hankalu yau da gobe sai Allah
kullum suhasan namika kukansu wurin ubangiji
yaudai gashi gaje tatashi da matsanancin ciwon
ciki da amai tana cikin wannan hali saiga hasan
yashigo yana ganinta yarude yana kiran lfy
miyafaru takasa mai magana kawai sai yasureta
sai asibiti anazawa gwajin farko yanuna cewa
tana dauke da ciki na sati biyu nanfa murna
wajen hasan ba amagana yakira wayar dan
uwansa cikin xumudi yasanar masa shima yayi
murna sosai kuma yasanar maida cewa ita
zainab nadauke daciki hasan yay dariya yace za
aima shureim kane kenan nandai suka cigaba da
firansu cikin farinciki lokacin haihuwar gaje yayi
malan hassan kullum sa ido yake yana mata
fatan haihuwa lfy wata ranar asabar suna zaune
yana tsara yadda xa ai shagalinsuna kawai sai
yaga tana kama ciki dayayi magana sai tace
bakomai nanfa nakuda tatashi gadan gadan sai
asibiti hankalinshi tashe ita kuwa gaje tana can
tana ta nakuda takai kamar awa biyu tahaifo
santaleliyar diyarta murna wajen hasan ba
amagana baki yaki rufuwa yakira dan uwansa
yafada masa yace nima yanxu nikeson kiranka
nafada maka zainab tahaihu nanfa sukaita ma
juna barka. ranar suna yarinya tacisunan
mahaifiyar su hasan binta suna kiranta da AMIRA
ita kuma diyar usaini tacisunan laila wato matar
alhj kabir suna kiranta da IMAN gidajen
mutanannan suna tafarin ciki akasha shagalin
suna akagama bayan sungama wanka ne Allah
yayma mahaifinmu rasuwa sakamakun ciwan ciki
munyi kuka sosai domin munyi rashin mahaifinmu
mai kaunarmu nan akacigaba dazamqn makoki
akagama sai dai mahaifiyarsu datake tafama
darashin lfy sunyanke shawara usainiv zaitafi da
ita katsina inda yake aiki yake zaune dakuma
iyalansa amma kawvunsu kabir yace shixaitafi da
ita nan suka cigaba da tattaunawa suka rufe
taron da addu a hasan yakoma bakin aikinsa
yacigaba da kasuwan cinsa yauma dai kamar
kullum dudu tazo wajen shagonsa tana wani
yanga tana juyi tace sannunka autan maza yayi
kamar baijitaba takara matsawa gabda shi tana
cewa haba maso.. . bata rufe bakinta ba yawanka
mata mari yace angaya maki nima dan iska ne
kamarke tai shiru tana mamakin hasan kenan
dantace tanason shi tayi laifi yace badake nakeba
kifatanman daga shago konakara maki wani mari
tace shikenan xanfita amna zakai mamakina
domin wlh saika aureni kobakaso yace
nafikarfinki ta Allah batakaba yanxu kusan
shekara daya kenan da haihuwar amira tayi kubul
kubul da ita ba inda batazuwa yatinya maishiga
ran mutane hakanan hasan yatsinci kansa yana
maison ganin dudu hartakai bayasa mun bacci
bashida sukuni sai tinani hardai takai gaje talura
da yanayin maigidan nata tabarshi saida suna
zaune suna cin abinci sai tace wai mike damunka
kwana biyun nan bana gane maka yay wani irn
murmushi wanda iyakarsa baki baiboyemata
komaiba yafada mata sai yaga tana murmushi
tace daman wannan ne abinda yahanaka sukuni
kwana biyu baka bacci indai nice bakomai
gobema tazo yazaro ido yace dagaske tadaga ma
gira yace nagode Allah yaymaki albarka tace
amin nan fa hasan yafara shirin bikin dudu ko
farinciki ba amagana nan takira kawarta zulai
tace ke aikin boka yace xamukoma amma sai
bayan biki sikai shewa suka kashewaya shikuma
hasan yakira dan uwansa yafada masa harxaiyi
magana kuma sai yayi shiru yace Allah sa alkairi
akasha biki amarya dudu tatare dakinta tundaga
nan komai yafara sauyawa domin yanxu hasan
kosan ganin gaje baiyi ita kuwa dudu sai
rawarkai take amma gaje abin baidametaba
kasancewar tasan halin maigidanta sai tatashi
tsaye wajen kaikukanta wurin ubangiji amira kuwa
tayi wayau sosai don takai shekara biyu yayinda
shikuma shureim ke aji ukku na secondry dudu
kuwa takasa tatsare komai akaima amira sai
anma lantana diyarta wadda tazo da ita aagidan
kokadan gaje bata damuwa domin komixatai ma
amira tare take masu da lantana yau da gobe
gashi har amira tashiga aji ukku na primary
yarinyar ga kokari ga hankali ga ilimin addini ita
kuwa lantana kisunje makaranta inba fadaba ba
abinda take kuma kaimagana dudu taita rashin
mutunci gaje kuwa mahaifiyar amira kullum tana
ganin rashin mutunci wurin hasan saidai batataba
damuwaba domin tasan ba laifinshi bane Allah
maji rokon bawansa yau kam malan hasan
nakwance adakin dudu yatashi da sauri yana
tafadin innalillah yafito waje yace gaje wacece
wannan gajetace matarkace yace mi wannan din
nanfa yakamata yana ta duka sai da yayi ma
dudu jina jina kana yakyaleta yabude baki yace
kije nasa sai gajee taisaurin rufe mai baki Tace
kayi hakuri malan karkasaketa domin Allah natare
damai gafara nandai taita lallashinshi yahakura
yakalli dudu cikin tsana yace kije kinci
albarkacinta yafita yana huci. Amira ce tafito da
gudunta dauke da kyautittika ahannunta tana
tsmurna angama pimary tana takinran inna
nadawo xokigani nasamu kyauta inna tazo da
murnarta tace toh yiyi akara maida hankali itama
dai IMAN tanacan tana murnar gama makaranta
primary tana ta doki dadinta yadawo yacika mata
alkawarinta naxuwa wurin yar uwarta AMIRA
dady ne yashigo iman taruga da gudu ta tarishi
tana sannu dazuwa nanfa tace baba alkawarina
yace nasani lushirya gobe zamuje nanfa tafara
murna. sun isa gidan dan uwansa lfy kowa nata
murnar ganinsu musamma iman dataga kawarta
amira nan sukai tafira usaini yace yaya hasan
wai ina dudu ne batafitowa agaisa yace rabu da
ita basusan ita dudu tunshigowarsu tazame
taficce basu ankaraba sai gidan xulai nantabta
labarin komai tace tashi bamuga tazamaba sai
wajen boka suna xuwa dudu tafada mai
matsalarta yace kartadamu yatakeso ayi tace
tanaso kawai akashemata gaje boka yayi wata
irin dariya yace shikenan ku aje kudin aiki kutafi.
