Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

KUNCIN RAYUWA-littafin hausa

  KUNCIN RAYUWA

[2/27, 10:22 PM] ✨Ķùbŕìéh çìè bèŕvièŕ: 1
🌻🌴🌴🌻🌴🌴

           'KUNCIN RAYUWA

     🌻🌴🌴🌻🌴🌴

Wallahi Allah Alhaji abunda kakiye ba ka kyauta wa, Abu ya isheni anriga an gama dakai sai abunda laraba tace wallahi bazaiyu wuba, kowa fa auransa kakiye koma kowa yanada yara acikin gidanan ni ce uwar gida Ne yakamata aci sai abunda nafada za'ayi zakayi, sallama su kaji Alhaji yayi saurin  zabura hajiya sannu da zuwa, hajiya fatima sakin baki tayi yadda taga Alhaji Yana kyakyarwa yaga hajiya laraba, lallai ne alhaji sahibar ka tazo dole katashi kafara magana kee fatima ki iya bakinki abun ya'isa hajiyar zaki zaga! Hajiya laraba tace alhaji jika kwanta banason kana Bata ranka to hajiya Ina fatan kikwana lpya, hajiya laraba tace shige muji, haka alhaji yahuce daki sumi sumi, hajiya laraba, takalli hajiya fatima tace baki ga komai ba tukunna, sai na mayar daki wulakantaci ya, kuma sai kin fuskan ci KUNCIN RAYUWA...........urs Nana diso💕💕💕
[3/4, 9:47 PM] ✨Ķùbŕìéh çìè bèŕvièŕ: 2
🌻🌴🌴🌻🌴🌴
   'KUNCIN RAYUWA
🌻🌴🌴🌻🌴🌴
 
    hajiya fatima tayi wane murmushi mai ciki da takaice, hajiya laraba kinan kina bani mamaki, lallai babu Allah a lamarinki Kuma kisani Ne da Allah na dogara baki isa kiyimun abunda Allah bai rubuta ba,  kee hajiya fatima kisane ko yau naso alhaji yasakike wallahi Sai ya sakike, dan haka kibi ahankali, domin kinsan nice tauraruwar gidan nan, hajiya fatima tace Allah Dai yasawake haka Dai kikace, duniyace kowa yayi dakyau zai gani, hajiya laraba Daria tasaka mai ciki da takaici acikinta, kije ki dauramin tuwan shinkafa domin yau banajin zan iya shiga kitchen ba, hajiya laraba mayi amfanin yaran mu bayan kinsan sun girma, Akan me za'adinga sangarta su, ko da kin sangarta nake to kada ki sangarta 'ya'yana,  hajiya fatima na fahimci bakida hankali kin manta 'ya'yanki bakida iko dasu malama kifita kije kidaura san wa, ko kuma ranki yabaci, hajiya fatima cike da kwallah tabar Dakin tana fita tahadu da nafeesa tadawo daga makaranta, nafeesa tahayi sama ko kallon hajiya fatima batayiba, haka tashige tayi murmushi, tun safe take cikin kitchen ba tafiba Sai da ta tabbatar tagama tayi wanke wanke tashari gurin, tana shiga dakinta tayi wanka tasaka wata duguwar rigar atampha ta zub'buda hijjabi tayi sallah tunda tai'dar taki faman yin kuka tare da adduar Allah yajiyo mata da hankalin 'ya'yanta da mijinta, bata bar Kan dad'dumar ba Sai bayan isha'i bacci ne yafara i'banta, muryar alhaji taji Kamar a mafarki taji alhaji yana cewa kee fatima afurgice tatashi tana fitowa tsakar gidan kowa Yana zaune, ta durkusa tace alhaji gani  yace mahaukaciya baki da hankali in banda hauka darashin sanin darajar miji kowa yazo yayimun sannu dazuwa Amma ke kina 'daka, hajiya laraba cikin kisisina tace alhaji kayi hakuri rashin tarbiya ne, tace wallahi alhaji banjiba shigowarka ba bacci ya kwashe ni, mai kekayi bayan duk uban abincin nan hajiya laraba ce tadafa, mamaki yakama hajiya fatima tace bakomai alhaji Allah yahuce zuciyarka, ai wallahi bazanyi hakuri ba, gobe bazaki kwana adakina ba nabarwa hajiya girken ki, hajiya Fatima tana kuka tace alhaji waĺlahi kije tsoron kasani inada hakki akanka kayi mata afuwa abisa lifuffukana,Kar ka rikeni azuciyarka, Idan zakayi mun fada, Kayi mun daga ni sai Kai,Ba agaban yara ba, kuma ba a tsakar gida ba, 'ya'yana ne bai kamata aci malama kiyimun shiru, nasiyo less bazan bakiba, hajiya labara cikin makirci tace alhaji yazancen umara, yace ai wallahi banda mahaukaciyar nan ina nufin fatima......

     Ibrahim ne yashigo yatarar da hajiyarsu acikin daki tanata kuka yace umma kidaina kuka danallah, Ibrahim ku biyar na haifa kai kadai ne, mai sona, 'ya'yana guda uku kishiyata tajanyi su guda daya alhaji yayi kyautarsa, kaima da karfin addua Allah yabarmin kai, tunda nazo duniya bantaba cutar wani ba wallahi, Amma kuma  Nake fahimtar 'KUNCIN RAYUWA, abubakar yace umma kidaina kuka dan Allah, tace to abubakar Allah yayimaka albarka....

     ASALIN SU

   urs Nana diso💕💕💕
[3/6, 7:57 PM] ✨Ķùbŕìéh çìè bèŕvièŕ: 3
🌻🌴🌴🌻🌴🌴
      'KUNCIN RAYUWA
  🌻🌴🌴🌻🌴🌴
   
  Alhaji salisu binbo shaharar-ran Dan kasuwani kowa ya sonsa su hudu mahaifiyarsa tahaifa,   abdullahi, salisu,Amina Sai auwalu mahaifansu sun mutu tun suna kanana wanda kishiyar uwace ta raine su Wanda sun tashi cikin wahala, tunda tafara ri'kon su Bata taba sassauta musu ba, ba ma aci alhaji salisu Wanda shi Sai tadinga dura masa tallan lemo Na kala in baiyi ciniki ba aranar Sai tasa 'ya'yanta su faruku sun zanishi, ahaka ta aurar da kanwarsa, sauran yayan sa ta turasu kasuwa shekarar sa 20 Bai fara sana'a ba gashi baiyi karatu Mai zurfiba, ahaka yasamu muktar babban yayansu yace yataimaka yadauke shi koda dako ne yadinga yimusu, Anan mukhtar yanuna 'Yan ubance yace daya dauke shi gwala yadauke mahauka tan unguwan nan, maganar tayiwa salisu muni Amma haka yadanneta ya hakura,Salisu Sai yafi wata Bai saka ko kwandala a hannun sa ba, yau yaji kasuwa ko zai samu wanda zai taimake shi ahaka yaji yadawo babu wanda yakalle shi, Yana tafi Yana tunanin rayuwa dama haka rayuwar take,  ayayin dahya karasa gida yunwa yakeji kamar me, yana zuwa yatarar da 'yar autar su a kitchen yace subai'a zuba mun abinci kai tsayi tace bazata zuba ba, yace subai'a ne sa'anki ne dazaki gayamun haka, budar bakinta Sai cewa tayi Dallah da'kire yimun shiru,  baice mata komai ba haka yafita daga kitchen din yahuce gidan makocin su yayi mai sallah yace danallah dako ya kison yadinga yimasa yace to ya aminci, haka yadinga yin sana'ar sa, batare da ya raina taba ahaka salisu ya kasance  cikin KUNCIN RAYUWA akwana tashi ga mai rai Kamar yaune,  alhaji salisu yazama Sha hararrin Mai kudi, wanda kudin ma Har tsora tashi suke yi, arana Sai ya bude Sama da dila dubu biyar Amma kayansa basa kwana, ahaka yadinga naiman matar aure haka kishiyar babarsa tahadashi da hajiya laraba wacce kowa yasan mahaifinta boka ne a cikin Garin kibya haka hajiya laraba suka shiga suka fita sai da aka aura masa ita alokacin da aka daura aure da daddare da aka kai masa amarya yana ta zumudi,amma adaran daya sadu daita Sai yajita amatsayin bazawara yayi takaice wanda Anan ranshi yabaci, ahaka suka dinga rayuwar su inda alhaji salisu yazama mijintace tasaka shi yamanta da yan'uwan sa, Sai abunda tace shi akeyi,  yayanta guda hudu biyu mata biyu maza, rukayya da maryam Sai usman da sunusi, yarane sangar tattu, duk shekara Sai sun fita kasar waje......

   A hanyar alhaji salisu ta zuwa kasuwa kullum Sai yahadu da wata farar yarinya ,ahaka ya shiga yadinga ko karin Sai ya aureta, hajiya laraba tadinga zan bada asiri amma mahaifinta yace ta hakura yakara auren zasu jefa matar cikin KUNCIN RAYUWA, haka akayi auren a cikin shekarar tunda h.Fatima tafara rayuwa a cikin gidan kullum Sai taji tagaida hajiya laraba tayimata aiki kullum cikin bauta take,  yau yakasance ranar lahadi rukayya tazo tace anty fati hajiya zatayi miki asir...........

   Urs Nana diso💕💕💕
[3/27, 1:02 PM] ✨Ķùbŕìéh çìè bèŕvièŕ: 4
🌻🌴🌴🌻🌴🌴
      'KUNCIN RAYUWA
🌻🌴🌴🌻🌴🌴
 
  Haka rukayya ta taho aguje, ko sallama batayiba tatarar da anty fati Akan sallaya tace anty fati hajiya zatayi miki asiri, anty fatima tace kee rukayya a'ina kikaje maganar nan banson karyafa, rukayya tace wallahi dagaske nakeyi yanzu ma naji ance boka zai turo tattabara ta ajiye miki laya kina dauka zakifara cuta, anty fati tace babu kyau rukkayya kidaina kawomin zancen mahaifiyar ki, rukayya tace wallahi anty baki taba cuta taba Dan Haka duk inda Naga za'a cuceki Sai nagaya miki, anty tace to nagode tashi kitafi, Haka rukkayya tatashi takoma dakin su,anty fatima tana ta tunanin Mai yasa hajiyar su taki mugayin hali, anty Fatimah tatashi tashiga kitchen ta dura abinci tahada lemon tsamiya, tana zuwa daki dauko sukari, ai kuwa usman yashigo yadauki lemon tana shigowa taganshi ta washi baki oh ni usman inazakaji da lemon na mahaifinku ne, usman yace  ai naganki kina barbadi to bazai sha ba zubarwa zanyi,  takalle shi tayi murmushi tace zamaki daina murmushi kifara kuka kiri kiri, yaja tsaki yafice, Haka takarasa girkin sai ga sumayya tashigo faiza tashigo anty fati tace sannunki 'yata zo Kikarasan rabon abincin nan faiza tace hajiya tace mudaina taimakon ki, faiza karfa kimanta hajiya laraba bata haife ki ba,  nice mahaifiyarki Kuma, faizah sai kuwa fita tayi daga kitchen din, hajiya fatima batasan lokacin da kuka yawanke idonta ba lallai ne takarfi dayaji an rabani da 'ya'ya babu faixa ba hadiza, to gwara gwara kursum ita tana gaidani,ahaka tagama sake sa'kinta, tadauki abincin alhaji ta tafi dashi dakinta sai data shirya sannan tadauke abincin takaima sa sallama tayi sannan ta tsugunna Har kasa tace inayini alhaji, yafara yimata masifa kee banaci miki Nadaina cin abincinki ba sai nahuce ba, fita nace ki fita banson ganinki, alhaji danAllah kayi hakuri wallahi bansan laifen danayi maka ba Allah yahuce zuciyar ka ,fita naci kuma ki shirya kayanki gobe ki tafi gida domin na biyawa kowa dubai daganan sai umara zasu huce, to alhaji nagode tunda ai harda ya'ya na, oho miki kidaice bazan biya miki ba.....