ita kuwa gaje nanan nata hidima da bakinsu su
hasan sukai bankwana zasutafi nanfa gaje tace
nibanga danaba shureim sukai dariya iman tace
inna yana makarantar likitoci zai koyo allura nan
kowa yaytadariya. hasan ne yashigo daki
yanatada gaje akan bataji ana sallah ba amma
yaji shiru yana juyowa da ita yaga koraje kaca
kaca afuskarta konunfashiba bu nanfa hasan
yarude yana gaje karki mutu kibarmi yadauketa
cak sai asibiti suns isa aka karveta cikinsairi
akashiga da ita don nemo lafiyarta amma ina
tunkafin sufara dubata rai yayi halinsa nanfa
sukafito suka sanar da hasdan nantake yafadi
sumamme akadaukeshi akai ciki dashi Yana
farfadowa yace likita dqgaske gaje tarasu yace
sai hakuri malan hasan akaitakiran yan uwa
rasuwar gaje kowa gigita da mutuwarta musanma
iyalan usaini da jiya sukabarta lfy jiya nan
akacigaba da xaman makoki hasan dai duk
yarame tunanin halin dadiyarshi zata shiga yake
gashi yanxu kullum bataci batasha sai kiran inna
kowane lokaci usaini dazaitafi yace mizaihana
yabashi amira sutafi kasan cewar sunsaba da
iman tadan rage mata kewar mahaifiyarta hasan
yace kayi hakuri usaini kubarta anan nima
tadebeman kewar gaje usaini baiyigardamaba
yace shikenan yaya sukai bankwana yatafi toh
tunda ganan yarinya yar shekara goma wato
amira tafara ma dudu bauta domin kotsinke
batadaukewa agidan ga lantana zaune amma
bazataikomaiba su amira anshiga js1 yarinya
maisan karatu gahazaka amma kullumamakare
takezuwa kuma datadawo ga tallan goro nan
abuduk yayima amira yawa wurin mahaifinta
kawai takejin dadi sjikuma baisan mikefaruwa ba
inyatafi kasuwa sai shida na yamma yake
dawowa ahaka amira tacigaba dawahala
gakaratu yanxu haka tana jiran sakamakon
jarabawarta yafito na jsce wahala kuwa taxigaba
dashanta. . nan malan hasan yafara hawaye
sosai yace gaji lbr na dana yata amira likita ma
gawayen yake yace gaskiya natausaya maka
sosai amma yakamata kadau mataki akan dudu
da lantana danwatarana kashema yarka zasuyi
malan hasan yayi godiya yakarfi takardar magani
yajeyasiyo yataho matada isire da lemu maidadi
yaturo dakin yashigo yace sannu amiran baba
tace yauwa nan yabata tsire da lemu tacikuwa
sosai don rabonta da abinci tunjiya da yabata
taci dayadawo daga kasuwa nan wayarsa tahau
kara yadauka yace usaini kana lfy yace lfylau ina
takirankabakadagaba yace muna asibitine amira
balafiya yace Allah yasauke gobe munanan zuwa
sukai sallama yakashewayar likita yashigo yace
gashi ansallameku saidai akula malan yace toh
sukai godiya yakama hannun amira suka tafi sun
isa gida ko kallon dudu baiyiba yashiga da amira
dakinshi yakwantarda ita nan fa barci yadauketa
sai hayaniyarsu iman ce tatadata tabude ido
ahankali tace iman kedawa tace nidasu momy sai
momy tashigo tace yata sannu kinji tace yauwa
docter shureim ne yashigo iman takalli yayan
nata tace yaya kaga kawata tarame yace sannu
kinji amira yayi mata sannu yafito daga waje
yakira jarumarsa zeee yana bala in sonta itama
tanasonsa sina ta hirar soyayyarsu tace wai niko
yaushe zakaturone shureim yace karkidamu
ninakine kinji taji dadin maganarsa nan
sukacigaba da hirarsu gwanun dadi sukai
bankwana batareda sunsoba yashiga gidan ya
iske dudu nata balai wai anjamata sheri tadaki
yarinya alhalin can wurin yawon banxanta tadawo
shine tasa lantana tahukuntata hasan yace dudu
kikiyayenifa tace inkiyayeka ko yarnyace dai
aigaka gata yarinyarda kowa kezagi wake baison
tanabin maxaba eye kagako bawanda zai aureta
ahaka zatakare usaini yaji baiji dadin abinda
tafadaba yacekarya kk muna fuka kuma amira
zatai aure najindadi yajuyo ya kalli yayansa yace
ina so kowa yashirya gobe za adaura auren
AMIRA DA SHURE kowa yacika da mamaki shiki
shureim mutuwar tsaye yayi yayinda yake tunanin
alkawrin dayadaukar wa zeee masyiyarsa ita
kuwq momy mahaifiyar shureim murna tayi domin
kuwq tana matukar san amira dudu kuwa nan
zufa tafara karyomata amma tadake tace aiba
billakayiba dankabashi kingin maza usaini yadaga
hannu yazabgamata mari yace kikiyayeni niba sa
ankibane kinajina kuma gobe daurin aure ba fashi
kuma agoben zata tare gidanta yafita gidan
raibace yana huci shiko hasan baicekomai ba
amma kuma yayi farinciki da hukuncin da
kanansa yayanke. sai dai yalura kamar shureim
baiyi farinciki da hadunva aiko indai hakane bazai
yarda ai auren ba saboda baza acuci yaroba nan
yafita yabi usaini yace ina ga baikamata kayanke
hukuncuba bajatambayi yaroba yace karkadamu
yaya ninahaifeshi kuma nazaba masa yar uwarsa
amatsayin mata hasan xaiyimagana usaini yace
aa karkace komai yatashi bangaren amira kuwa
tayi farinciki domin kobakomai zata gujema
azavar dudu haka iman ma nata farinciki momy
ma abun baamagana domin tanason amira.
shikuwa shureim kuka yasa ma momy shifa da
wadda yakeso kuma yayimata alkawarin aure
momy tabata rai tace banason maganar banxa
tashigabani waje yafita yana mai aiyana maranshi
cewa aiko amira zata gane kuranta tunda har ta
yadda zata aureshi. kamar yadda usaini yafada
ranar nazuwa akadaura auren amira da shureim
farin ciki wajen hasan kuwa bamagana shiko
shureim yanacan bakinciki fal cikin ransa yayi
kuka sosai kamar wani karamin yaro momy kuwa
da iman suna tamurna akasha biki akatafi da
amarya katsina tasha kuka domin xatabar
mahaifinta ita dudu barin gidan tayi saboda bakin
ciki Yace ina sokisani cewa dagayau kece mai
mani wanki da guga kuma zakidinga share
dakinnan so ukku arana kuma kiwanke tayis
dinnan sau ukku shima gakuma goge tibi
dasauran yankin gida kana ina bukatar kirinka
wanke bangon gidannan shima sau ukku kuma
kodawasa karkice zakishiga dakina baba kwaila
bane ehee kinji tace eh yace maza jekifara yatashi
yashiga dakinshi tai ajiyar zuciya tace
alhamdulillah dabai dakenuba ta tashi tafara
gyara dakinta tsaf taje tagoge tibi da komai kana
taxo tana wanke bango tanayi tana nishi tace oni
amira ashe harbango anawankewa tagama tazo
tana wanke tayils tagama wankewa razo
tashafeshi damai tazauna tace shikenan nagama
nahuta da masifar yaya batarufe bakiba taji
yawanka mata mari yace nine maimasifa nanfa
yadinga dukanta tatashi taruga da gudu tashige
daki tarufe yaytakiranta shiru yace xaki fito
kisameni itakuwa tana shiga daki tafada bisa
gado tana kuka mai tsuma rai tana tunanin
babanta daganan bacci yadauketa saida taji
anabika kofa anacewa amira bude iman ce tatashi
tashiga tawanke fuskarta tafito tana murmushi
tace yadai iman tace barcikikene ina ta buga kofa
kifito muci abinci tace toh suka fito falo tagaida
momy momy tace xonan yata antadaki
kinabarcinki tundazu shureim yace kince kanki
naciwo kinsha magani kinkwanta tai murmushu
tace eh saiga shureim yafito yace momy xan
wuce aiki kinsan yau night duty nake tace toh
adawo lfy amira tace Allah yakiyaye yaya yace
amin cancikin makoshi yana fita baizame ko
inaba sai gidansu zeeee yakira wayarta taki
dauka yakira nabiyu tadauka tace inafata dai lfy
yace babyna kiyi hakuri kifito ina nan kofar
gidanku tace lfy yace kifito kigani yakashewayar
Nanfa shureim yadamki amira yana duka
yajakanta yabiga ga bango nanfa jini yawanke
mata fuska hakan baisa yabartaba yadaketa
sanransa kana yabarta nan yashige daki ita kuwa
amira kasa tashi tayi dakyal tararrafa tashiga
toilet don wanke jikinta shikuwa shureim haushi
yakamashi ace yarinyarnan tasakani gaba taitada
riya kamar mahaukaciya can kuma yadauki dan
akwati yafita domin yayimata dresing dimin kar
iyayenshi sugano bakin zaren yafito yaga bata
falo yaleka daki yaga batanan nanfa hankalinsa
yatashi zaifita kenan yaji karar ruwa a bandaki
yadawo yaleka tana ganinshi tarakube can cikin
bahon wanka tace kayi hakuri yadaka mata tsawa
yace kifito nace ta tsaya tana takakekame yace
bazaki fitoba kina tawani boye boye kwailar
banxa mixangani jikinki fito nace yaga bata da
niyar fitowa yasa hannu yafisgota yana tsaki
yawurga mata tawul dindake jikin kyauren yace
daura muje suka fito falo yana cikin yimata
dresing yaji ana buga kofa yafito iman yagani
tsaye yace ya akayi tace abba krkiranku gaba
daya yace gamunan xuwa tafita yadawo ciki yace
salon kifadamasu abinda yafaru yasakai yafice
itakuma tadako doguwar riga tasa tasaka abaya
tafito momy naganinta tace amira lafiyah tace
wlh umma ina wanke bandaki nafadi tace Allah
sarki nace iman taringa shigowa tana tayaki kince
aa dady yace sannu amira dama jarabawarku
tafito shine naje gida wurin yaya hasan mukaje
muka anso naki zakufara zuwa makaranta keda
iman nanfa amira takama murna tana godiya
iman ma taitamurna shiko ko ajikinsa domin
kuwa dakaratunta da rashinsa duk dayane Su
amira anshiga makaranta murna wurinta kuwa ba
amagana domin kuwa dama tanason karatu don
haka tamaida hankali sosai wurin karatunta itama
iman basa kula kowa musanma amira
kasancewar ita tasan da auranta kullum suja
dawo batazama sai tahau aikin da tasaba
tanagamawa taje sashensu iman sutaya momy
aiki domin kuwa tanxu xamandata yi agidan
bagirkin dabata iyaba awajen momy suna
gamawa sai amira tafara karatu momy na
mamakin yadda amira takeson karatu anytime
littafinta nahannunta indai ba abindatake shureim
ne tsaye kofargidansu zeee yana jiranta amma
shiru yana mamakin yadda yakeson zee domin
komai zatai bata batamai rai tafito cikin wata
shiga ta less ja riga da siket ne kayan sunyi bala
in matseta don intai lafiyayyan nishi sai su dare
gatakalma baki ansaka da bakin gyale wanda
dashi gara babu tana isowa yace sannu dazuwa
babyna tayi shiru takyaleshi yace bsbyna
takatseshi cikin tsawa tace wscece babynka
nagaji dakalaman dakakeman nayaudara nagaji
shureim yace kiyi hakuri babyna komai yazo
karshe yauxansamu dady zamuyi magana kinji
tace shikenan tamatsa gaf dashi tace ilove you
shureim i can life without you yace me too baby
nan tasakarmasa hot kiss tace bye nanfa shureim
yarude dakyal yaja motarsa yana tafiya yana
tunanin irin wannan shiga da zee taimasa dakuma
kiss dinda tasakarmasa nan fa yakara rudewa
yace dole nasamu dady damaganar nan ita kuwa
zee tana shiga takira kawarta zuly tace kai
kawata shawaranki tayi kinga yadda yarude
lokacinda nasakar masa kiss kuwa tace yayi
amma fa ina kishi domin kuwa nikikasaba
yimawa . tace karkidamu kawata ketadabance
gashi nayi kewarki sosai zuly tace kina bukata
takenan zee tace haka nake nufi sai zuly taida
riya tace toh bude kofar zeee tatashi cikin sauri
domin taga dagaskene aikuwa sai sai taga zuly
tsaye nan suka rungumu juna suna kissin din
junansu harsuka fada gado suna aikata masha
arsu (nikam da gudu nabarmasu dakin domin
idanuwana bazasu iya ganiba ) shureim haryaxo
gida yana tunanin zeee domin kuwa talasa mai
xuma yaji aurenta shine kawai mafita idan ko
bahakaba yasan zai iya shiga wani hali yashigo
falo bakowa sai amira dake takaratu domin kuwa
exam zasu fara tanajin shigowarsa yace ke banza
kwaila mikike anan nan tafara kyarma har
yancikinta sika kada tace karatu nake zamufara
jarabawane yace ina ruwana ina fatan kinyi
aikinki ko tace eh nagama yace kayanafa
kinwanke kingoge tace eh suna daki sukai shiru
kowa da abinda yake sakawa aransa ita tana
tunanin tabar falon yayinda shikuma yake tunanin
shigar da zee tayi dazu nan amira tayi sando
tabar falon baisaniba sai yaji momy nacewa lfy
shureim kaizaune falo kaikadai sai lokacin
yadawo daga tunanin da yake yace momy ina
wuni bata amsaba tace mike damunka shureim
baiboyemata komaiba yafada mata momy tacika
da mamaki amma sai tace gaje kasamu dadynku
kaji tabakinsa tashige ciki kawai batareda takara
cewa komaiba shikuma yazauna yana naxari
yasan dawuya mahaifinshi yayarda da auren nan
amma bashida zabi dole yaje yasameshi yashiga
dakin ahankali yaduka yagaida dadynsa ya amsa
masa cikin kulawa yace yayadai shureim naga
kamar damagana bakinka ko yace hakane dady
nan yaba dady labarin soyayyarsu da zee dakuma
san auranta dayake dady yayi shiru haryagama
kana yace shikenan maganar yace eh dady sai
yace toh bazaiyuba domin kuwa koshekara
baiyiba da auren yar uwarsa yakawo masa
maganar banza yace maza kafita kabani wuri
aure kuma bazaiyuba yatashi yafita yana tunanin
halinda zaishiga narashin zeee atare dashi ranar
kobacci baiyiba yadda yaga rana haka yaga dare
ita kuwa salma hankalinta naga jarabawa tatashi
tun asuba tayi duk wani aiki datasaba tagama
tatafi sashensu momy ta isketa a kitching kamar
yadda tasaba tagaida ta ta amsa cikin kulawa
kana takama ma momy suka cigaba dahada
break sungama break amira natakiran iman tace
kifito mutafi mana iman tafito tanacewa dakyal
inkinyi bacci jiya dan naga kindamu sosai da
exam dinnan ko tayi murmushi tace muje sunfito
kenan sai suka ji momy nacewa kujira ga
yayanku nan yakaiku amira bataso hakaba amma
bayarda zatai tayi shiru yazo yace muje sukatafi
ya ajesu makaranta yawuce kauye gidan mahaifin
amira domin yasan bawanda zaisa mahaifinshi
abu yayi daga alhj. kabir saiko mal. hasan
shureim yayi murmushin jindadi domin kuwa
yanagani yasamu zeee yagama ya isa gidan yay
sallama lantana tafito tace waye saitaga shureim
tace sannu dazuwa ina yini ya amsa yace kawu
nanan kuwa sai yaji ance badai dana nakeganiba
haka yace nine kawu yace muje ciki suka shiga
ciku sukabar lantana sake da baki kawu ina yini
lfylau yamutangidan yace suna nan lfy shureim
yanatsu yace kawu dama wata magabace ketafe
dani yace akwai wata yainya damukai alkawarin
aure da ita shine yanxu iyayenta sukace naturo
toh nasamu dady namasa magana yace
bazaiyuba shine nace bari naxo nasameka nafada
maka malan hasan yagyara zama yace tomiye
nahanaka inkaga dama zaka iya aurn ukkuma
bayan amira amma kaje gobe zanxo insha Allah
shureim yayi godiya yatashi yatafi cike da farin
ciki Zaune suke falon yayi tsit hasan ne yakashe
shirun yace usaini bakace komaiba yace yaya
komi kace haka za ai amna nibanga anfanin kara
auren ba hassan yace yakamqta abarshi domin
kuwa lokacinda kazaba masa amira baimaka
gardama ba ya amince don haka shima yana da
hakki akanka abarshi yayi auren usaini yace
shikenan su amira ne sukai sallama tanaganin
babanta taruga tarungumeshi tana kuka yace
amira yanmakaranta kukanmi kike kuma tace
bakomai baba farin cikin ganinka ne iman tazo
tace baba ina yini ya asan ysce iman yakaratu
tace lfylau iman takalli amira tace yauzaki bacci
hada munshari sabida mungama jarabawa ko
momy tace keba kyaji ba yayarki bace hassan
yace aa duk yan rana dayane kowa yasa dariya
momy tace kyalesu barista amira taji dadi
dasunan da momy takirata dashi domin bata
dawani buri daya wuce taxama barista suka tashi
suka shiga ciki amira jinta take wasai domin
sungama exam saura fitowar sakamako bata da
haufi domin tasan zataci exam sosai kasan cewar
karatun datayi sai taga jarabawar tayimata sauki
sosai .su malan hassan sunje gidansu zee neman
aure kuma anbasu antsaida wata daya sunyima
mahaifin zeeee godiya sosai domin kuwa sunyaba
da mutuncinsa sundawo gida usaini yakira dansa
tawaya yace yanasan ganinsa baibata lokaciba
sai gashi yace sannunku dady usaini yace toh
kaje kakai karata wajen yayana ko yace dady
yakwatsamai tsawa yace kaiman shiru naji
nayarda kuma munje munne mamaka aure
anbamu don haka zanbaka gidana na lay out
kazuna da matarka ita kuwa diyata kabarman ita
nan hassan yace aa baxa ai hakaba kabashi
matarshi sutafi suzauna tare ussini yace shikenan
yaya yakalli shureim yace tashi kabamu wuri
yafita simi simi Hassan yakalli dan uwansa yace
yakamata muwuce kano ko musanarda kawu
kabir hakakuwa akayi sun isa kano lfy sukasanar
da kawun nasu komai yace kunkyauta domin
kuwa gara dakukabarshi yakara auren nansuka
cigaba da hiran yaushe gamo nan mahaifiyarsu
tafito wato binta suka gaida mahaifiyarsu cikin
girmamawa ta amsa tanasa masu albarka sai
kawu yace kai hassan yakamata kakara aure
saboda tunda mahaifiyar amira tarau kakasa
sakin jiki kayi aure kazauna da wannan
jarababbar mata hassan yace wlh kawu bansan
miyasaba taiman rashin mutunci yqdda taga
dama amma kuma sai nazo yimata hukunci sai
nakasa kawu yace karkadamu zamu tayaka da
addua kuma akwai wata yar aminina asma u
daminjin ta yarasu yanxu shekara biyu kenan ina
ga zansamu mahaifinta domin maganar aurenku
yakace hassan yace bakomai dukyadda kace
hakaxa ai. . haka kuwa akayi domin kafin subar
garin suka samu mahaifin asma u yakuma basu
akaima hassan iso harcikin gida suka gaisa da
asma u yayaba dahankalinta sosai lokaci guda
yaji tashiga ranshi wurin asma'u ma hakan
takasance domin kuwa itama hassan din
yayimata akasaka sati biyu masu zuwa za
adaura aure. sukabaro gidan su asma u suna
yaba hali irn na mahaifinta kawu yace toh
yakamata kadawo nan dazama domin dama
kanfanina nabukatar ma aikata donhaka sai kaje
kataho da iyalanka in akadaura aurenka da asma
u sai kutare gaba daya. sukai godiya sukatafi
yayinda hassan yayi gida usaini yawuce katsina.