  Washe gari da sassafe kursum tashigo dakinta tace umma ina kwana, umma kiye hakuri Idan ina batamiki rai wallahi duk kwanan danakiye adakin hajiya wallahi duk ba'asan raina baniba kuma karna dawo gurinki alhaji ya wulakanta ne, bakomai kursum tashi kitafi Kar Ace wani abun Allah yayimuku albarka, Allah yakiyaye hanya sai kun dawo, au umma badaki za'ajeba? eh kursum, tana kuka tabar dakin, anty Fatimah tashirya kayanta tanufi gida tana zuwa inna tace fadima lpia tace lpya lou Tagaya mata tafiya zasuyi inna ce Allah yakaisu lpya, ke kuma abunda nakeso daki shine k.......
 
  Urs Nana diso💕💕💕
[3/27, 1:02 PM] ✨Ķùbŕìéh çìè bèŕvièŕ: 5

      'KUNCIN RAYUWA

   To fatima abunda nakeso daki shine hakuri duk abunda mijinki zaimiki karki ce zaki rama abunda hakuri bai bayarba rashinsa bazai bakiba yanzu bari mahaifinki yadawo muji mai zaice, hajiya fatima tacewa mahaifiyar ta ai wallahi yadda kika sanni har yanzu ban janjaba matsalata bata huce matsalar 'ya'yana da akarabani dasu yanzu aci dukan su anrabi dasu ibrahim kadai akabarmin kuma an rabashi da babansa bayayi mai komai yanzu makocin mune yataimaka yakaishe shagonsa yaki aebo masa kaya, kullum yakan sallame shi da dubu daya da dare,  kuma kiduba kigani Makaranta yake zuwa da wannan kudin yake komai,  innalillahi wa inna ilahhirrajiun, yanzu wannan hali kike ciki Amma baki taba gayamun munba, duk lokacin da naganki cikin damuwa sai kice mun bakomai, kinfi kowa sani fatima mahaifinki yakasance mai kudi, Amma danki tana chan Yana wulakanta, murya sukaji daga Sama ibrahim ne yace kada a naimar mun taimako agurin kowa ina gayawa Allah kuma zai isar mu, cikin dadin da Yan uwana sukeji banason najishi Yanzu zan cigaba da hakuri komai zai huce, hajia Fatima tace ibrahim a ya'yana nafi sonka kuma banson ka wahala Amma komai zai huce Allah yayimaka albarka yace amen yafita.....

Yan saudia masu ibada sunayi masu kashi kudi suma suna tayi, tunda sukaji alhaji yaki kashe musu kudi inda ya sayar wa hajiya laraba, faiza takalle mahaifin nata tace baba anty fa bakasiya mata, wata tsawa da hajiya tadakawa faiza sai da ta tsorata lallai faiza kishiyata kike tayawa kishi ko karkimanta ne Nahaifike ko ya'yanta basu ci komaiba saiki,  faiza tace ai gaskiya ce sai nafada wallahi abunda kukeyi wallahi babu kyau, alhaji ne yawanka mata mari, faiza tace Lallai mata suna da hakkoki masu
yawa a kan mazajensu kamar yadda su ma maza suke da hakkoki a kan matansu, Haka kuma hadisi ya tabbata daga Mu’awiyyatul Kushairi radhiyallahu
ya ce: Na ce ya Manzon Allah sallallahu alaihi wa sallama, mene ne hakkin matar daya daga cikinmu akansa?
SaiManzon Allah SAW yace:ka ciyar da ita, idan ka ci, kuma ka tufatar da ita,idan ka tufata, kuma kada ka doke ta a fuska, kuma kada ka munana mata, kuma kada ka kaurace matasai a cikin dakinta, danhaka baba kayi tunani akan maganata batabbar zakaji gaskiya acikinta masallaci tatafi, tunda faiza tafita baba yayi shiru, hajiya tace karka damu faiza yarinyace.....

  Hello ibrahim ko kallonta baiyiba,  nasan kasan fuskata tunda kashigo skull dinnan nalura dakai kusan yau  shekara 4 kenan, she ne naci please zamu iya zama friend's?  Ibrahim yace kirasa da wanda zakiyi abota sai na miji to kisani niba irin mutanen nan baniba, karatu ne agabana, to sunana aisha kuma inbanda abunka ibrahim ai kai kagama sa'a duk da cin hancin da akeyi shekara 3 kai kake daukar first class, ibrahim yace to mai yashafeki, yatashi zai bar gurin aisha tace tunda Haka kazaba ibrahim sai na hadaka da KUNCIN RAYUWA...........

Urs Nana diso
[4/6, 7:00 AM] ✨Ķùbŕìéh çìè bèŕvièŕ: 6
🌻🌴🌴🌻🌴🌴
      'KUNCIN RAYUWA
🌻🌴🌴🌻🌴🌴
  Murmushi Ibrahim yayi Mai 'kayatarwa, lallai rayuwa tajanza yanzu kuma mata su suke bin maza, Allah yasa mudace, haka yashiga lecture Bai fitoba Sai gurin karfe 5, direct gida yahuce,  daf dazai shiga gida yahadu da usman Yana iban kayan abinci a store, Ibrahim Har yahuce Kamar bazai kulashiba sai kuma yadawo daga baya yace yaya usman barka da yamma, usman yadallah masa harara sannan yace sannu munafiki kadawo kaga mai nadauka a store, to kayan abinci na dauka da ashana, Ibrahim yagada kansa yace lallai yaya usman ina gudar maka ranar da Baba zai mutu lokacin zaka shiga kuncin rayuwa, Ace a Shana ma bazaka siyaba Sai Dai abaka wannan mutuwar zuciya Har ina, usman yace yimun shiru munafiki ai zakaga sharrin dazan Maka da Kai da uwartaka kune acikin 'kuncin rayuwa, Ibrahim Bai Kara tofa komai ba Yashiga yayi sallah sannan yafito zuwa gurin umman sa, akasarin bashida kudi akafa yaje, domin yar dare biyun sa gobe da'ita zaije skul, tunda ya'isa ya zauna a palour ya huta haka anty fati tafito tace sannun ka da zuwa Ibrahim Har kasa ya durkusa yagaida ta, ta zubo mai abinci yace Yana gamawa yace umma tace ya'akayi Ibrahim yabata labarin yarinyar makarantar su,  umma tace karka damu komai zai huce,suna zaune ringing din waya sukaji hajiya fati tana dauka taji muryar alhaji yana cewa kee fati kije kigyara gidannan gobe zamu dawo, kuka yawanke fuskarta dashi,  Ibrahim yace gaskiya umma karkije, tace aa Ibrahim bakomai zanji na gyara gidan , hajiya fati tace yaushe zakaji kauye gurin dan uwanka naga ka kwana biyu bakajiba, wallahi umma rashin kudine da inada kudi datune naji, wata kwallah tacika idon umma, Ibrahim yace umma gobe to zani walhi banda kudi karki zata kin zuwa nayi, umma tace Ibrahim Kenan aiko karya kayimun nayarda saboda kaine kadai kake sona a 'ya'yana, abunda yasani kuka kaninka da aka dauka haka kurin aka kaishe gidan da ba'ason sa yana Chan cikin kuncin rayuwa,  gaskiya abunda alhaji salihu yayimun sai Allah yasaka mani, Ibrahim yace ai ko baki fadaba,  hajiya fati ta laluba jakarta tace anshi wannan dubu dayar Ibrahim yace aa umma 'kirike, aa Ibrahim ka ansa kodan makaranta dazu alhaji yabani dazai tafi kasuwa, kayi gaba sai nataho yace to umma nagode, tunda yafito yana tafiya Akan hanya kyawawan halayen mahaifiyar sa yake mamaki, ayi tayi mata wulakanci Amma bata nunawa, Ibrahim yace Allah sarki ummata matsalarta daya gyamatar mutane wane sa'in,ahaka yana tafi yana zancin zuci ya isa gida...........

  Anty fati tana shiga gidan taga yadda yayi kaca_kaca ga uban bula da wanke_wanke dakinta tabude tafara gyarawa sannan tashiga Dakin alhajin tagyara tsaf, duk dakunan gidan saida ta gyara tsaf, tafito da kayan wanke sai ga Ibrahim yashigo yace umma sannu Bari na sharo dakunan,aa ai har na gyara yanzu wanke zanyi yace aa kawo nayi tabashi nan da nan ya wanke ta gyara kitchen ta dura abinci, tana Bude frige taga kaza ta gyara ta dura kafin hudu sun gama komai kai bakace gidan bani ba, tana Kan sallaya taji sallama tafito tana sannunku dazuwa saninku, alhaji dauke Kansa yayi faiza ce tace anty fati inayini tace lafiya lou,ya kuma ibada tace alhamdulilahi, anty fati tace hajiya laraba inayini tace lah lafiya lou yazaman gida da takaice, hajiya fati tace masu ibada sun wanke shi,kinga Fatima Bamu waji mu huta, tashi tayi tabasu guri daki tashiga tafara kuka Yanzu alhaji yaji yayi ibada Amma bazai shiryuba, 'ya'yan data haifa ko kallan ta basuyiba lallai a Kwai aiki agabanta, hajiya laraba tana shiga kitchen taga yadda hajiya fati tayi girke aikuwa takaice ya'isheta sai ta kwara gishiri a ciki, tadauka takaiwa alhaji yana fara ci, kee fati sai yanzu Na tabbatar ke jaka ce, haka ake girke banza hajiya laraba sai bashi baki takeyi hajiya Fatima tace alhaji kenan komai zakace kace domin babu sabon Abu da abansaba dashiba, dallah yimun shiru ubanwa nine zaici gishirin nan, aa alhaji wallahi banzuba gishiriba, usaman ya iba kuma hajiya tace karkiyewa usman sharri banason munafurci, usman yashigo yace alhaji ai bazai huci Ibrahim yazuba maka ba domin shi yanzu yafison ka mutu alhaji yace kubarni dashi zance ubansa, faiza ce tashigo takalli yadda anty fati take kuka, tace lafiya mai yasameki tace Wai ance Ibrahim ne yazuba gishiri a abincin alhaji, hajiya laraba ai ba Wai baniba shi yazuba, faiza tace aa baba Wai maiyasa kake Abu cikin jahilci, usman yakawo mata duka tace malam maida hannunka ko kuma yanzu na cimaka mutunci, to baba yanzu muka ci abinci mu 6 Amma babu Wanda yaji gishiri, yanzu Wanda ya kawo maka abinci shine Wanda yazuba usman yace munafika muma munji gishirin nida matata, atake faiza takirawo matar usman tace anty nabeela ya abincin dakuka ci dazu tace wallahi da dadi faixa dan harmun cinyi nida usman,  faiza tace to baba kaji kuma Ibrahim yana da jarabawa sai 6 zai dawo kaga kenan Bai masan mundawo ba, gaskiya baba ina mamaki Wai ga Abu kuru_kuru Amma baka bin gaskiya wallahi anty fati bazata taba zuba maka gishiri ba, alhaji yace to ai hajiya ce takawo mun,  faiza takalli yadda hajiya take huci tace saidai fa ki kasheni Amma kice kika zuba gishirin nan,  hajiya laraba tagigice tace alhaji wallahi ba....................