yanadawowa gida yasanarda momy komai
taimurna tace yanxu saibatun lefe yakamata aje
ko dubaine ahado lefe kuma biyu zaiyi amira
guda waccan guda domin itama baimatava dady
yayi murna dashawarar databada yace kowa
ayimasa set guda sai kushirya kutafi harda su
iman da amira dubai din domin diyata amira
tazabi duk abinda takeso. iman taruga dagudu sa
shensu amira tace ke zamu dubai yaya zaikara
aure shine zamu hado kayan lefe naki da nata
amira taimurna sosai domin kuwa zatafita waje
kuma bata vakinciki da auren domin kuwa tasan
bayakaunara saidai magar da taji iman tafada
yanxu yatada mata hankali tace iman mikikace
tace hakanace abba naji yace zakukoma can lay
out gidan yaya Nanfa hankalin amira yatashi
domin tasan inhartabar gidannan toh fa yaya
shureim harkasheta yana iyayi tarugoda gudu
wurin momy tace momy nidai baxankoma ko
inaba abarni nan tacigaba da kuka dady yace
xonan amira karkidamu dama haka aure yagada
ba inda baikai mace tace toh dady da iman zamu
ko yace aa iman tana nan gida tace toh dadi
karatunfa yace zansa direba yadinga kaiki aisaura
shekara daya ko tunda ss3 zakushiga kikwantar
da hankalinki kinji tace toh dady momy tace taso
barista kinji amira taidariya domin ba abinda
keburgeta irin akirata da barista. shikuwa shureim
yanata farinciki yanufi gidansu zeee yakirata yace
yana falon baki tace gatanan dagudu tarugo
tafada jikin shi tana murna tace babyna ashe
kana sona su dadynka sunxo gidanmu kuma
harsunyi magana da dadyna yace zee kenan
dabaki yarda ba ko tace aa yaudai nakara
tabbatarwa nansuka cigaba da hirarsu cikin
nishadi bayan yafito ne daga gidansu zee yakira
abokinshi salim yafada masa yayimasa murna
shureim yace kashirya gobe zanxo muje wajent
saikugaisa. hassan yadawo garin kano tareda
iyalansa dudu da kuma diyarta lantana nan fa
dudu tafara raba ido ita kuwa lantana sai wani
cika take aranta tace zataci duniyarta datsinke ita
kuwa dudu matsalarta daya kishiyarda za
akawomata sai kuma tace bakomai tazo tatafi
kamar yadda waccan tatafi washegari akadaura
auren hassan da asma u kuma aranar asma u
tatare agidan mijinta sai muce Allah bada zaman
lfy. salim ne tsaye shida shureim suna jiran
malama zeee yakirata yace gimbiya mun iso tace
kushigo anbude maku dakin baki yace toh suka
shiga suka zauna saiga zee tafio da doguwar riga
da farin gyale rabin gabanta bude ga fuska ansha
make up tanatafiya tana rangwada ta iso falon
tace babyna sannunku yace sannunki babyna tace
sannu abokinmu yana dagokai suka hada ido da
ita nantaji gabanta yafadi yayinda shima yake
kallonta cike da mamaki Yace shireim wannan
itace wadda zaka aura yace itace kasantane kafin
yayi magana zeee takatseshi cikin shagwaba tace
babyna ina so zamuyi magana maimahimmanci
sai yace muje fadi kawai wanban abokinane
banaboyemasa sirrina salim yace aa bari najiraka
awaje yatashi yafita yana mai bakincikin
kasancewar zee yarinyar abokinsa yana fita zee
tadawo gafda shureim harsina jun nunfashin juna
takama hannunshi tace babyna ina kasan wannan
yace abokina ne tunmuna makaranta kuma
yanxuhaka tare muke aiki dashi a alheri hospital
taishiru tana tunanin wane makirci xata kulla mai
amma tarasa can tace kawai naga tunda yashigo
yana man wani ganigani yay murmushi yace
badai salimba shida kobudurwa bashida ita tace
shikenan nantadunga yimasa kalamai masu ratsa
zuciya shikuma yanata murmushi dajin dadin
maganarta daga karshedai tasa mai kukan kissa
tace nifa baby ina ga kamar za arabamu wataran
yarufe mata baki yace karkisake fadin haka
nantacigaba da manna masa kiss gabadaya
takashemasa jiki cikin sanyin murya yace babyna
bari mutafi nabar abokina awaje taturo baki tace
jeka tunda abokinka yafini yace haba babyna
kinsan ke tadabance ko taimurmushi tace toh
shikenan shikuwa salim tunda yafito
yakemamakin wannan yarinya domin yasanta
sosai gashikuma abokinsa yafada tarkota yana
cikin tunani yaji andafa kafadarsa yajiyo yaga
shureim ne yace kayi hakuri abokina nabarka kai
kadai yace bakomai sai dai ina so zanfada maka
magana game da yarinyarnan zeee shureim yadan
bata huska yace ina jinga yace nasan kasan
kanwata hibba toh tare sukai makaranta da zeee
yarinyar nan zee kokadan batadace dakaiba
domin yar lesbian ce lokacin baya sai da mukai
dagaske narabata da kanwata domin hargida take
biyota tana nemanta amma taki kullum zee
nazarya tanaima mamana aiki taimata wanki
dukdan hibba ta amince da ita amma taki nanfa
hibba tafara rama kamar marar lfy kullium ina
tisata gaba tafadiman damuwarta amma taki da
abin ya isheni nadakko wayar chargi nafara
dukanta tace yaya dama zee ce nantafada masa
komai yayi mutuwar tsaye domin shida yana
tinanin neman soyayyar zeee yakalleta yace
dagaske kike tace eh yaya sina cikin wannan
magana sai ga kiran zee hibba tadubi yayanta
tace itace kekira yace daga tadaga tabude
maganar yadda zaici zee tace hello sweetyna
kitaimakeni ki amince da bukatata kinsan kuwa
yadda nakesonki bana iya bacci saboda sha
awarki kinsan kuwa yadda nakejinki cikin raina
mutane dadama nanemana naki amma ke sai
wahala kikebani ko shiko salim tinda zee tafara
magana yasulale kasa yana fadin innalillahi wa
inna ilaihi raji un yayi manakin zee sosai ya
anshe wayar yabuga katsa yace hibba nagode
maki dakika rike tarbiyar da itayenmu sukai mana
yakamota yaringumeta yana goge mata hawaye
yace nasan mizanmata muje suna juyowa yaga
mahaifiyarsu tsaye tana hawayen farinciki tace
Allah yayimaki albarka hibba domin kincika
maitarbiya ina alfahari dake yata hibba taruga
taringumi mahaifiyarta tana kuka. . ita kuwa zee
dataga hibba takashewaya batare datayimata wa
axi kamar yadda tasababa sai tai tunanin kota
aminci cikin kaguwa tayi shiri cikin riga da wando
tasaka doguwar abaya harkasa tataho gidansu
hibba lokacin mama nawanke wanke ita kuma
hibba nashara tana shigowa taduka harkasa tace
mama ina yini ta amsa mata tamike ta isa kusa
da mama tananiyar amsa wankewanke taji
ankwatsa mata tsawa tabaya tajiyo taga salim
yana huci kamar wani zaki yace muna fika jibarki
kamar yarinyar kirki tace yaya lafiya aiko kanta
rufe baki taji safkar mari yace kifita daga
gidannan yar iska kin aza bamusan mikekawo ki
gidannanba nakara ganinki sai nasa ankulleki
zokiwuce tawuce sumi sumi daga ranar bankara
ganinta ba sai yau. shureim yayi murmushi yace
kai abokina wannan tatsiniya tayi dadi sai dai
abin bakinciki karasa dawanda zaka siffanta
tatsuniyarka sai zeeee shiko salims malan hasan
kuwa yanajin dadin yadda asma u ke mai ladabi
da biyayya ita kuwa dudu abin duniya ya isheta
domin yadda taga asma'u nayi nanfa tadauki
karan tsana ta azama asma u domin kuwa
bayadda zatayi da ita don bata mance da marin
dataimata ba jiya lokacinda tazowucewa zata
shiga daki taga asma u duke tana wanke kayan
malan hassan tazo kanta tana ta masifa wai
tanajin labarin karuwanci gashi anayi agidanta
nanfa taitazagin asma u taishiru bata cemata
kalaba dudu taji haushin shirun datai kawai sai
tadauki bokitin wankin ta yadda tafiddo kayan
tatake asma u tafusata tawanka ma dudu mari
takara mata tace inke jahilace toh kuwa kinhadu
da daidaike nan dudu tai tsaye kerere asma'u
tace duk abinda zaki kiyi amma karki yadda
kitaba kayan mijina tadauki bokitinta tabarmata
wajen toh abinda dudu tatuno kenan tafasa
aikata abinda tainiya ita kuwa lantana tunda suka
shigo binne idanuwanta suka bude yau kaganta
dawannan gobe kaganta da wancan. tazama
kamar mota wannan yahau wannan yahau . ita
kuwa amira tunlokacin da akace zasubar gidan
takasa kuxari domin tana tsoron shreim sosai
domin kuwa kodasukaje dubai bata iya zabar
komaiba saida momy da iman suka zabanmata
gashi yanxu saura sati daya bikin tarasa yadda
zatayi. tafannin ango kuwa shiri suke sosai
danma dady yace bqwani fatin daza ayi. amma
dukda haka baifasa kashe ma zee kudiba domin
ita tace zasuyi da kawayenta baihanata ba
saboda bayasan bacin ranta salim kuwa duk
abinnan da ake yace baruwanshi domin kullum
cikin ba abokinshi Shawara yake amma ina
kokadan bayaji dayaga maganar dayake masa
yana kawo masu matsala sai yakyaleshi
yasamasa ido shurim ne yataboshi yace abokina
muje ko ina so karakani gida nadakko ma zee
kudin dazatayi anfani dasu wajen party kasan
dady yahana komai toh shine xatai nata
dakawayenta yace yanxufa karfe tara wane party
ne za ai wanda haryanxu ba ayiba yace tace karfe
shabiyu zasu tafi kuma gidan yayarta dake low
cost zasuyi kaga ko aibamatsala salim yayi shiru
domin kuwa yasan zasu tafka masha arsu
wajennan baicekomaiba yashiga mota suka tafi
suna isa gidan kai tsaye shashensu yayi ya iske
amira itada iman suna kallo iman tace sannu
dazuwa yaya yace yauwa jeki kaima salim ruwa
yana falo tatashi tafita yadawo da dubansa kan
amira yace ina fatan kinshirya ma bauta domin
kinsan gobe ne daurin aurena da masoyiyata don
haka kezaki zamana mai aikinta yashige yabarta
nan tana hawaye Iman ce tafito rike da tire
maidauke da ruwan swan dakuma exotic sai
madai dai cin kofi ta iso tace sannu yaya ina yini
yace lafiya lau iman taduka taxuba masa ruwa
tace gashi yace toh nagode iman kingirma sosai
tadukarda kanta kasa tana murmushi yace yanxu
ajinki nawa tace ss3 zamu shiga yace masha
Allah da angama sai aure ko taimurmushi tace aa
yaya salim ina so naxama cikakkiyar likita
kamarku kaida yaya yai murmushi yace kinga ke
likita mijinki ma haka tai saurin dago fuskarta
takalleshi sai kuma tadukadda kanta yace yes
iman nadade ina sonki cikin zuciyata sai dai
bansanar makiba gudun kar nabata maki rai
amma ina kaunarki sosai iman. kunya takama
iman tatashi taruga yabita da kallo domin shi
komi iman zatai burgeshi yake shureim ne tafito
yayima amira kallon wulakanci yace xanfita
kibiyoni kugaisa da abokina salim baijira
amsartaba yafita abinshi tadauki mayafi tafito
taduka harkasa tagaida salim ya amsa yace ya
makaranta tace alhamdulillah tatashi salim yabita
da kallo domin shidai tanabashi tausayi wannan
shine ganinsa nabiyu da amira domin lokacinda
yayimata ganin farko sunjene tare da shureim
tana falo ita kadai tana karatu suka shigi
yanaganinta yawatsar da miyau yace jahilar
banxa mixaki fahimta acikin littafin dakike
dubawa salim ne yace haba abokina miyasa kake
hakane wacece ita yatabe baki yace kwailar nan
ce danakebaka labari salim yazaro ido yace
amma baka kyautaba abokina yayi tsoki yashige
ciki salim ne yace kiyi hakuri amira kinji tace
bakomai tadauki littafinta tashiga cikin gida salim
yayi ajiyar xuciya yace gaskiya abokina baka
kyautaw abinda kakema amira sam baikamataba
ina gudun karwata rana tazamemaka tauraruwa
wadda itama zata rama. . shureim yabata fuska
yace waccan kwailar mixanso anan salim yayi
shiru baice komaiba. shabiyu dai dai kawayen
amarya suka hallara wurin party bana miji kodaya
matane zallah kowace mace da abokiyar shedan
cinta nan sukadinga shedan cinsu zuly takalli zee
tace yanxu shikenan daga yau bazamu kara jin
dumin junanmuba zee taisairin kallonta cikin
rashin fahimta tace banganeba zuly tace ina nufin
gobe za akaiki gidanki kinga ko aikomai yakare ko
zee tace kwantarda hankalinki kawata ailokacin
zamu jidadin harka sai dai matsalar tare da
matarsa zamu zauna zuly tace wannan
bamatsala bace sai munje munga gudun ruwanta
tukunna sukai shewa suka rungumu juna sai
wurin hudu saka tashi daga fatin kadancewar
kowace yarinya naji dakanta shiyasakowa yataho
da motarsa dedekun mutanene wadanda basuda
mota.washagari akadaura auren shureim da zeee
gidansu shureim yacika da yan biki yayinda amira
keta kuka zatabar momy da kuma kawarta iman
Ta isa fallon jikinta narawa yakalleta yace dama
nagayamaki masoyiyata zata iso toh gashi tazo
kuma nasan ke kinsan matsayinki agidannan ko
tadaga kai yace saboda hka zakifara aiki daga
gobe banasan bacin ran zee kimata duk wata
biyayya duk abinda tace za ayi shixa ai
agidannan tace toh yakalleta yace munafukar
banxa kuma duk abindaxakiyi kiyi anfani dakayan
kitching dinki akwai komai a store baceman
dagani tatashi jiki bakwari tatafi yajuyo wurin
zeee yace babyna ina fatan ganunta baibata maki
raiba tace bakomai yace muje ko tatsaya tana
wani yatsina yadauke ta cak sukai bedroom
(nima nabisu dagabaya amma kafin in isa
sunkulle dole naja birke natsaya ) ita kuwa amira
tunda tai sallar asuba bata komaba tashiga store
tadakko duk abinda zatai anfani dashi tafara
shiryamasu break tayimasu kunun gyada tare da
gasashshiyar kaza tafera doya tasoya masu
garuwan lipton wanda yaji karan fani da citta sai
kamshi yake nanfa gida yagame dakamshin girki
domin kuwa amira tazage takoyi girki sosai wurin
momy tashirya masu komai takai falo tadawo
tatsala wankan ta tayishiga cikin riga da siket na
yan kanti tadaukinata tashige daki. shiko shureim
yanacan yana ta lallabata tatashi tayi wanka tai
sallah amma takiyah sai tace toh amma taku
tashi dayaga inyabarta bazata tashiba sai
yadaketa dakanshi yayi toilet daita yagasa mata
jikinta sosai yataimaka mata taiwankan tsarki
yanadota kamarwata yarinya yakawota ya aje
shida kanshi yagyara dakin yadakko mata kaya
tasaka tasamu taisallah kogaidashi batayiba
tahaye godo yace babyna bagaisuwa tayi kamar
bata jishiba domin kuwa ita gabadaya bataji
dadin ma amullada shiba kokadan bawanda
takejin dadin harka irin zuly saitaji gabadaya
shureim din yafita ranta tanasonshi amma kuma
batason kokadan yarabeta asma u ce ke lalkashin
amira tareda momy amma kamar suna tunzirata
domin ita tasan xamanda zatayi agidan shureim
nan suka dinga aikin lallashi har akasamu
tahakura karfe biyar akakai iman gidanta tabbas
gida yakayatu domin kuwa usaini yazuba mata
kaya nakece raini kowa yaban dakinta yake sai
daga can gefe part din amarya zeee sai daga
tsakiya na maigida shureim amira tadago kai tace
anty ina iman ne asma u tace tana gida takulle
kanta adaki tana kuka domin haka tace baxata
iya ganin tafiyarkiba amira taimurmushi wanda
iyakarsa fuska iman kuwa nacan momy
natafaman lallashi wayarta takama kara tadauka
taga salim ne sai tatashi tashige daki tadauka
yace hello iman takasa magana yace kina jina
kuwa nanfa kuka yakwace mata hankalin salim
yatashi yace iman kina jina shiru kawai sai
yakashe wayar munti goma sai gashi kofar
gidansu iman yakira waya yace gashinan kofar
gida tace kayi hakuri yaya baxan iya fitowaba
yakashewayar yashiga cikin gidan domin kuwa
salim ma ba bakobane agidan yana shiga ya iske
momy falo da baki suka gaisa tace yauwa salim
ga kanwarka can tana kuka tunsafe taki cin
komai karshe ma saita kulle kanta cikin daki kaje
kai tajimaganarka yace toh momy yazo shiga
dakin yamurda yaji rufeya yace iman nine bude
kofar tataso ahankali domin kuwa tagane
salimdinta ne yashigo ciki yakalleta yace haba
babna miye nakuka sai kace mutuwa tayi tabarki
kema ainakusa daukarki kibar gidan nan yadinga
lallashinta haryasamu tayi shiru yace kinga yanxu
harshidda tayi don haka kisauri kishirya mutafi
donkinsan amira bazataji dadiba inbaki yace ina
waje ina jiranki kishirya kifito lokacinda yafito
yaga momy tace ya batahakuraba ko kafin yayi
magana saigata tafito cikin wani material green
anmata doguwar riga tasa farin gyale da takalma
farare abinkaga fara tai kyau sai dai idanuwan
harsin kunbura momy tace yauwa iman kokefa
suka fito suka dauki hanya salim nata kwantar
mata dahankali hartasaki ranta yace yace toh
baki man murmushiba tarufe fuskarta da mayafi
yace saina cire wannan kunyar tabude zatafita
yace inkingama kikirani mutafi tace toh tafito
tana masa bye bye tana shiga gidan amira tarugo
suka rungumu juna sai suka sa kuka amira tace
iman kixauna nan mana nasan dady
bazaihanakiba imantai shuru batace komaiba
suka zauna amira tace tabatin makaranta saura
kwana biyufa iman tace aidady yasamo wanda
zaikaiki kuma yamaido ki amira tajidadi sosai
domin kuwa tanason karatu karfe takwas
akakawo amarya xeee gida yacika da kawayeda
yan uwa su zulyne gaba gaba anata iskanci
cikingida su iman kuwa suna canbangaren
zamansu karfe tara nayi salim yakira iman yace
tashirya gashinan xuwa tace toh amira tafara
hawayee domin dama tundazu su anty asma u
sukatai akabarta daga ita sai iman yanxukuma ga
iman zata tafi salim ne yakirats yace tazo
suwuce iman tatafi tana kuka itama amira nanata
karfe shadaya shureim yashigo gidansa yaje
wurin xee yakirata kana yakwalama amira kira
yana kwaila kwailnanfa yancikinta suka kada
tatashi dasauri tana kyarma Yace babyna tashi
muje muyi break tatashi cikin isa da yanga suka
jero suna tafiya tunda suka iso falo kamshin
girkin kedukan hancinsu suka zauna nan yashiga
zuba ma xeee yanabata harsaida tace takoshi
kana yazuba yaci nasa yakwala ma amira kira
tataho cikin sauri tace gani yaya ina kwana ya
amsa ciki ciki takalli xee tace ina kwana zee ta
amsa adakule yace kikwashe kayannan kuma
kitambayi zee abinda takebukatar ci da rana zeee
tace tadafamana tuwon shinkafa miyar ganye
amira tace toh takwashe kwanonin tashiga ciki
shureim yakalli zeee yace barinaje gida nagaida
su hajiya daga can ina so nawuce wurin wani
abokina dayazo daga bauchi tace toh tatashi
tarakasa harbakin kifa kana tadawo tana shiga
daki takira zuly tace kawata kina ina tace
ganinan gida tace najiku shuru bakuzoba zuly tai
murmushi takaici domin kuwa tayi kewr kawarta
sana tace kina bukatar ganina ne zeee tace haba
zuly kinsan bnda kamarki nayi kewarki sosai zuly
tai dariya tace ganin xuwa ita kuwa amira dariya
abinyabata yadda taga zeee natawani yanga karfe
biyu tagama komai takaimasu a falo tadawo daki
tazauna sai ga kiran iman amira cikn zumudi
tadauka tace sis sannunki yasu momy iman tai
murmushi tace momy nagaisheki dama dan
intuna maki da littafin nan nawa kitahoman dashi
amira tace shikenan tabata momy suka gaisa
tace amira ina fatadai babu wata matsala tace
bakomai momy sukai sallama takashe wayar yau
sati biyu kenan kullum amira ita kehidima yayinda
zee kuma keta sheke ayarta da zuly kudi
yakesakan mata sosai itakuma tana sakarma zuly
amira karatunta tasa gaba domin kuwa shureim
baya gabanta yanxu bare matarshi iman ce takira
amira tace zamubuyo mudaukeki domin sallau
bayanan maikaiki makaranta tace toh tashirya
taikomai tafito falo tana jiran iman jitai daga
bayanta anjawota dakarfi tajuyo taga zee ce tace
lafiyah zee tace ina zaki baki gyaraman faloba
tace makaranta xani in nadawo nagyara maki
kawai zeee tasaki kara tana nashuga ukku
shureim ne yazo dagudu yana lafiyah tace wai
daga natambayeta ina zata shine takexagina .