    Urs Nana diso💕💕💕
[4/10, 7:10 PM] ✨Ķùbŕìéh çìè bèŕvièŕ: 7
🌻🌴🌴🌻🌴🌴
      'KUNCIN RAYUWA
🌻🌴🌴🌻🌴🌴
Hajiya laraba tagigice wallahi alhaji banzuba gishiri ba,karya takemun kasan faiza da fushi dazu Nahanata wata atamfa shiyasa tace haka,usman ma yayi saurin cewa tabbas kuwa Hajiya Dan najiku, Amma kaima alhaji kasan yadda nake kaunar ka kuma kaine rayuwata kaga kenan bazan saka abunda zai illata kaba, tabbas hajiya nasani domin ke auran soyayya mukayi hajiya tace tabbas alhaji na, ni bari naji na huta nadan kwanta alhaji yace toh, tun dazu anty fati tana zaune tana ganin ikon allah, Sai da hajiya laraba takai bakin kofa, alhaji yace hajiya tace naam ya'akayi? Dama Cewa nayi fatima zata kwana a dakina, hajiya cikin kissa tace laah alhaji takwana mana kaga ta tayaka wari kayanka na tsaraba, yace nagode hajiya, kee fati baki'iya cewa hajiya Sai da safe ba, Karo Nafarko da anty fati tadallah mai harara, tace Wai alhaji tsaya koka manta nice uwargida ne? Ai ita yakamata tabine bani nabita ba, alhaji yace Dallah kiyimun shiru Ai wacce akeso itace uwargida, hajiya laraba tace dadina dakai adalci alhaji, tafita tana tsakar gida Sai ga usman Hajiya laraba tace usman kashirya gobe zamuji Gorin boka, dan Sai nayi maganin faiza, 'yata ta cikina ita takemun haka, usman yace kibarni nazanita, Yana shiga daki yazage faiza bataci mai komai ba Sai daga  baya tace to mai mutacciyar zuciya,  kakoma islamiya tabar mai gurin,  hajiya tace gobe Zan maganinki, alhaji yasa anty fatima Bude Jakarsa duk dogayen riguna da turaruka da takalmi kusan Kala 4 yace ga tsarabar'ta tace alhaji nifa kace anya ba mistakes kayi ba, aa nakeni tace to nagode, da asuba saiga hajiya laraba tashigo takalle kaya Sai cewa tayi alhaji alhaji yafito daga daki hajiya sannu da tashi tace ba wannan ba wannan kayan wanene yarasa Mai zaice Saint cewa yayi keee Fatima sata kika koma lallai yau zan cimiki mutun ce, anty faty tace aa alhaji kaika bani fa,  kacemun tsarabata ce, hajiya laraba tace lallai ne anty fati kin kwari gurin sata tayaya miji zai soki,anty fati saboda takaice fita daga Dakin tayi idonta ciki da hawaye,  kuka kawai takeyi tana cewa wannan KUNCIN RAYUWA Allah ya yayiwa musulmai, faiza tashigo tace anty fati gataki tsarabar wannan kuma ta kursum tace kada hajiya taganta tazo nan, anty fati tayi godiya sosai,faiza tana fita tahadu da hadiza da kursum sukace anty faiza ina kikeji , takallisu a wulakanci tace gurin mahaifiyar mu naji, sukayi wane irin tsaki wato hajiya tace murabu da ita shine kee bazakijiba......

  Hajiya laraba tafi suke cikin kauyen su,bama tabi ta babansu ma tafiya takeyi itada usman basu isaba sai da aliyu yakirasu tana dagawa tace lafia aliyu?  Hajiya nema ina bukatar baba yasiyamun Mota kigawa shaidani tace karka damu abune Mai sauki, suna isa tace shaidani a Kwai matsala? yace ai nagani babbar matsalarki faiza Amma yanzu zance ubanta, Allah yatsine maka Shaidani yace amen,  sai kuma kishiyata inaso asawa alhaji tsanarta daita da 'ya'yanta, hahaha karkidamu Abu nafarko ki kori 'ya'yanta daga gurinki domin akwai matsala agaba, angama tsinanne, yanzu zamu turamata aljani, alhaji kuma ke da 'ya'yanki sai yadda kukayi dashi, hoo tsinanne, shikuma Ibrahim zamusa masa fitinar mata, haka tadire masa kudi masu yawa tatafi, usman yace hajiya kinyifa amatsayin uwa, kudai karku damu sai nasasu sun shiga 'KUNCIN RAYUWA,suna isa gida umma tagama girke tana daki kawarta hajiya ladidi tazo,sunata hira take tambayarta inasu kursum da hadiza, anan tabata labarin komai, hajiya ladidi tajimanta mata lallai anty fati haka kika zauna ai yanzu andaina zama, anty fati tace ai walhi a tsaye nake domin kowa  kullum cikin addua nake,hayaniya sukaji a tsakar gida dasauri suka fita..............

  Urs Nana diso💕💕💕
[4/10, 8:40 PM] ✨Ķùbŕìéh çìè bèŕvièŕ: 8
🌻🌴🌴🌻🌴🌴
      'KUNCIN RAYUWA
🌻🌴🌴🌻🌴🌴
 
  Hayaniya sukaji atsakar gidan wanda da sauri sukafita suna fita  suka tarar da hajiya laraba sai zagen hadiza da kursum takeyi inda sumayya Dama yarinya ce batasan maike faruwa ba, usman da aliyu su suketa watso kayansu, ladidi tace laraba mayi haka, Dallah yimun shiru yan iskan ya'ya to wallahi bazasu Kara zamar min adaki ba sukuma dakin uwarsu, marasa kunya, budar bakin kursum sai cewa tayi ai dole akayi mana shiyasa muka zauna Amma tayaya mutum zai zauna adakin kishiyar uwarsa, faiza tace kee kursum karki zagarmun uwa, sumayya tace kina tunanin uwarki tafi uwata, faiza tace ku yanzu ku kasan haka dan haka sai ku kuma dakin uwarku, anty fati takasa magana godiya takeyi da Allah, sai ga alhaji yashigo lafia mayi haka, kursum tagaya mai abunda hajiya tayi musu, yace haba hajiya kee da 'ya'yan ki, kince mun kinfi kowa son su, mayi kuma kikaye musu haka,  tafara kukan munafurci tace alhaji bayadda naiya shiyasa uwarsu taji tana batamin suna agari Har tana cewa Wai asiri, alhaji yace daina Bata hawayen ki kigane kanki munafuka, mahauka ta kukwashi kayanku kushige daki aikuwa haka sukayi, hajiya ladidi tace to nidai sai da safe,  suna. Shiga sumayya tafada jikin anty fati, dukan su sai neman gafarar mahaifiyar su sukeyi tace bakomai Allah yayi muku albarka sukayi sallah suka ci abinci, sunata hirarsu Ibrahim yashigo dukanin su sukace ina yini yaya yace lafia lou, yatambayi su Akan Makaranta sukace alhamdulilahi, sumayya ince kina karatu tace yaya tunda nayi zazzabin Nan Bana gani komai na'iya turanci Amma Bana iya rubuta WA Bana fahimtar komai, Umma tace subhnlhi karkidamu........

  Aisha tana gida tashirya zuwa makaranta Wata yar iskar duguwar riga tasa wacce da'ita gwara babu, tadau key din Motarta, makaranta tahuce direct, tana Shiga taga Har anfara lecture, kowa kallonta yakeyi tasamu chair kusada Ibrahim tazauna sai Kashi masa ido takeyi, Chan suka hada ido tace please can I see your booklet, yayi Mata banza sau ku kenan tana magana ashe duk a idon malamin yace will you give her, yamika Mata wata bazawarar dariya tayi tana gamawa tamika masa Yana ansa tashafa hannun sa wani yar yaji ajikinsa wanda sai da ya hadiyi yahu,suna Gama lecture tazo taban gajishi yace kee banson iskan ce fa,tayi tsaki tace kadan kagani, kusan kwana uku tana saka shaidanun kayanta yau Yana kusa da wata mota tazo ta rike hannun Ibrahim tana kokarin fadawa jikinsa yawanka mata mari, ne zaka Mara wallahi tallahi sai ka fuskanci 'KUNCIN RAYUWA saika soni kuma saikayi lalata dani, Ibrahim yace wa'iya zubillahi!!! Tanuna shi da danyatsa yabar wajan mota yahau yahuce gida, yana shiga dakinsu yaga aliyu sai lissafa kudi yakeyi, Kala baice masa ba yahuce yayi alwala yayi sallah, yafara karatu Yana Gamawa tunanin aisha yafarayi yadda surar jikinta take bayyana, Nan yakara Jin wani Abu Kamar yabi jikinsa, aliyu yace gobe zan tafi USA Ibrahim yace Allah kiyaye hanya, alhaji yafito Sai Allah ya'isa yakeyi jiya yashigo da million biyu Amma Bai ganta ba, hajiya tace lafia alhaji kee fati fitoo kuban kudina anty fati ranta yabaci, tace kaga alhaji karkasaki kadura min zargin sata dan iskance ai bamu kadai bani agidan mukadai Kaki ganin laifin mu ita laraban kafin takarasa ya wanka mata mari, lallai ne alhaji masifa takeyi dakyar kursum tajata daki suka shiga, anan Umma ta wadi sukayo kanta............

    Urs Nana diso💕💕💕
[4/15, 8:14 PM] ✨Ķùbŕìéh çìè bèŕvièŕ: 9
🌻🌴🌴🌻🌴🌴
      'KUNCIN RAYUWA
🌻🌴🌴🌻🌴🌴

   Umma Ta wadi suka yo kanta,sumayya Sai kuka takeyi tana fadin Umma kitashi Umma danallah karki mutu, kursum ta fita aguje tayi hanyar dakin alhaji tana kuka tana fadawa dakin tace baba kazo kagani ta suma,alhaji ya wani daka mata tsawa batasan lokacin data fitaba, alhaji ya hau masifa Yan iskan 'ya'ya to bazan kaita asubutin ba, da asarar data jawo min zanji tamutu ma ai banida asara, wata shewa hajiya laraba tayi, alhaji yace kina jimun su hajiya tayi wata dariya tace alhaji kenan karka makara fa, Dan alhaji sadik Sai kiranka yakeyi awaya, yace to hajiya angama Bari na shirya cikin kankanin lokaci yashirya to hajiya ninatafi Mai zantawo Miki dashi, alhaji Kenan ai ne a kullum sonka da kaunarka soni agabana yace hajiya kenan Allah barmun ke,yanzu nayi alkawari wane satin zaku tafi USA, ah alhaji godiya mukeyi Allah Kara bud'i,Yana fita zai shiga mota hadiza takaraso baba kabamu mukullin mota nakaita tunda baka sonta,tafi kiban waji tamutu mana Sai me?? Hadiza tana kuka tafita tatsayar da taxi,shiga tayi ita da 'yan uwan ta suka kamo anty fati, basu tsaya ko'ina ba Sai a breitfied hospital emergency suka tafi aguje likitoci suka shiga da'ita Bayan Yan mintuna likita yafito yace musu anbata daki, yagaya musu kudin dakin Haka suka biya dubu Dari, hadiza tace yaya kursum daman baki kashi ba?kursum tace aikin san bazan Kashi uban kudin nan ba, yanzu ne zan zauna da Umma kitafi ke da sumayya kinga tohm Bari naji nadaura girke, kursum ta mika mata dubu biyar, hadiza tace ai nema akwai ragowa Bari nayi amfani da'ita......

  Suna i'sa gida hadiza tahada kayan umma da na kursum tasaka acikin jaka,tana shiga kitchen zata dura abinci taga yaya usman Yana i'bar nama, Bata kulasa ba tahuce tadura shinkafa, ta aiki sumayya ta siyo salak, ataki takirawo su anty aisha anty zulaihat tagaya musu,takira Inna da su khalifa duk yan gidan,su kace Suna hanya zasu tafi,usman ya jita Amma ko yajiyo yace mata yajiki, hadiza kenan yarinyace yar shekara18, amma a kwai ta da masifa Bata ragawa kowa agidan nan tagama makarantar ta inda tayi karatu a gombe takarance sociology,  akwai hazaka da kokari, muryar usman taji yace hadiza ga nama nan kiyanka kidafa ki kaiwa antyn ku, Sai daya kai kofa tace yaya usman! ya jiyo Naam hadiza, nanda nan tabata fuska, sannan tace ko kamanta wacce take kitchen? Yace a'a ai hadiza ce,to ba kursum bace dazata ansa Kuma ta dafamaka, kaganni nan niba asarar riya bace, bazan dafaba yaya usman!!! Kaga wannan abincin wallahi bamaici, faiza tashigo yaya usman mai yafaru?? Hadiza tace ne zaki tambaya tunda Nikika tarar ina magana Wai matarsa ce ta aiko shi adafa mata nama ko wanene baiwar ta, Ke hadiza yayan kike gayawa haka,hadiza tadallah mata harara ko kinje na ambaci wani sunan inba na yaya usman ba, faiza tace kaima yaya kasan hadiza bata da kunya yace to kee jike dafamin tace sai dai hajiya nibazan i'yaba, hadiza takara sa abincin ta tazuba a flask, ta shirya sumayya suka tafi, takai sumayya makaranta tahuce asubuti har yanzu umma shiru bata tashiba, yan uwa sun cika dakin tagaida da kowa, inna tace ina Ibrahim, Kuban wayata ko komai sai kunyi shiririta takira shi bugo daya yadauka kazo asubuti, yace innalillahi ganinan...............