shureim yace zagi kawai yasa hannu yawanka
mata mari yadaga zaikara yaji ance yaya dakarfi
yajuya yaga iman tsaye da kayan makaranta tazo
takama hannun amira tace muje.AMIRA part 26 to 30
GIMBIYA AMIRA part 26 to 30
Posted by EL BASHIR on 30 Nov 2016 - 19:35
Iman tadubi amira tace daman zamanda kike
kenan agidan nan amira tagoge hawaye tace
iman bakiga komaiba muje makaranta inmunfito
class zanbaki lbr. dudu ce zaune gaban boka
yace miketafedaki tace sonake inmallaki mijina
sai yadda nai dashi ita kuma asmau aturata inda
akatura gaje boka yace karkidamu karbi wannan
layar kisa akaramar tukunya kiyi rami bakin kofar
dakin mijinki zakiga aiki amma fa karki yadda
wani yaganki taigodiya ta ajema boka kudi tatafi
tana farinciki dominkuwa tatsani asmau
batakaunarta domin dukyadda takeji darashin
mutunci asmau tadameta shiyasa tsoron asmau
take dondatayimata badai daiba hadasu take
daga ita har yarta lantana tazanesu radam
tabarsu shiyasa take shakkar asnau saidai yanxu
tana hangen irin rashin mutuncin dazataima
asmau inhar tarkonta yakama shikuwa hasan sai
yagane kuransa gashi babbar matsalarta rashin
haihuwa asmau datazo ta isketa hartasamu ciki
tabarta amma bakomai zasu gane kuransu gaba
daya dahaka ta isa gida tana zsncen zuci tana
isa ta iske lantana tarda wani sauriya awaje
dagani maihaline dudu taidariya tace sannunku
saurayin yajuyo yayimata wani kallo yace wannan
fa tai far da ido tace mai aikinmu ce domintana
ganin zudda ajine tace wannan ce mamarta itako
dudu kallinta take cike da mamaki lantana
tawurga mata harara tace malama kitafi mana
hartajuya sai wannan saurayin yace dakata mana
yazaro dubu daya yabata takarba tashiga cikin
gida lokacin asmau tafito daga dakin malan
gacikinta yagirma sosai dudu naganinta sai da
yan cikinta suka kada tai saurin shigewa daki
itakuwa lantana lokacin da dudu tashiga gida
saurayin yace muje ko tace ina zamu yace
kinmanta yau club zamu tace hakane muje suka
shiga mota sukatafi cansukadinga lalatarsu sai
karfe biyu nadare akatashi suka wuce hotel
sukacigaba da shakiyan cinsu Ita kuwa amira
tana shiga daki tatsala wankanta tayi shiga cikin
kananan kaya riga da wando duk bakake rigan
iya cibiyarta wandon kuwa dai dai gwiwa
tawarware gashin kanta tasake shibaya ta aza
yarkaramar hula baka takalli kanta cikin madubi
tai murmushi sana tanufi hanyar fita domin tana
so ta girka dan abinda zatasa ma cikinta tafito
tana tafiya cikin kasaita kamshin turarentane
yasa shi saurin daga kansa domin yasa zeee
batada mu da tafesa turareba yana daga kai suna
hada ido tawani yimasa fari da ido kana
tadaukekai tawuce zuwa store shikuwa shureim
rudewa yayi dayaga amira yace dama haka
amura take kodai idansa ne keganemai haka
giftawar ta ne yamaido mai hankali yadan daure
fuska yace ke tayi banxa dashi yakara kiranta
dake bata juyoba sai kawai yasha gabanta yace
keyanxu naga kina jingirman kai ana maki
magana kina sharewa toh xandai daita maki
zama domin nibasaarkibane tajuya tana waige
waige alamun wai dawa yake ranshi yakara baci
yace ke cikin isa tace malan kagafara xanwuce
domin naga kanata subbatu kai kadai yace ke
amira nikika maida mahaukaci yakawar da
zancen dacewa miyahana ki hada mana break
yau tace saboda niba yar aiki bace baxan xauna
nagirka ma katuwar banxaba abinci taci kaine
dolena don haka daga yau kafara lussafi kwana
biyu biyu xangirka maka abinci nakwana biyu
sauran kuma sai kanema taraba tagefanshi
tawuce abinta tana mamakin yadda tacanxa
lokaci guda shikuwa kasa motsiyayi domin tunda
tafara magana yake kallonta shi sai tabirgeshima
domin fadan da take sai yayimata kyau
Tashigewarta kitching tadafa indomie da kwai da
gasashshen kifi tahada kunun aya wanda yaji su
cocumba da kankana sai kamshi ketashi shureim
dai naxaune yana kallon ikon Allah tagama tafito
rike da plat da dan jug dinta na kunun aya
tazauna gefe dashi can tafara cin abin cinta
shureim kuwa tuni miyansa ya guda don haka
yafidda girmankai yazo yaxauna kusa da ita yasa
hannu yafara ci domin bazai kwari kansaba tace
yaya miye haka taga kokallanta baiba itama
tacigaba da cin abincinta domin kuwa tagaji bata
iya dafa wani suka gama ci yakuma dauki jug din
kunun aya yazuba yasha mai isarsa ya aje kingin
nan wayarsa ce tahau kara yadaga yace hello
babyna yadai kinshirya ko . sai yace toh ganin
xuwa tatabe baki ta tsiyaya kununta tasha
takauda kayan da taci abinci tawanke tagyara
falon tajona kaskon wuta nan danan daki yadau
kamshi tadubi ahogwan hannunta karfe takwas
nadare tashiga daki tai sallah ta dauki alqur ani
maigirma takaranta kana tai addu a tatashi taje
tawatsa ruwa harta kwanta kuma taji batajin
barcin kawai sai tatashi tanufi falo ta kunna
kallon wani indian firm tayi nisa cikin kallonta taji
motsi tai sairin daga ido aikuwa sai cikin idon
shureim yaji wani abu yasoki xuciyarshi ita kuwa
xee tunda taga amira hankalinta yatashi domin
kuwa wata rigar bacci ce jikinta iya cinya gata da
sulbi dukta manne ajikinta nan kishi yataso ma
xeee tayo kan amira tana kira ke ubanwa yabaki
ikon zama nan ki kallo amira tace ubanki yabani
iko zeee takalli shureim da tuni yayi nisa cikin
kallon amira tace babyna kanajinta kaishiru yace
rabu da ita babyna muje tace kamarya muje
bazajadau matakiba kenan amira tace kekixo
kidauki matakin mana banxa jaka aiko nan zeee
takama amira sai fada yazo yana jan xeee amna
ina yace bazaku bariba ya kalli amira yace
sakarta taykamar batajishiba yace kobakijiniba ne
tace banjikaba din kafin tarufe baki yawanka
mata mari tadafe wurin tace nika mara sai kuka
yacikarfinta taruga dagudu tashige daki zeee
tajuya fuuu kamar iska itama tayinata dakin
azatanta zaizo ya lalkasheta kamar yadda yasaba
shikuma sai yaji baiji dadiba marin da yayi mata
ahankali yataka zuwa kofar dakinta kuma sai
yatsaya domin atunaninsa donmi xaijema wurinta
kawai sai yajuya yanufi dakinshi yaje yakwanta
amma ina tinanin amira yahanashi bacci domin
dayarintsi idonsa ita yake gani cikin kana nan
kayannan dayadda take masifa lokaciguda kuma
yatuna marinda yayimata da yadda taruga yaji
haushin kanshi sosai nandai yayta juye juye har
asuba don ranar baisamu barciba yatashi yayi
wanka yanufi masallaci yadawo yazauna yana
kara tunanin yadda ziga amira wata xuciyar tace
mihakan kenufi so shureim yaysaurin kawar
dabwannan tunani ita kuwa zeee tana shiga daki
takira zuly suka shiga faranta majuna tawaya ita
kuwa amira kuka tkwana tanayi idanuwanta duk
sika kumbura kamar kullum tatashi tayi sallah
tagyara dakinta tahada ruwan zafi tasha
takwanta shikuwa shureim yakasa tsaye domin
baiga gittawarta ba yana tunanin ko lafiyah gashi
yana so yatafi aiki dole yatafi badan yasoba
koxee bima sallamah ba yatafi abinshi Ahaka ya
isa asibiti bawani sukuni yana cikin fakin kuwa
sai ga salim yashigo shima suka gaisa sukai ciki
tare sai dai salim yalura abokinshi nacikin wani
yanayi donhaka suna shiga ofis yace ya mutinena
nalura gaba daya baka cikin hayyacinka shureim
yayi wani irin tsaki yace matsalata biyuce salim
zeee kwata kwata bata bani kulawar daya dace
sai takaga dama gashi sai inji tana wani irin wari
wari narasa dalili matsalata tabiyu kuwa itace
amira nan yabashi labarin komai tundaga aurenta
da yayi harxuwa yanxu tabbas . salim yagirgiza
dajin abinda abokinshi ya aikata yakalleshi yace
salim nakasa runtsawa domin sanin wane hali
amira tashiga yace baikamata kamareta ba
suduka yakamata kahora ba ita kadaiba amma
yanxu shawarqn danake baka dole kasafke
girman kannan naka kanemi gafarar yarinya
shureim yace shikenan abokina sai salim yace toh
nikuma yabayani tawa babyn shureim yace zanje
nasamu dady damaganar nan yace toh yatashi
domun yatafi nashin ofis din shureim ne yadawo
gida rike da leda domin kuwa yasan amira bazata
girkaba kamar yadda tafada shiyasa yabiya
yasiyo masu abinda zasuci shida xeee. yashiga
dakin yaganta kwwnce kangado tana bacci ya
ajemata tata ledar yafita abinsa yazauna falo
yana cin nasa amira ce tafito cin wata doguwar
riga yan kanti iya gwiwa kanta badankwali
tabaxo gashinta yakwanta harbayanta tunda
tafito yake kallonta sai dai ita bata san yana nan
bq tashiga kitching tafito sai lokacin taji yakiranta
cikin sanyin mirya amira tana juyowa taka ganshi
sai taruga da gudu daki yabita amma ina harta
kulle yadawo yazauna yace wai miyarin yar nan
take nufi ne zee ce tafito tace wai babyna yanaga
haka yarinyar nan tacanxa yakalleta yace eh
hakane amma daga yau naraba aiki kowa
zaidinga kwana biyu tatabe baki tace toh dama
ina son zuwa kaduna gidan wata antyna
baiyimata musuba yace Allah yakiyaye taitsalle
tarungumi shureim tana godiya shikuwa yayi
hakane don yasamu kusanci da amiransa itakuwa
zeee tana shiga takira zuly tace yabari sati nawa
zamuyo ok sati biyu ko taidariya sukai sallama
shikuwa shureim rubuta mata takarda yayi yace
ina amira kiyi hakuri da abinda yafaru kuma ina
bukatar kulawa domin kuwa zeee batanan yaje
kofar dakinta ya aje shikuma yafita abinsa Tana
shiga daki takira iman tasanarmata itama tayi
murna sosai sukayi akan gobe zasu biyo tanan
suwuce tace toh sai kuma tafara tunanin yadda
zata fadama yayanta tayanke shawara da
daddare wurin cin abinci zata fadamasa haka
kuwa akayi shreim nazaune yana cin abinci tafito
sanye dawata doguwar riga ta less tayi matukar
kyau abinta sai kallo yakoma wurin amira domin
kuwa gartakaraso baisaniba sai jiyayi muryarta
taratsa kunnuwansa tace yaya yaji dadi harcikin
ransa tacigaba da cewa dama yaya gobe ne
fartynmu na candy shine nace bari nafada maka
yamurtuke fuska yace bazakiba tace plsss yaya
kataimaka min yace keyanxu da auren ki zakice
xaki wani party nandanan idanuwanta suka ciko
da kwallah tace shikenan yaya tatashi takoma
can gefe tacigaba da kukanta shiko wannan kuka
datake harcikin ransa don haka yakira sunanta
cikin yanayin tausayi yace xonan tatashi jiki
bakwari ta isa wurinshi yace saboda nace
bazakiba shine kike kuka toh shikenan zaki amma
dasharadi taisaurin cewa sharadinmi yace zaki
zauna kitayan fira harsai nayi barci tace nayarda
yayi murnushin nasara yacigaba da janta dahira
hartasake tanabashu labarin makaranta shikuwa
dadi yakeji kamar yarungu meta suna tahirarsu
sai taga yafara bacci dan haka tace yauwa dama
takure nake tatashi dagudu taidakinta shikuwa
abindariya yabasa domin kuwa yanaganinta
babarcin yakeba yaga ita tanaji barcin shiyasa
yayimata haka don haka yakashe kayan kallon
yashige daki yakwanta shima amma kokadan
bayajin baccin tunanin amira yake shikywa ya
akai yakamu dasan amira haka nandai yaitajuyi
bisa gado amma bacci yagagara itakuwa tana
shiga daki taiwanka takwanciyarta dasafe
tashirya masa komai tayi shiga cikin wani
fakistan riga dawando taimasifar kyau yafito ya
isketa xaune tana ganinsa tatashi tace yaya ina
kwana ya amsa tashiga zuba masa kayan break
tatura gabansa yace toh matso muci tace ninaci
nawa yaya yace toh shikenab bazaki fartyn ba .
aiko cikin sauri tamatso kusa dashi suka fara ci
harsuka gama takwa she kayan takai kicin
tadawo tagoge wurin sai yakoma bisa kujera yayi
dai daya yace tazo taimai tausa xatayi magana
yace aubaki zuwa kenan bata dazabi don haka
tatafi tana masa tausa shikuwa sai lumshe ido
yake yana wani irin numfashi kasancewar wani
irin taushi nahannun amira dayaji karar wayarta
ne yadawo dashi daga cikin hankalinshi tadauka
tace hello iman tace kishirya ganinan zuwa tace
toh takalli yayan nata tace bari naje nashirya
yace toh muje natayaki batace komaiba tatafi
yabita abaya yauce ranar farko dayatafa shiga
dakinta ko ina fess sai kamshi ketashi tace yaya
bari nayi wanka zaiyi magana kenan akakirashi
waya yafita itakuwa tashige tayi wankanta tasako
wani less red da kwalliyar blue tasaka yan kunne
blue dasarka tadauki matafi tare da pos dinta duk
blue tayimasifar kyau tafito tana wani irin kamshi
yatsaya yana kallonta cikin so da kauna yace
masha Allah amira tace yaya ga iman nan tafe
zamutafi sai kuma yadaure fuska zaiyi magana
iman tashigo taduka tagaida yayanta ya amsa
iman tace kai ammafa kinyi kyau amira tai
murmushi tace aibankaikiba shureim kuwa sai
yace ina fatan ba haka zaki tafiba ko tace yaya
wani abune yace kije kidauki abayarki kisaka yana
magan cikin daure fuska ita kuwa iman
abindariya yabata domin tagano kishine ki
addabar yayan nata ita kuwa amira taturo baki
tace yaya yakatseta cikin tsawa yace kidakko
inba hakaba ba inda zaki tatafi tadakko abaya
tasa tafito tace in antashi daga fartin xanwuce
gida wurin momy yace toh batare da yakalletaba
suka fuce abunsu shikuwa shureim badan yasoba
yabarta taje partyn kawai don baisan ganinta
cikin facin rai kishine kawai addabarsa donhaka
shima yajamota yabi bayansu Tafito zatashiga
kitching tacikaro da wannan takarda tadauka
takaranta taimurmishi tace yaya kenan tanufi
kitching shureim ne tambayar zeeea yaushe
zasudawo tace nan da two weeks yace shikenan
yabata kudi masu yawa ya ajeta kofar gidanasu
zuly domin tace mai wan zuly ne zai kaisu sukayi
bankwana yatafi gida domin ya isar da sakon
salim wurin dadin su yashiga falon ya iskekuwa
dady suka gaisa kana yafadi abinda yakawoshi
dady yaji dadin domin kuwa sunsan salim yaron
kirkine momy hakane ai salim badaga bayaba
Allah yatabbatar da alkairi . ita kuwa amira
tashirya ma shureim abinci mai rai da lafiya
tahada masa juince din dobo wanda yasha
abarba dasu citta sai kamshi yake tajeramai
komai a dani tashiga tatsslo wankanta tasa wani
mini siket da riga yar karama kohannu babu
tafesa jikinta da turare tagyara ko ina tadibi nata
tashige daki shureim ne yashigo gabadaya gidan
yagame da kamshi yaje yazauna sai dai kuma
yakasa taba komai yatashi yaje kofar dakinta
yabuga tanajinshi taibanxa dashi sai taji yace
kixo kikwashe abimcinki kikai kitching tinda
bazaki iya fitowa kizuba manba yajuya yatafi
ranshi nasuya sai yaji ance yaya yai saurin
juyowa yaganta tana zuba mai abincin yadawo
yazauna yana kallon irin yadda take komai cikin
natsuwa tace gashinan yaya tajuya zata tafi yace
amira daga yau naharamta maki zama daki indai
ina gidannan tai tsaye bata tafi ba kuma
batajuyoba yacigava dacin abincinsa ita kuma
bata dazabi dayawuce tazauna don haka takoma
can nesa dashi tazauna wayarta tadauki kara
tana ganin maikiran tai murmushi tadaga tace
hello darajat ya kk shikuwa shureim lokacinda
yadago kanshi ne amira taimurmushin nan nata
maikara mata kyau darajat tace kinsan gobe ne
partyn nan aikuwa amira tai tsalle dan murna
domin kuwa tanason taga darajat don takaramata
haske akan abinda yashige mata duhu nan taita
murna tama manta dawani mutum adakin
tacigaba da murnarta hada dantakawa
takashewayar tana juyowa sukai ido hudu da
shureim sai kuma kunya takamata taruga da
gudu daki yabita da kallo cikin so da kauna Zee
kuwa anacan xama yayi dadi a kaduna domin
sunsamu wadanda sukafisu iyashege nan suka
hadu suna ta aikata masha arsu zee tace ma zuly
gobe xamutafi ko tace eh takira shureim tace
gobe zatadawo yace Allah yakaimu amira ce