   Anty aisha Bari naji gida nadaura abinci sukace to, tana zuwa taga uncle farouk yazo, farouk uba bamalle yaro ne na hudu a'ya'yan mahaifinsa, babarsa ce tatsakiya wato hajiya maimuna 'ya'yanta uku kacal daga asiya wacce takida aure asudan, sai farouk shekarar sa talatin da biyu babban pilot ne wanda kowa yasan dashi Kuma Yana business sosai inda yayi karatunsa a london, sai kaninsa jibril wanda yake primary,farouk fari ne amma Kuma yanada 'yar Kiba akwai wani lafiyayyen saje daki fuskarsa ga hushirya, yanada tsayi amma ba sosaiba gashida nutsuwa magana ma bata dame shiba, Hadiza taga su hajiya atsakar gida suna hira tayi sallama tayi hucewar ta, Kee hadiza baki i'ya gaisuwa ba, hajiya tayi saurin cewa ai haka suke babu tarbiyya farouk yace ai naga alama, tace ina yini uncle farouk ya harare yajikin umma da sauki, tashige daki faiza sai jansa take da hira Yana basarwa, karfe 7 Nadare, hadiza tashiga dakin baba tayi mai sannu da zuwa tace kaji asubitin? Yace bazani ba, to bani key nakai abinci bazan bayarba, to walhi kabani kudin mota nake!  Ta hango dare biyar tadauka walhi saina dauka kuma sai naji kasuwa nace musu bakasan matarka, yasaka dariya tafito , a'ya'yan sa yana san hadiza amma sai yaji yatsaneta wani zubin, tana fita uncle farouk yazare rigarsa yaja lafiyayyar motarsa yafito baba yana ina zakaji yace ganinan baba, Yana i'sa daidai hadiza yace kee tawo mutafi! Tace ina? Asubiti, kayi tafiyar ka, wata tsawa yayi mata!!! Idiot!!!........

   Urs Nana diso💕💕💕
[4/18, 3:02 AM] ✨Ķùbŕìéh çìè bèŕvièŕ: 10
🌻🌴🌴🌻🌴🌴
      'KUNCIN RAYUWA
🌻🌴🌴🌻🌴🌴
 
  "Tsawar" da farouk yayi Mata i'ta ta tsorata ta bashiri ta shiga motar, hanyar asubiti suka bi cikin mintuna 15 suka i'sa ,hadiza tayi fumm domin ranta ya 'bace bude motar tayi cikin sauri tafita, abinci tadauka acikin boot, tayi gaba, farouk Sai dariyar mugunta yakeyi Mata, domin kafin ya tafi ya tabbatar zata daku, sallama tayi a asubutin tana masifa, Sai kace dole Sai an shiga motar aikin banza kawai, bata an'kara ba taji anbuge Mata ba'ki zatayi ashar kenan taga farouk agabanta, cikin fitsara tace mai nayi maka, Inna tace lallai wuyanki yayi kauri, farouku Rabu da'ita, ya durkusa yagaida inna yayi musu ya jiki? Inna tace jiki Dai gashi nan babu dadi yanzu surutai takeyi, ya kalle kursum yace yaya kursum sannuki, kursum taji kunya kayi hakuri wallhi hankali na baya jikina, ina yini uncle? Lpya, yaushe kazo?  yace jiya nazo walhi nakawo wasu kayane to Nan da 3weeks zankoma, tace yasu mum yace duk suna gaidaku, inna tace a'she alhaji bai'jin dadi shima?naga Har yanzu baizoba, cikin mamaki yace ai gobe zamu tayo tari, inna tace kayi masa sannu, yace inshaa allahu, hadiza ce tashigo yazauna kusa da ya kursum, sannan tace Wai yaya mai kida mun umma? Tace walhi "nakasa  gane wa" abun kamar Bana asubuti ba, kaddai abunda nake zargi ne? kursum tace duk ba wannan ba kije da safe kisanar da malam hassan danAlla, zanje yanzu ne Bari natafi Kar wannan jarabben yafara, kursum tace naga ranar da zakiyi hankali, hadiza cikin sauri tace inna mukwana lpya? Farouk yace kitsaya mutafi, ta murguda ba'ki tace lallai ma kagama ru'bamin  baki kace natsaya, ai wallahi Sai Allah yasaka mun, tana fita taji  titi shiru tafiya tafarayi zuciyarta ciki da dari-dari, mota tagani tafaka agabanta cikin 'kan'kanin lokaci tasaka gudu, tuni farouk ya kamota ya "taska" mata mari tafara kuka suka shiga Mota..

   Suna shiga gida tace Allah ya'isa, tayi saurin  dakuka tashiga, baba yace lafia tayi musu banza tafada dakin su, hajiya laraba tace ai walhi alhaji ka dauke mata'ki domin uncle suke yiwa rashin 'kunya, yara basu da tarbiya, alhaji yayi saurin katse hajiya yace ai uwarsu sukayo, tana shiga da'ki sumayya ta tarar a zaune  tana kallo,tace ya hadiza yunwa nakeji sosai babu wanda yabani abinci, tace kema in banda abunki sumayya wazai ba'ki mutanen nan dabasu da imani, bani indomie guda uku nadafa mana, tana shiga kitchen, fa'iza ta sanar da baba itama zataci indomin, baba yace angama Bari nakirata, cikin muryar su ta manya yafara kiran hadiza tace tanan zuwa,farouk ya zauna anatar hira, ta samu guri ta zauna tace baba gani ? yace dama fa'iza za'ki dafawa indomie, Sai datayi shiru na 'yan mintina, tace baba kacemun "gardiya" zan dafawa, hadiza takalli fa'iza baiwar Allah gaki katuwa kuma yayata nadafa miki indomie, alhalin baki rasa ido ba ba kirasa kafa ba, ga kuma hannu, lallai ne? Ku kuwa anya kunada imani? Cikin fushi farouk yace tashi kibamu guri, baba yafara masifa hajiya nazuga shi, masifa yakeyi zaki ci ubanki zan Rama mata, hadiza tace ai masoyan ka aka'taba, ta shiga tajuye indomie takaiwa sumayya nata, tatarar uncle farouk yabawa fa'iza nata,ta dubi fa'iza yadda take ci, tace walhi ya fa'iza Allah ya'isa 'kikace, takalli shi uncle tafara masifa ai Sai an biyata! Zatafara zage kenan farouk yafara du'kanta da waya tafara ihu tace d.....

Urs Nana diso💕💕💕
[4/19, 12:48 AM] ✨Ķùbŕìéh çìè bèŕvièŕ: 11
🌻🌴🌴🌻🌴🌴
      'KUNCIN RAYUWA
🌻🌴🌴🌻🌴🌴
      😯Na Nana diso😯

    Farouk d'ukan ta yayi da waya, "tafara ihu dagudu ta shiga ci'kin daki tana Allah ya'isa, "ya biyota tayi saurin rufe kofar su tana kuka,  sumayya tace ya hadiza dukan ki akayi? Tace eh uncle Farouk ne ta rungume yar uwar ta, "sumayya tace kiyi hakuri Yaya Allah zaimiki sakayya malamin mu yace duk wanda aka zalunta  Allah zai saka masa tace toh, ahaka tashiga daki sai kuwa tayi karo da leda! A a waya kawo musu dakin su? Tana budewa kaza da ice cream ,cake tagani, "hadiza tace aikuwa wallahi bazan ci ba, Yama raina mun hankali, a hankali tafito ta bude kofa, cikin sadaf-sadaf take tafiya,  tana zuwa daidai dakin uncle Farouk ta ganshi Yana waya ta zura hannun ta tabude window, ta cillah masa ledarsa, "aza buri yatashi ransa A bace! Tayi saurin juyawa ya rikota ya hanka'da ta da'kinsa <belt> yaciro ya dinga jibgarta tana ihu Amma ina ko kulata bayayi, da kansa yagaji ya 'kyaleta, Amma ba'kin ta bai mutu ba sai Allah ya'isa takeyi, hajiya laraba tana kallon su ta "window"  sai murna ta'keyi Farouk ya tsani su hadiza, "Farouk ta dubeta har baccin wahala yakamata, dariya yayi zan sai ta'ki da kaina yashiga cikin  da'kinsa, bargo yadakko da filo ya shin'fide ta, gurin karfi 3 hadiza tatashi takalle harda su bargo, sai kuwa cewa tayi mugu azzalumi harda wani dak'ko min fillo, tafara zare sakata kenan ta tsinkayi muryar sa " ina zakije? Tace da'ki ! "Tsaki yayi ya zauna Akan kujera, tana fita tace inshaa allahu sai anyiwa 'ya'yanka, "mamaki ne ya cika shi bashiri ya koma baccin sa, shigar dazatayi taga alamar Kamar an shiga da'kin su, Ai kuwa taga bataga takalmin ta wari ba, karfe ukun dari tasaka ihu, mutum gida kufito kufito, bashiri su faiza baba da Nabeela data dawo gidan da zama kowa yafito lpya? "Hadiza tace ina lafiya nayi muku wannan Kiran, to abunda akeyi agidan nan ya'isa! Baba ka duba ansace mun warin takalmi na da daddaren nan? Hajiya laraba tace Amma anyi yar iskar yarinya, jaka kawai, hadiza tace aikuwa wanda ya satar mun takalmi shine babban Dan iska,  Kuma  shine dan jaka, alhaji cikin fada yace uwarki kika fadawa i'taba tsinan no, Masu halin uwar ku, hadiza zatayi magana uncle yafito yace to mara hankali, "wallahi ni ba mara hankali bace ba! "Ibrahim yace muji da'ki hadiza tace to yaya, alhaji yace dama kaika ke sakata kuma yanzu zan maganin ka sha -sha, Ibrahim ya zaunar da hadiza yace haba hadiza Mai i'sa ki'keson Kara saka mu amatsala kinsan yadda gidan nan yake, mahaifiyar ki tana asubuti bata da lafiya, kitashi kiyi mata addu'a umma bata cikin hayyacin ta! Yaya Ibrahim tafarka? Eh tafarka Amma tana bukatar addu'ar mu, tace to yaya...
 
  Da Asuba hadiza ta tashi ba'kinta ciki da addu'oin tashi daga bacci, sanna ta tafi zuwa bandaki tayo alwala ta tashi yar uwarta itama tayi alwala sukayi sallah, ku wacce ta sallame, hadiza ta dak'ko wayarta tayi azkar sannan tafara karanta لا إلهَ إلاّ اللّهُ وحْـدَهُ لا شَـريكَ لهُ، لهُ المُـلْكُ ولهُ الحَمْـد، وهُوَ على كُلّ شَيءٍ قَدير kafa dare, sannan tayi addu'ar Allah ya warkar da umma, da safe tayiwa sumayya wanka ta nufi kitchen,  dankali da Kwai tadafa ta dura tea takaiwa baba nashi, tagaida hajiya laraba, ta amsa a ciki ince bakiyi kazanta ba, hadiza tayi murmushi ai bani da fa'iza muka dafa ba, baba yace fitar mun adaki, bazan baki kudin ba, tafita tana shari hawaye tararar da uncle ada'kin su, sallama tayi ta zauna Chan ta Gano shi, tace ina kwana? Yace lpya" ina tea dina tazubo Mai ta zuba Mai ta dak'ko sumayya taji suka ce Tari da uncle, GA cikin hadiza sai kartawa yakeyi, uncle yamiko mata cup din "tace  ragowar ka, to bana shan, yace zaki ansa ko sai nataso? Ta ansa tasha, suka shirya zuwa asubuti harda baba,Umma tana ta surutai, kursum da inna duk hankalin su yatashi yadda take al'amura aguje ta tashi zata fita, Inna tariko ta, haba fati ina zakije dan Allah kidaina wayan nan abubuwan, zaunar da'ita tayi sannan tace kursum danna lambar aisha awayata suzo suga halin da 'yar uwar su take ciki, kursum tana kuka zata kirasu, anty fati ta kar'be wayar tafasa, hankalin su yakara tashi hankalin su bai tashiba sai da sukaga ta shanyi gaba daya, ruwan shayin fulas din, inna tace lailah hail lallah , fati anya kice, kursum tafara karatun alqur'ani dataji an wanka mata mari sai kuwa tayi shiru tafara kuka, sallama su baba sukayi, Yana kallonta gaban sa yafa'di fatima yaushe ta dallah masa harara, yagaida inna ta amsa yazauna kusa da anty fati, hawaye yafara zubo masa, kursum taji dadi dama yana son su, zai kira malam hamisu tayi haka zata fasa wayar hadiza tashigo aguje, sai hannun umma yayi baya," hadiza ta rungume ta, ummata Allah yabaki lpya, ai naji sau'ke, kowa yayi mamaki a dakin baba Yana fita kursum tabishi, umma tace kirawo min kursum, hadiza tace kyaleta umma zata dawo, i'donta yakada hadiza tana kallonta kuma yadawo daidai, kursum tace baba wannan matsalar iska ce walhi yace nagane Bari nakira malam hamisu, ya kirashi yace Mai da yamma zaizo,

    kursum tana shiga da'kin umma tace ina kikaje? tace gurin baba naji, mai 'kika ce masa tace bakomai, kawai sukaje umma tayi tsa'ki, " hadiza tace ummata bari kije mun karatu nan haddata sai zube wa takeyi, umma tace a a kibari inkinje gida, "aa umma yanzu zakije mun, umma tace baza'ayi yanzun ba , aikuwa hadiza tafara karatu nan umma tayi hanyar fita suka ka mota, aikuwa hadiza tacigaba nan tayar dasu kursum da inna, har zata fita hadiza tace umma tace naam, zo to naba'ki labari.........

  Urs Nana diso💕💕💕
[4/21, 1:48 PM] ✨Ķùbŕìéh çìè bèŕvièŕ: 12~16
🌻🌴🌴🌻🌴🌴
      'KUNCIN RAYUWA
🌻🌴🌴🌻🌴
   😯Na Nana diso😯

  Har umma zata fita, hadiza tace zo na ba'ki labari, umma ta dawo ta zauna,su inna da karsum suna kasa  sun sha makuwa, hawaye ne yacika idon inna azuciyarta sake sakin abubuwa kawai takeyi, lallai wanda yayi wa 'yarta wannan Abu bazata yafe masa ba, "hadiza tace umma Kinga yadda kika yar dasu?  Mai sukaye Miki? Cikin dubur burce wa tace ne-ne bani bace ba wallahi, hadiza tayi dariya tace ummata kenan, doctor ya shigo yayewa umma alurar baccu, sannan su inna suka tafi, wayar hadiza ce take ringing,  Sai datayi kamar Zata tsinke sannan ta dauka,  salim ne 'dan skul dinsu,Uncle farouk yayi sallama ya shigo, Yana shigowa yatarar da umma tana bacci, su inna Kuma suntafi siyo Jan miski, hadiza ce Kawai aciki ta'ke waya, dama al'adar ce ma'ke murya intana waya,ita Bama ta lura dashi ba 'kawai Sai mari taje, tashi tayi afurgice, Sai kace wacce aka kama tayi sata, sai Kuma kuka yafara wanke Mata fuska, "tace Mai nayi maka ka mari ne? "Mahaukata marasa tunani shiyasa ku ka'ki samun mijin, bakwa bin iyayenku, to kisane wallahi inbaki hankali ba sai nayi maganin ki! Kuma nasaki a 'KUNCIN RAYUWA kamar yadda mahaifiyar ki ta'ke ci'ki, "Cikin wata irin hardad diyar murya mai ci'ki da bala'i take magana, Wai uncle mayi a lakata da kaine? Kabi ka tsani-ne danAllah mai nai maka? Kuma daka'ki zancin 'kuncin rayuwa wani 'kuncin rayuwa ce ban shiga ba? Wani bala'i ne banshiga? Bari natuna maka abunda bazan taba mantawa ba, lokacin da ina shekara 6, daga zuwa mahaifiya ta kakan nina, yan uwana gaba daya basa sona..

  Lokacin da su Yaya surayya suna Nan, ta ta'ba aikata domin na'kai yar gidan Yaya usman Wai akace na kwakule Mata wandon ta? Aka saka kadinga dukana kana zage na, kakirane da yar iska ka kirani da mai bin maza,   umma tayimun targadi akafa,Wai 'yar shekara 6 akewa haka, tunda natasa bantaba jin dadin iyaye ba,kullum cikin tsan-gwa ma nake,  banida wasu kaya na arzuki, Makaranta ma banida wane takalmin sakawa haka zanje a wulakanci na dawo a wulakanci,  umma kullum cikin dukana take azageni acikin kawayena akirane fasika akira ne barauniya , Komai ma cimun akiye, su Yaya kursum ne 'ya'ya, kullum cikin kuka nake wataran ayi abinci abani watarana a hanani, ko dankali nace zan dauka sai ace ai sata nayi, aliyu yacimun mutunci a cikin abokanan sa, yaje inda yakeso yakitara inda yakeso, ni da i'dona nataba kamashi yayiwa baba sata,  Yaya  Ibrahim ne kadai yake sona yakoya mun karatu, shikansa bashida wane fawa agidan tunda yafara Makaranta shiyake biyan kudinsa, nafi kowa kokari nafi kowa farin jini, manyan mutane suka dinga zuwa naimana Amma baba yadinga korar su, ya kasance al azkar shine abokina I'dan banyiba saina ga kamar banyi sallah ba, tanan abubuwa suka zomin da sau'ki, hmm uncle farouk kenan ai ne saidai nakalle mutum badai  yakalle niba, tana kuka tace yanzu kagaya mun wane  dare ne jimage bai gani ba? Kasan Dai sai na mutuwar sa!!!...

   Dan haka ina jiran abunda zakayi mun, Amma kasani Na tsane ka! Na tsane ka!! Na tsane ka!!! Saboda Kai mugune kuma azzalumi ne  rayuwa ba zata na barka ba, takara fashewa da kuka, ai jikin ka ma bazai mutuba sai ranar da kaganne akasa, ranar da babu ne, Bana tunanin aure, mutuwa ta itace agabana, domin nasan balalle kaddara ta a aure take ba, maza guduna sukeyi, kamar wata 'karya, narasa dalili, danhaka ka yafimun inna fadi abunda bakaje dadi ba, fita yayi yaja motarsa murmushi tayi,  sallama sukaje, malam hamisu yakaraso, su inna suka shigo, aguje umma tatashi zata fita,"malam hamisu yace dawo nace maka, " umma da muryarta ta chanja tace Wai mai ruwanka dani? aikin mu mukeyi, "malam hamisu yace hadiza roko ta, hadiza takamata akasaka ta agefe, karatu yakeyi ba kakkauta wa, murya sukaje ana cewa kabari mana, wayoo karfa ka kona mu,"malam Hamisu yace mai I'sa kuka shiga jikinta, " bazamu fada ba, " karatu ya cigaba dayi " yafara ihu zanfada kadaina to,  "malam hamisu yace munajin ka, " kullum munaso mushiga jikinta Amma kuma ibada ce daita, kullum tana zama da alwala, bata rabo do karanta alqurani, munfi shekara muna binta, Amma munkasa, ranar Nan Nasa taji haushi, shine taja dan kwalin ta,  shine na shiga ta silin gashinta," su waye suka aiko ka, "bazamu fada ba anbamu jini, "karatu malam ya cigaba, "to kabari kaji mana nema musulmi ne sunana Suleiman iyayena ne suka tsanine batare danayi musu komaiba, shine nakoma wannan aikin, "hadiza tace yanzu abunda Kaye ka kyauta? " a a ban kyauta ba kuma kee munajin tsoronki babu aljanin dazai iya shiga jinki domin kinfi karfin mu kina al'azkar Koda munshiga saikin kona mu da karatun al-qurani, ga wannan addu'ar da kikeyi Bayan sallah asuba, "hadiza tace Allah ba ya son
azzalumai: ﻭَﺗِﻠْﻚَ ﺍﻟْﺄَﻳَّﺎﻡُ ﻧُﺪَﺍﻭِﻟُﻬَﺎ ﺑَﻴْﻦَ ﺍﻟﻨَّﺎﺱِ ﻭَﻟِﻴَﻌْﻠَﻢَ ﺍﻟﻠَّﻪُ ﺍﻟَّﺬِﻳﻦَ ﺁﻣَﻨُﻮﺍ ﻭَﻳَﺘَّﺨِﺬَ ﻣِﻨْﻜُﻢْ ﺷُﻬَﺪَﺍﺀَ ﻭَﺍﻟﻠَّﻪُ ﻟَﺎ ﻳُﺤِﺐُّ ﺍﻟﻈَّﺎﻟِﻤِﻴﻦَ Kuma ya debe ma azzalumai albarka ﺃَﻟَﺎ ﻟَﻌْﻨَﺔُ ﺍﻟﻠَّﻪِ ﻋَﻠَﻰ ﺍﻟﻈَّﺎﻟِﻤِﻴﻦَ  Zalunci yana haifar da duhu ga mai yin sa ranar alkiyama,ranar da kowa ke bukatar haske don tsallake siradi, Amma kukeyin mugance? " Nadaina wallahi, " malam yafara karatu zaka fita, "zan fita yanzunan ta hanci hadiza natafi kuma nagode sai mun kara haduwa inkinye aure, "hadiza tace Allah karya hadamu kowa yayi rayuwar sa, "wata atishawa umma tayi sai kuma bacci...

  Inna tayiwa Malam sannu yayi musu nasiha sannan yabada miske yace ashafa mana, domin za'a iya aiko wasu sukace to, Ibrahim yayi sallama sannan yayi yajikin umma,  kursum tace yaya sai yanzu, yace kursum jarabawa mukeyi, kuma sai da naji gurin mahmud nakaimai kudi, yanzu yana sayar da kankara, hadiza tace yaya kankara fa, yace to menene? Bakomai umma tatashi hadiza tafara kallah tace mai yakawo ne nan, sukace nakomai, umma tace Ibrahim kaji makaranta yace eh, hadiza mai yasake kuka, " nasan kintuna da wahalar Dana ba'ki kiyi hakuri yata wallhi yawance duk ba ahankali na nakeba kiyafemun, hadiza tace wallahi nayafe miki tuntune,  haka inna takera drivernta yakaiso gida ta dauke dubu Dari 3 tabawa umma sukayi godiya, da yamma faiza tafito tsakar gida tana zagen umma, hadiza data fito rai abace tabuga 'Kan faiza sai jini,hajiya tafito kenan zata kwalawa hadiza kwalba, uncle farouk yana ganin haka ya tunkuda hadiza goshinta yafashi daganan ta suma.........

    Urs
Nana Diso💕💕💕
[4/24, 10:56 AM] ✨Ķùbŕìéh çìè bèŕvièŕ: 16~20
🌻🌴🌴🌻🌴🌴
      'KUNCIN RAYUWA
🌻🌴🌴🌻🌴🌴
 
  Uncle farouk yana ganin haka ya tun kuda hadiza tabugu da karfen gurin goshin yafarayi jini daga nan ta suma, "hajiya ce tafara bambame ko mutuwa kikaye sai nace ubanki ballantana suma 'ki k'aye, Mara mutunci,  "faiza tace barni da i'ta zanci ubanta ne, suka shiga 'dak'i sai ga su usman da aliyu sun shigo, "Aliyu yadubi fuskar faiza Mai yafaru da'ki?? Walhi fada mukayi nida hadiza, "usman yace ai bata da 'kunya Walhi yakamata hajiya 'kiye maganin ta! "Ina yarinyar nan ba yadda banyi da bokaye naba Har nagaji, asirin yak'i cinta, "Aliyu yace karkida mu zanyi maganin ta, "usman yace hajiya maggi nakeso, "jika kitchen ka dauke laida biyu tohm, "umma tana dak'i i'ta da su surayya da kursum, umma tace Narasa irin hadiza kwata-kwata batada tsoro, "kursum tace Nima haka umma yanzu gashinan anfasa mata kai, "kyaleta ita tajawo da tayi musu shiru ai shikenan, yanzu gashi nan Tajawo wa 'kanta raune, su usman da aliyu suna dak'in uncle farouk sunata hira, farouk ya 'dak'ko ruwan sanyi ya kwara mata afuskarta, " A zabure tatashi tana kuka, uncle yayi mata banza su "aliyu sai dariya sukeyi, Kara sautin bak'in ta tayi sannan tace danallah uncle farouk karabu da rayuwata kada ka hallaka ne, ne banmaka komaiba wallahi na tsaneka Kuma Allah sai yasaka mun,  "mamaki ne yacika su aliyu, "uncle banasonka banson Mai kaunar ka tun ina yarinya har da kai acikin masu sakane acikin 'KUNCIN RAYUWA' "ko kallon ta uncle baiyiba, " 'kanta wane juya wa yakeyi Amma ahaka tatashi tafita inakike dan uwarki ko angaya muku tsoronku nakeji, 'da kenan banda yanzu wallahi abunda kukayi mun da bazan yarda ba hajiya Har k'arya ne ta tabayi, "farouk ya 'dak'ko belt kenan, "Ibrahim yace shige mutafi daki tana masifa tashiga, "uncle farouk yace Allah ya tsare ke da yau nema nafasa miki kai, " kansu usman ya daure, " aliyu yace ya usman dama ance kaje tsoron wanda Bai wayeba, " usman yace ka tsorata kenan? " haba ta'isa, " Ibrahim yafara mata fada tana kuka yana fadan ma baisan lokacin tadatayi bacci ba, " umma kiye mata magana mana, ke kursum kidinga bata shawara " wallahi yaya inayi, "umma tace ku kyaleta zan mata fada...
   
   Hajiya mai akaye miki kike kuka, alhaji yafara   rikicewa hajiya kigaya mun mana, "anty Fatima tafito ta durkusa har kasa tagaida alhaji,  " ke fati Mai akaye wa hajiya? " alhaji bansaniba, tashige da'kinta " Dama haka zakice munafuka Kuma nasan ku kuka bata mata rai, "ita dai umma bataci kala ba, " hajiya tadago 'kanta bakinta ciki da k'arya alhaji agidan nan harda yarinyar dazata zageni, " hajiya kigaya mun komai kidaina kwana kwana mana, ko wanene yau sai yayi da nasani, " kuka takara fashi wa dashi sannan tace yau agidan nan hadiza tazane fa'iza, alhaji kamar ne ta'ke zage Wai ne boka ce, babana baya sallah, alhaji wasu ma baza su faduba, kai'kanka sai da tazaga, ga fa'iza Chan rai ahannun Allah , wayoo alhaji mutan gidan nan basa sona, " kwantar da hankalin'ki kushirya gobe zakuyi visar dubai aje aduba fa'iza, "dak'in sa yashiga ya'dak'ko wata waya ihun hadiza Kawai akeji agidan, kuka takeyi yana jibgarta shigeya kinyo halin uwar'ki, ne saina koreki acikin gidana , Mara mutunci dukan ta yakeyi "Aguje  tabar gidan babu takalmi ballanta na, tafi take tana tangadi kamar tasha wane abun, " umma kuka takeyi yanzu ina 'yata Zata tafi, "maganar alhaji sukaji kee fati dama ke kike sa kasu, wallahi aka kara yin kwatan kwacen haka ke zan hukunta walhi , hajiya muje ga nama can natawo dashi, shiga kice, "hajiya tace ne alhaji sai da kai zan iya ce, to hajiyata gani nan, sallama Ibrahim yayi yashigo baba ya 'kalle sa kaima kazama dan iska sokake kayi kudi,  to baka i'saba kai dai sai dai kakalle kudi ka huce badai kaye suba," hajiya taja hannunsa kyale wannan Yaron alhajina domin bashida bambanci da almajiran gidannan, murmushi Ibrahim yayi ya shiga da'ki su kursum yatarar sunata kuka yace lapia suka bashi aguje yafita,  " uncle farouk yadawo daga wane company,  daf da wane titi ta hango kamar hadiza, Anya itace kuwa Kar fa naje ba ita bace ba? Yana zuwa kafin yafito daga mota ta sume, daukarta yayi har gida yashiga da'ita da'kin sa ya kunna mata Ac sai a lokacin ya lura da farfashewar fararta, yaji wane iri, tana tashi tafara kuka yanuna ta da 'yan yatsa ke Wai baxaki nutsuba banza Kawai bataci mai komaiba bacci ya dauketa, "uncle farouk yace dole ne kiyi bacci a...
 
   'Kin sawa k'anki jaraba da masifa gashinan jikin ki duk ya dau zafi, gurin karfe goman dare tatashi, tana tashi taga kamar Ana hura mata huta ajikinta, uncle tagani yanata bacci, ta dallah masa harara, dakyar taki tafiya har ta isa dakin su, " umma tana zaune tanata lazumi, " umma mai yafaru Naga idonk'i ya kumbura, " ji kiyi alwala kiyi magari ba  da isha'i, haka  hadiza taji tayi sallah tana idar wa, "umma tace yanzu kinmanta baya ne, kin manta yadda akayi miki Ada,  kicire masifa aranki, kicigaba da hakuri, nasan kinayi amma ki cigaba dayi, "to umma Amma wallahi kona ganin wuta bana yafe wa hajiya, Allah yanuna min karshen ta , " gobe kishirya kutafi asubuti adubaki rabin jikinki yafashe, " tohm umma, Da safe kursum taji ta hada musu breakfast,  takaiwa kowa nashi, ta durkusa tagaida baba yayi mata banza, sai kuma chan anjima yace ku dai Allah wadaran halinku, "hajiya tace alhaji banson kana 'kona  yawun ka ka kyale yaran nan, kursum tabashi hakuri tafito, "hadiza ce tayi sallama hajiya labara tana kallonta tana yimata dariyar mugunta "ko kallonta batayi ba ta shiga daki umma nadawo, "sannunki, yaya kursum ina tea Dina gashinan ta zauna tana sha, " wayar uncle farouk ce tafara ringing daukar dazaiyi yaga mum dinsa ce, hello ummi inakwana " lpya lou, kaji katare a Nigeria ko, " Nakusa dawowa ai, suka dinga hirar su sannan tace masa ina hadiza? " ai ummi hadiza tachanja hali " kai mata wayar nacimaka, "to part dinsu yashiga umma tana da'ki su kuma suna palour ya mikawa hadiza wayar, tawani daka tsalle hello ummita ina kwana, " ainayi fushi, " kiyi hakuri danallah kinsan banson ranki yadinga bace, "suka dinga hira to kibiyo farouk sai ku tawo tare, "hmm ummi azumi yakusa sai dai Bayan sallah, "au gidan namu bakyason zuwa? Ummi gidanku yafi namu tashin hankali, ahaka sukayi sallama, "taje Zata mika masa wayarsa, aikuwa Abu da tsautsayi wayar tazame ta fashi atsorace dukan su suka kalle wayar umma ce tafito, ta kalle hadiza takau da kai, farouk yace wallahi sa......

Urs
Naan diso💕💕
[4/25, 10:56 PM] ✨Ķùbŕìéh çìè bèŕvièŕ: 20~25
🌻🌴🌴🌻🌴🌴
      'KUNCIN RAYUWA
🌻🌴🌴🌻🌴🌴
     😯 Na Nana diso😯
    Farouk yace wallahi sai kin gane 'kuran'ki, " umma tace to in ba rashin nutsuwa ba yaya za'ace mutum bazai dunga girmama na gaba dashi ba, " kursum tace gaskiya hadiza kigyara ai wannan rashin tarbiya ne, uncle farouk ba sa'anki baniba, duk kinbi kin raina sa, " hadiza tana tsaye duk takaice ya'isheta Ya kukeso nayi zan fasa masa wayarsa ce da gangan haba tadurkusa tadauke wayar tacire sim tasaka atata tamika masa gashinan kafin nagyara maka taka,Ya amsa, tashige da'ki kuka kawai takeyi wannan wane irin 'KUNCIN RAYUWA ne, " umma tace farouk sai kana hakuri da hadiza yadda kasan ba goyona bace ba, " yayi wata dariya yace karki damu zan saita ta walhi, ne umma zanje company zan anso kaya zuwa anjima zandawo to Allah yakiyaye, "hadiza tana da'ki babu wanda takula yinin ya'u domin jiran kadan takeyi yanzu ta haura da mutum, "kursum ce tashigo kee hadiza kije kice abinci? " cewar hadiza Banaci, to wanene bawanki nadafa nazubo miki sai kije kimayar kitchen,  " yadda kika dafa kika zuba haka zaki mayar kitchen, " to inne ce sa'ar ki sai mu cigaba da magana, " hadiza tace wannan ke yadama banza kawai,  " hannunta kursum tadaga ta wanka wa hadiza mari, "Allah ya'isa tayi ta cigaba da karatun ta, " umma ta shigo tagoye Bayan kursum, Kuma nema kinkusa kisu k'eni wallahi duka zakice sha-sha-sha, " kuka hadiza tasaka wallahi kursum sai na rama ko nice da gaskiya umma saiki goye bayansu umma nema 'yar kice, Amma bansan mai nayimiki ba, " 'ki yimun shiru banza kawai Nagoya bayan nasu ai sunfi kaunata kekowa kullum sai kinjawo min magana, " Hadiza tace ne ban fada dan ranki yabace ba Allah yabaki hakuri, " hadiza ce tasaka hijjabin ta tatafi gidan su fadeela, sallama tayi tashiga goggo tagani a tsakar gida ta tsugun na ta gaida ta, " hadiza sai ya'u aka tuna damu kullum Ina cigiyar ki, " hadiza tace walhi goggo lapi'a ta kalau,   " to ai haka a keson ji  fadeela tana daki, " ke fadeela bakya zuwa gidan mu lapia? Wallahi hadiza rayuwa sai hakuri,  kema Naga kinyi wane iri lapia? Ai wallahi ba'a magana such is life sai kawai hakuri, " ai mungode Allah hadiza kiduba kiga wallahi gidan nan babu komai dama dan k'ananzir din da goggo take siyarwa shine muke dan samu muna siyar wa, to yanzu jarin babu, bumu samu abinci da safe ba, dakyar na tsince wasu  dari biyu da sha biyar ajakata naji nasiyo mana garin kwa'ki, da sukari, ke nema 'dink'ina zan dawo dashi, zama haka bazai yihuba, " hakane fadeela  nema dai kwana biyu sai godiya dan banda kudi wallahi uncle farouk ne yazo tunda yazo gidannan nake fama, dubi jikina, harma ya kursum tasamu damar marina dazu, daman kinsan damuna dakin hajiya ne, take ansar mana kudi Amma yanzu kwata kwata...
 
  Ba masa mu wallahi, " aikuwa ki godewa Allah wallahi hadiza Kuma kice gaba da hakuri komai zai huce Allah natare damu, "hakane fadeela shiyasa nake sonki domin kina bani shawara mai kyau kuma kina gayamun gaskiya, ashe wane satin ne saukar ku? " hmm ai hadiza bazanyi saukar nan ba, da gidan  Namu zanje ko da biyan kudin sauka Har dubu 16, tunda karatu ne kuma na'iya ai shikenan, "a a wallahi fadeela baza'ayi haka ba ne zan kokarta inshaa Allah dake za'ayi saukar nan, " hadiza kenan gidan su Mairo dana shiga dazu wallahi abun tausayi mijinta yakarye kuma kinsan dashi suka dogara? " Tabbas hakane, yanzu nidai gashi nan dubu uku ne Dani ga dubu daya kisiyo muku ko taliya ce, dubu daya kuma ki kaiwa gidan su mairo, "to hadiza Allah Saka miki da alheri mungode, " goggo sai anjima, "kigaida mutan gida, "Tom goggo zasuje,  "su hajiya laraba tunda suka fita basu isa damaturo ba sai gurin karfe hudu,  Aliyu kuwa yunwa tace shi suna i'sa gidan su hajiya laraba kowa yagaji, inna tace wato Har 'ya'yan naki kin koya musu shigen ba'kin halinki?  Wallahi nema dan ba yarda zanyi zama da bokan ubanki Amma datune na rabu dashi, " laraba tace inna ga wannan kudin dubu dari biyu kya sayi goro, " to nagode kuma Allah ya shiryeki, kuma kinsan mutum da kudi Kamar shazoma mu, faiza tace ai dole ki ansa, inna ce tace to ku shiga dakin, barka da aiki baba" ai daman zakizo domin inasane da halin gidanku,  duk da suna cikin 'KUNCIN RAYUWA amma hadiza taga gare kowa hahaha karki damu laraba ai ubanki boka ne zatace ubanta zan rabata da babanta zankuma saka aljani dan fitina yadinga koremata samarin ta, "yauwa baba, ku kuma ga magani nan abar bada abinci duk mutanen gidan suce in har sun ci zuwa gobe zaku zama taurari a idon babanku haka suka dinga godiya daga nan sukayi kama hanya...

  Hadiza tana kitchen tanata girke sallama taji da sauri aka shigo kitchen din "hajiya laraba ce tace kee hadiza fita zanyi girke, "ah hajiya Naga girken mu ne yau yaza'ayi nafita, "kee dan ubanki fita, "to hajiya ba saikin zage niba nafita, hadiza tasanar da umma, "ai gwara dakika barmata kitchen din, "umma Bari na d'ak'ko wayata, yadda idon ta yayi Karo da hajiya tana barbada magani matsowa tayi kusa sannan taja fulas din  tayi waje tana ihu,  umma kufito hajiya yanzu kirasa abunda zakiyi sai wannan shirkar abunda Allah yahana, baba ne ya shigo lapia? Wayyo alhaji hadiza nakama tana barbada maka magani alhaji kashe ka sukeso suyi? Kee hadiza fita" baba wallahi bani ba ce ba wallahi wallahi "fitar mun daga gida dankut..............

  URS
Nana diso💕💕💕
[4/28, 9:35 PM] ✨Ķùbŕìéh çìè bèŕvièŕ: 25~30
🌻🌴🌴🌻🌴🌴
     'KUNCIN RAYUWA
🌻🌴🌴🌻🌴🌴
 
😯Na Nana diso😯

  Fitar mun daga gida Dan kut, "a a alhaji to Ina kakeson tatafi, wallahi kaji tsoran Allah, yarinya karama wanne irin tabar maka gida,  "kee fati yimun shiru in bahaka ba kima binta zakiyi, " daman alhaji ita take daure mata gindi, gwara tabar gidan nan domin tazama anno ba tunda kashe ka takeson muyi,  " hajiya ai dole tabar gidan nan Kuma naga mai aurarki, "hadiza datake tsayi takasa motse zuciyar ta ciki da dana sani, wannan wacce irin 'KUNCIN RAYUWA ne, tana kuka tana magana baba zan barmaka gida, Amma kusani Rana bata karya sai dai uwar diya taji kunya," hajiya ce ta han'kada ta gate, " jinta tayi ta wada kirjin uncle farouk,wane kuka takara sakawa, " hadiza menene? ? Lafiya gayamun danAllah, " wai nabar masa gida, " hadiza mai kikaye kuma? Wallahi ba laifi na baniba, wallahi ka yarda dani, " ruko hannunta yayi zo muje, " yaface nabar masa gidansa, danAllah ka kyaleni natafi sun tsanine basa sona, riko hannunta yayi da karfe suka tafi shiga cikin gidan tana cijewa tayi  tana kuka," duk su baba Suna kallon farouk yashiga da'ita hajiya dadi ya'isheta, " umma kuwa hamdala taketa yi tasan farouk zaiyi iya kokarin sa, hajiya shige mutafi da'ki, ki kuma fati nayi fushi saina huce, "kallon sa tayi tashige daki, kursum tace gaskiya abunda akeyi agidan nan baa kyautawa, wallahi umma nasan da gaske hadiza take tunda tace taganta tana zuba magani acikin abincin, "ai kinsan hadiza dawuya tayi miki Karya halinsu daya da ibrahim, "sallamar ibrahim takatse su, umma hadiza tagama abinci, "au ai nazata kanajin abinda ke faruwa? "Mai kuma yafaru nagaya muku kudaina  shiga har karsu, "umma tabashi labarin komai, " Allah yakawo mana karshen matsalar nan, Dan yarasu lillahi "ameen, ne Natafi makaranta, inada jarabawa yanzu, "to Allah yakiyaye yabada sa'a, "uncle farouk yasaka hadiza agaba domin tasanar dashi abunda kefaruwa, babu abunda tarage Komai sai da tafada "kema kinutsu yanzu dai jibe zan koma U S A, dake zantafi " afirgice tazaro ido sannan tace uncle kamanta yanda Zaman can ya'ke, " kefa rashin kunyar ki tayi yawa shiyasa kullum kike Samun matsala, " tashare hawayen ta to naji zanje Allah yakaimu, " yauwa my abokiyar fada yanzu kidaina kuka jiki yi sallah tohm da'kin tashiga umma ta'kalle ta tafashi da kuka....
 
Ibrahim k'wana biyu Bana ganin 'ka a makaranta? Inna Kira wayar ka kullum rejected ince dai lapia? " Kallonta yayi sannan ya kau da kansa, " wannan iskan cen dakake mun ya'isheni, Kai wanene? Agidan naku ma aikai wulakantacci ne, Amma kadinga wane nuna i'sa, "tashi yayi zai bar gurin tare'ko hannun sa, " mamaki da yanayin dayaje ajikinsa yasa shi cewa Aisha mai yasa kikeson takurawa rayuwa ta, "saboda ina sonka ina kuma kaunar ka,  danhaka ka amince mun kokuma nasa abaka crry over, danhaka be careful, tatashi tabar gurin, "addu'ar neman tsare daga sharrin ta yayi sannan ya tsaya sai daya zana jarabawar sa,yafita zuwa kasuwa Amma yau ma shiru ba'a kawo kayan da'ko ba, zama yayi yagaida uban gidan sa  lafiya alhaji ba'a kawo kaya, "wallahi ibrahim wasu kudi ne ban biya ba, shiyasa ba'a kawo wa, "alhaji Allah yawarware na tafi zuwa gobe zan kara zagayo wa, sai da ya laluba aljihun sa babu komai sai naira goma, haka ya wanke kafarsa yafara tafiya ahanya yanata tafiyar sa, "aliyu yahuce tagaban sa yawatsa masa kwantaccen ruwan dake gurin, "hahaha Yaya usman kalle ibrahim, "ai Suna cikin 'KUNCIN RAYUWA, ai ibrahim ma  yafi yan uwan yadawo Kamar mahaukaci Saboda wahala, ai da'ko ma yakeyi haba dai suka saka dariya, "ibrahim kuwa yagane motar amma ko kallon su baiyiba, ya cigaba  da tafiyar sa, da hanzari ya bud'e k'ofar gate ya shigo zama yayi domin ya huta sai saukar mari yaji a fuskar sa, " dama hajiya tace mun shaye shaye kakeyi yau gashi nan nayi in banda iskance kasha, kazo gidana kana layi, " hajiya tace ai alhaji 'kadan 'kagani hmm Bari dai nayi shiru, "tashi yayi ya shiga  dakin sa ko kallon su baiyi ba, "kagani ko alhaji Yama rainaka, " ai hajiya Bai i'sa ya raina neba sai dai yaraina uwar sa, hadiza tana tsakar gida tana wata jakarta taji anyi sallama amsa wa tayi ci'ki da dauken ganin fuskar sa tasan bakowa baniba illah halifa, kace ganinan, ma yafin ta tasaka sannan tafita sunata hirar su,  "alhaji  kafito ga 'yan iskan samarin da suke lallata maka 'ya ko ta kalmi Bai sakaba, yafita gate, halifa ya cewa mutunci tas ta inda yake shiga batanan yake fita ba, " hadiza ce tace wallahi hajiya inbaki tuba ba, " alhaji kaje abunda take cimun, dukan hadiza ya dinga yi sai da uncle farouk yace haba baba ai sai ka illata ta, " baba ya wayance da hmm farouk kenan, " yauwa farouk anjima inason ganinka, tohm yace...
 
  Hadiza da taki faman kuka, farouk yace  tatashi take yayi yayi da'ita amma ta'ke tafiyar yayi yabarta, ibrahim ne yafito daga daki tatarar da'ita, " umma  tazo takama hannunta tashi 'yar albarka kinje, takama hannun ta suka tafi, "ibrahim wannan shatin na fuskar ka menene? " Kursum tace babane ya mari she, " umma tace bakomai watarana sai labari Allah dai yayi muku albarka, sukace ameen, " bari naji na gaida alhaji nadawo, sallama tayi adakin, babu wanda ya amsa tace alhaji ina kwana banza yayi mata, "tashi kibar mun daki idan na kara ganin kafarki adakina sai na karyake, tunda soku ke ku kashine hajiya tadinga yimun girken, "Allah yahuce zuciyar ka "kaji munafuka, "haka umma tabar the da'kin duk yana yinta babu dadi, " kee kursum kishirya gobe alhaji isa zai zo yaganki, "wallahi alhaji bazai yiwuba, ga yarinya nutsatseya fa'iza, wato kafison yar uwargida? Haba hajiya yakike wann..........

Urs
Nana diso💕💕💕
[5/2, 1:04 AM] ✨Ķùbŕìéh çìè bèŕvièŕ: 30~35
         
     'KUNCIN RAYUWA
 
       Na Nana diso
Wallahi alhaji bazaiyi wuba, ga yarinya ta nutsatseya fa'iza, wato kafison yar uwargida, tunda ita kafara auro wa ai wannan iskance ne, fa'iza 'yata za'a bawa alhaji i'sa, ai alhaji nafison ka da kaunarka, Akan fatima! Ko kamanta 'yarta nakama zata zuba maka goba kamutu, ina tambayar ka ko kamanta ne?? " haba hajiyata duk zancen bai 'kai haka ba, kawai Dai naji yace mai nutsuwa nikuma naga duk fa'iza tafiso, " ahh lalle alhaji wuyanka girma yakeyi, to fa'iza zai aura, " to hajiya angama, shige muji kace abinci, to hajiyata, " su anty fati suna jinsu ada'ki Amma babu wanda ya tofa,  " hadiza tasaka dariya wallahi yaya kursum Allah yana sonki ma, wai alhaji i'sa? " kema dai kya fada yar uwa, muje mu dura girke, Amma " gaskiya umma kiye magana kusan sati uku Amma baki anshi girke ba, to ya kukeso nayi Sama da hak'urin wallahi ko gaida shi nayi baya kulane, " to umma kar'ki bi ta hadiza Sai takara dagula lamarikan Dan haka Allah yafi kowa Sanin halin damuke ciki,  " hakane  ya kursum Amma fa kisane komai zan fada Akan gaskiya tace, kuma zaman mu haka bazai yiwuba gobe zansiyar da zobe na Sai nasiyo mana fiyawata mudinga siyar wa " umma tace hakane zaman hakan babu dadi, "Aliyu sai da alhaji yakira kusan sau 5, "sannan hajiya laraba tace kai aminu back kiranka ake ba?  Dan  Allah kukyaleni kida nakeji,karku takura min, " alhaji yace inka gama kazo, " kaga alhaji sai dare nakeson ganin fuskar ka, dama ai kauye zan aiki ka, bazaniba ka aiki Ibrahim,  " kai Ibrahim, Naam zonan, " ya gaida alhaji, " kaga ba gaisuwa nace kaimun ba uban munafiki, saikace wane mumini, nasan kai jahili ne bakasan account ba,hajiya mikomin dubu dari biyu, ka kaiwa baban rafi, inka Zara saina kaika station, " tunda suke magana Ibrahim ko dagowa baiyiba, " alhaji yace ga dare biyar kudin motor haya,  wallahi ko biyar kadauka Allah ya'isa, "ai alhaji baayi haka ba kabashi dare biyun, "hakane hajiya "to baba idan namutu ahanya fa? ? "Ai dama bakada amfani, Dallah fita, " Ibrahim yashiga da'kin umma yagaya Mata komai,  kursum tabashi naira dubu yayi godiya yatafi,  "Hadiza tana zance "Aliyu yashigo sai da yakalleta sama da kasa sannan yace  yanzu  karasa fasikar dazaka so sai wannan, yadinga zagen ta, " kai Yaya Aliyu ya i'sheka ina shiga harkarka ne? Ko nataba zagen uwarka? " mari yakawo tareki hannun sa, kai ka'isa karamin dan iska, "waya taje da
Sauri tasake sa baba ki dukanta hajiya nazigashi....

   Fita hadiza tayi cikin sauri tana kuka, tafiya tafarayi dama babu nisa tsakanin su da gidan anty aisha tafiya ce daba lallai mutum sai ya hau mota ba, cikin mintina kadan ta isa gidan, sallam tayi anty aisha ce ta amsa tanata faman zuba kunun aya aroba, "anty Ina yini? " lafia lou hadiza sai yau kikazo kullum ina zuba ido! " cikin fuskarta da hawaye yafara jikata tace wallahi anty abunda akeyi agidan mu ba a kyautawa, " hadiza kenan taku matsalar kuka sani Amma duniyar Nan kowa da nashi, "anty aisha kenan kifa kiduba kigane kuna zaman lapiya da abokanan zaman ki, " tabbas hakane kowa takansa yakeyi agidan nan kusan shekara 7 muna tare dashi yariga yazama uban 'ya'yana wallahi ingaya miki ko kudin sabulo baitaba banib mu muke ciyar dakan mu da wanga sana'ar da mukeyi, ko kayan sawa Jamil baitaba baniba Amma Yana son matansa, lokacin Dana fahimce halinsa, raina yabace sosai, akwai kuma lokacin da nahana abid abinci yazo yana masifa, abid yanata kuka sai yaci abinci na zazzage sa nace kuma ba uban sa yake sai mun abinci ba, Dana zauna nayi tunani saifa natuna nina sha wahalar ciki, nahaifi shi, na shayar dashi, Kuma duk abubuwan nan danayi Lada zan samu bayan haka kuma dannan Allah zai tambayi ne abisa tarbiyar dana bashi, shiyasa naga k'ula da abid shiyafe dace wa nabashi i'limi dakuma kasance mai shi masa albarka arayuwa, sai k'iga alumma ta amfana dashi, Amma KUNCIN RAYUWAR damuke ciki acikin gidan nan sai dai mu godewa Allah domin namu da sauke Akan na wasu, " tabbijan Amma mai i'sa ba'ki Rabu da jamil ba, " hadiza kenan ai hakuri zantayi yazanyi nafita nazama bazawara zamanin nan sai addu'a sai kiga nakaso auren na aure wanda yafi jamil rashin mutunci, " hakane anty hadiza Allah ya albarkace mu kawai "ameen, " dauke kunun ayar kitafi dashi ga kuma dari biyu kya hau mota kikuma cewa umman ku zanzo, "tohm asubuti zanji duba mijin anty safiyya,  " gwara dai kije tanata mita babu wanda yaji ninatafi sai anjima....

  Mota ta shiga ta tafi asubitin, k'wallah  'ki k'o'karin zubo Mata alokacin da taga mijin anty safiyya kamar matacce, " sallama tayi dakyar anty safiyya ta amsa, "yanzu abunda umman  ku tayi takyauta kusan watan mu 3 a asubiti, Amma ko kuzo, ko dan kunga mijina talaka ne, wallahi masu kudin mu kuje tsoron Allah," haba anty safiyya bantaba tunanin Jin wannan kalaman abakin kiba wallahi, kuma kinfi kowa Sanin halin gidan mu, wallahi umma ta tambaya yafe sau biyar Amma baba ya hanata akarshi ma haka inta k'ara tambayar shi abakin auren ta, kuma aikin yi kokarin jinyar sa wallahi duk dukan dayake yimiki da rashin mutunci nice 'ke rabuwa zanyi dashi, " hadiza kenan nawa 'kuncin rayuwar anan yake nida nake da Allah idan nayi sallah ta raka'a biyu ai sai nagayawa Allah,  d'ukan kuma daya ke yimun ai na barshi da Allah, ke ranar da cutar zata sameshi wallahi sai da yazani ne yakuma zawone tun daga waje Har cikin gida ina kuka maza na kallo na, "tab bijan¿ Amma kika zauna?? " mijina ne kullum addu'a nake yimasa,wallahi komai zai huce Kuma zai zama tarihi, Amma kullum mutum ya godewa Allah shine, "hakane Allah yabashi lafiya nizan tafi sai munkara zuwa, " kigaida min da yayata, zataji, "tana isa bandaki ta wada tayi alwala, umma yau asubiti naji, "haba amma naji dadi nasan tayi fushi, " sosai umma Amma nayi Mata bayani, " Allah yayi miki albarka, "ameen. " to munafukai sai kufito wallahi Baku isa ba, hadiza ba zataji America ba dan........

  URS
Nana diso
[5/4, 8:47 PM] ✨Ķùbŕìéh çìè bèŕvièŕ: 35~40

      K'UNCIN RAYUWA

   
   Na Nana diso
 
To munafukai Sai ku fito wallahi baku i'sa ba, hadiza ba zataji America ba dan wallahi kunsan fa'iza ita tayi kalar 'yar manya ba hadiza ba! " hadiza tafito a hanzarce to ke hajiya inbanda abunki mayi na tada jijuyoyin wuyanki, kibe a hankali Sai nabar Mata tafiyar, " ke kin isa dan uban'ki, " dama baki zageni ba domin kuwa mijinki kika Zaga, Kuma 'yar'ki ita kadai kika sani ko? Ita zataji dadi mukuma mu wahala, " dallah Chan ai kinsa 'babu ruwan kwai da aski' " haha Haka Dai kikace Amma akwai, kuma banda abinki hajiya ai 'ruwa cikin cokali ya'ishe Mai hankali wanka',  "dallah matsa shasha sha Wai kina tare wa uwarki, to ba'ki i'sa nayi daki ba, " Allah yabaki hakuri domin banfada dan wane abun ba, " ke hadiza banaci kije kishirya ba? " lah farouku kaima sun gama dakai kenan, lallai fati kina zabga asiri, " faiza ce tace ai hajiya hadiza son uncle takeyi, " wata muguwar dariya tasaka lallai yaya fa'iza uncle din zanso Allah yakiyaye, " jikin kowa yayi sanyi Bama ace uncle data wulakanta shi, umma ce ta kwallah Mata Kira, ata'ki  tashiga dakin,  "kee hadiza bakida hankali haryanzu yazakice bayason mutum, " to umma ai gaskiya nafada wallahi na tsane shi, "kursum ce tace dallah yimana shirumalama,"Suleiman
yazo bari naji, " sai dai kishiga gaban mota domin baba yakusa karasowa, "eh dama ba dadi wa zanyi ba, " haka tafita sunata zancen su itada saurayin ta, "uncle yafito yaganta zuciyar sa sai abubuwa take kawo masa wato yarinyar nan bin maza takeyi dubi yadda tahau mota sai dariya takeyi wa namiji, ko wazata aura ancucesa, "tana hango shi yadadi atsaye sukayi sallama tashigo gida, bata dadi ba baba yashigo dakin umma yashiga" mamaki duk yacika su,  zama yayi kusa da'ita, sannan yace matas Har yanzu fushi kikeyi dani, " La alhaji yaza ayi nayi fushi dakai sai kace bansan hakkin aure ba,  ga kuma fushin da mala'iku zasuyi dani, "yayi dariya yanzu kin dafa abinci?  "Nadafa alhaji  suka 'dak'ko masa yaci ya koshi sannan ya dauke dubu Dari biyu, yabawa umma, " tayi masa godiya sosai, yabawa su kursum ma, au hadiza Baku tafi ba  " eh baba sai da yamma,  " suna ma Abuja ai kusa kenan, duk mamaki yacika su....
 
   Sallama yayi da'kin hajiya yashiga, au alhaji kadawo, yau agidan nan Annu namin bambanci, yaza ayi aci,  hadiza itace zataji America, " in banda abinki hajiya wane gari ne bankai kuba, Kuma hadiza lokacin dakuna makaranta kunsha tafiyi tafiyi, Amma data dawo batace komai ba,  " lallai alhaji abun naka kullum gaba yakeyi, oh ni laraba, lallai alhaji, kee faiza fito da hayakin falo, ina tunanin addu'ar su tafara karya abubuwa, "faiza na fitowa da turaren hayakin alhaji ya shaka, " hajiya ta maganar mai mukeyi, " tayi dariyar mugunta harka manta alhajina dama maganar america muke, " so kukeyi kuje ni, to alhaji inka biya bazamu k'i Zuwa ba, Tom zamuyi shawara da aliyu, kuma iyayen farouk suna Abuja,  kuma kinsan yadda farouk yatsane hadiza bawani jin dadi zatayi ba, hakane alhaji,  nema zan zugashi,    hadiza ta shirya kayanta, umma nifa sati daya zanyi wallahi,  domin bala'in dayake cikin gidan su uncle wane zubin yafi nanan kuma ne bazan azumi achan ba,  " komai zai faru baruwanki da kowa,  ki girmama kowa kinji, "umma inshaa allahu, farouk yashigo dak'in baba suna sallama hadiza tashiga tace mu mun tafi ayafemu," hajiya laraba tace kiyita tafiya mana waya rike ki? " farouk yayi murmurshi yace hajiya da'kin kwantar da hankalin ki ai aikatau zatayi agidan mu, "alhaji yace in tayi maka laifi kudinga zane ta, " haba baba Sai kace wata jaka..

Ranta abace tashiga motar, ya kalleta,hadiza ai bakiga tsana da kiyayya ba sai yanzu , " ai ummi bazata barka ba dan haka komai zakayi zata tareni, " wani irin murmurshi yayi wanda ya bayya na hushiryar sa, ai zamuga mai gaskiya tsakanin mu, ina mamakin rashin kunyarki kima ji da matsalar rashin samun mijinki, " wane irin K'alo tayi masa lallai ashi kura zatace da kare mayi, Suleiman tadanno awayarta cikin wata murya suka fara magana, Akan me Zaki tafi kibarne cikin kiwarki, tabashi amsa cikin wata irin murya da kanaji zaka rikeci, atake tsigar jikin farouk tatashi, tayi dariyar mugunta takashe, suna isa a palour ta zauna yayi maza yashiga daki " son yaushe kadawo ina hadiza tawa, ummi gata chan, yar magana zamuyi,  antyfati tabine sak'o tace danAllah, duk wane girki da shari shari da wanke nagidan nan, adinga Bawa hadiza,  " kai farouk banson sharri fa, "ummi kinsan bazan miki Karya ba, to muji palour din, " ai nayi fushi sai yau kika ga damar Zuwa, " kiyi hakuri ummi bansan Kuna kasar ba, "mai aiki tatawo zata kawo ruwa ummi tace a'a barshi kawai , " tashi kidauko hadiza mamaki yacikata,  ummi tace ai yanzu duk aikin gidan nan kizaki dinga yi, kofin hannunta ne yawadi, kirjenta yafara bugawa dakunan cikin gidan tafara lissafawa sai kuma kuka........

Urs Nana diso

http://nanadisoo.mywapblog.com/
[5/6, 8:23 PM] ✨Ķùbŕìéh çìè bèŕvièŕ: 40~45
 
  K'UNCIN RAYUWA
 
     Na Nana diso

Ummi tace toh hadiza daga yanzu duk wane aikin gidan nan ke zaki dinga yi, "kirjenta ne yafara bugawa, cup din dake hannunta yafashi dakunan cikin gidan tafara k'irga wa, chan ta share hawayen da yafara zuba acikin kyakyawar fuskarta, Amma ummi aikin yayimin yawa daku nan ku, shida banda toilet da kitchen ga part din uncle da kuma sauran, " kallon ta ummi tayi cikin tausayi tace ba haka nace kizaba ba a'a order nabaki kuma dolen ki kiye, " farouk yace