tahada komai tayi shirinta tsaf tagyra ko ina taje
tayo wanka tasa kana nan kaya kamar yadda
tasaba tafito taga shureim zaune yahada tagumi
harzata koma kuma sai tafasa ta iso falon tace
yaya ina kwana yace lafiya lau tahada mai ruwan
zafi da soyayyan dankali dakwai yanatsu yace
amira wlh ina sonki miyasa kinkasa gane sonda
nake makine eyee bakikula dani kitaysaya man
mana kosokike nashiga wani haline amira taji
tausayin mijinta yakamata tabbas yanxu tasan
yakamu da sonta amma kuma bayanxu yakamata
tabashi hadinkaiba don haka tace kayi hakuri kaci
abincin, . yayi murmushi domun ganin
yafarashawo kanta nan yayi break yace xaiwuce
wurin aiki tace Allah ya kiyaye yafita yana
jindadin addu ar da amira taimashi yana isa
asibiti ofis din salim yawuce nan yabashi labarin
komai yace yayi abokina kabi ahankali domin
sumata sai da lallashi zee ce takirashi yadauka
yace babyna kuntaho tace eh gamunan muntaho
yace toh sai kun iso yakashe wayar yakalli salim
yace zeee ce shikuwa baice komaiba don bayasan
zeee saboda halinta. amira kuwa tagama komai
kamar yadda tasava tajera mai a dani tashiga
toilet tai wankanta tashirya cikin wata shadda
doguwar rigace taimata kyau sosai tafito falo
tana kallo can taji wayarta na ringin tadauka
tashige daki tana shiga shureim suka shigo shida
zeee wadda tana ganin dani taje tazauna tabude
kula taxuba tuwan shinkafa ne miyar ganye sai
farfesun yan ciki shureim kuwa kallonta yake yace
kamata yayi kiwanka sai kixo kici abincin tace
yunwa nakejine tadauki cokali xataci kenan amira
tafito aiko dagudu ta isa wajen tafisge abuncin
tace wlh baki isaba kedin banxa igirka abinci kici
zee tace todama miye aikinki agidan aikuwa kafin
tarufe baki amira tawanka mata mari takaramata
harsaida tafadi tace kuma wlh baxakici abincinba
shureim yace miye haka amira tace bansaniba
nikikegaya wahka tace angayamaka kuma
bazataci abincinba zeee kuwa cika tai damanaki
yadda taga amira narashin mutunci tagama
fadanta takwashe abincin takaima mai gadi hada
nakular gaba daya tadawo tawuce tagabansu
taitsaki shureim yajawota yace amira baki da
hankaline tawurga mai harara tace ga babbar
marar hankalinan gabanka wlh bzandafa abinci
wata katuwar banxaba taci shureim yaziciya aiko
yawanka mata mari tadafe kunci tace nikamara
kuma sai yakoma lallashinta amira taruga da
gudu daki shureim yabita ita kuwa zee taji dadin
marin da yayimata tashigewarta daki n ce
takatseshi aikuwa amira taruga tarungumi iman
suna kuka dama amira nashiga daki takira iman
tace tazo cikin kuka tagayamata abinda yafaru
hankali shureim baikara tashiba sai da iyayenshi
sunshigo nanfa numfashin sa yakusa daukewa
cikin kuka amira kecewa iman miyasa kikai haka
miyasa kikafada masu dady momy tace amira
ashe zaki iya boyemana wani abu dayadameki ina
yawantambayarki kice man bakomai ashe zalincin
dayaron nan yaimaki kenan bakitaba
gayamawaniba amma shikenan komai yazo
karshe ai momy takalli iman tace maza hada
mata kayanta mutafi dady kuwa baice komaiba
saida suka hadamata kayanta yakalli shureim
cike da tsana yace kakyauta da sakayyar
dakayimana kuma ina so yau dinnan ba gobeba
kakawo ma amira takardarta hargida yace
kuwuce mutafi sukatafi sukabarshinan ba abinda
ke fitowa daga bakinshi sai kalmar INNALILLAHI
WA INNA ILAIHI RAJI UN . Shureim yarasa ina
zaisa kanshi domin yasan yarasa amira alokacin
dayake bukatarta don haka shima yasan bazai iya
rayuwaba tunda ba farin cikinsa ataredashi dakyal
yasamu yatashi yanufi falo don yabi iyayen nasa.
shikuwa dady yayi fushi sosai da shureim. yakalli
amira dake faman kuka yace kikwantar da
hankalinki kinji domin kuwa dole yasakeki momy
tace haba amira miyasa kikaboye wannan
maganar bakigayamana ba sallamar shureim ce
tajawo hankalinsa nan da nan dady yamurtike
fuska yace ina fata takardatta kakawo mata
yaxube gaban dady yana kuka yace kayi hakuri
dady wlh natuba nayi nadaman abinda na aikaita
momy kugafarceni kisa baki dady yayiman afuwa.
amira dake zaune gaba daya tausan shreim
yakamata amma batada yadda zatai dady yace
matarka xakanema gafara bamuba kuma gobe
xamutafi kano kodawasa bance kajeba harsai
kakawo ma amira takardatta kuma ina
gargadinka kodawasa bance kasanar dayaya
komaiba inkaihaka ranka saiyayi mummunan baci
yajuya yafita cikin bacin rai itama momy tatashi
tacema amira tashi mushiga ciki amira
batadazabi dayawuce binta akabarshi shikadai
yadade zaune yana neman mafita amma yakasa
yatashi jiki bakwari yanufi gida donyasa koyaje
asibiti bashi iya komai. karfe goma suka iso garin
kano suna shiga amira tashiga kiran anty ina
babyna tace shigo gashi amira takarbi babyn
tasamasa ido takalli momy tace ji momy yaran
nan dani yakekama asmau tace aibakiba ta
taganiba bare tasani nan amira tashiga waige
waige tace ina su lantana tace tana daki amira
tatashi dasaurinta tashiga dakin da akace lantana
naciki amma tana shiga sai tai saurin jabaya tana
fadin lantana mixangani haka lantana tafashe da
kuka tace kiyafeman amira domin nasan
alhakinkine kebibiyarmu amira tashare mata
hawaye tace bakomai nayafe maki lantana tadubi
amira tace nahadu dawanu saurayi maisuna
kamilu amma anfi saninshi da madduke nan yazo
yana yaudarata dakudi nikuma nasaki jikidashi
sosai harmukai alkawarin aure dashi dukda dai
dama muna duk abinda mukagadama awajen
amma yce zai aureni mundaki tsawon lokaci
ahaka rannan dakanshi yayiman magsnar aure
nafada ma dudu tace shikenan muturasu can
gidanmu nakauye domin tana gani shi maduke
mai haline bataso mahaifinki yakaru da ita wurin
dukiya donhaka taturasu can wurin kawunta
sukakai kudin neman aure tare dasadaki
akaikomai akasa ranar daurin aurena da maduke
dudu bata fada makowaba agidan ita kadai ke
abunta domin kuwa da daurin aure yarage saura
kwana biyu tace ma mahaifinki zataje ganin gida
baice komaiba yabatta tatafi can akasha hidimar
biki akakaini gidan maduke tunda nashiga gidan
nafara haduwa da bala i domin kullum sai
maduke yasha yabugu yashigo gida yasafkeman
nawa kason domin kusan duk lokacin da yasha
ya bugu sai yadakeni da abin ya isheni naxo
nakawoma dudu korafi tace karnadamu domin
gab take da mallake gidan tace naje kawai
nasaura reta nakoma gida cike da takaici ina
shiga muka hade da maduke yace daga ina kk
naibanxa dashi yaji haushi ko yacafkoni yayi
taduka harsai da nasuma kana yabarni nadade
ahaka kana nafarfado dankaina nazo tashi amma
ina nakasa dakyal nasamu namike nashiga dakina
nakwanta wurin karfe biyu naji kamar motsi
natashi ina murxa ido naga wasu katti su ukku
nabude baki zanyi kara dayansu yarufeman baki
sukace ina mijinki yake cikin tsoro nace wlh
bansaniba daya daga cikinsu yakwada man mari
kana dayan yace toh kisani mijinki yajamaki
domin jiya munfita sana armu ta fashi muka
samu maguddan kudi sai dai kafin mubar wajen
mukaji motar yansanda nan muka yanke shawara
muba maduke yagudu dakudin munhadu kowa
yaruga yabuya nan duk muka hadu inda
mukasaba haduwa inmunyo fashi amma shuru ba
maduke muka kira wayarshi yadaga, . yace shifa
yariga yayi nisa kuma karmune meshi yakatse
layin muka kira mukaji shiru shiyasa muka yanke
shawaran muxo gida musameshi lantana tace
dama maduke dan fashine sukai dariya babban
cikinsu yace kawai kukasheta muwuce sai gudan
yace aa kukyaleta amma kudatso mana kafarta
muwuce ina ganin sadda suka zaro wani katon
abu daganan bankara sanin inda kaina yakeba sai
farkawa nayi naganni bakahuwa

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *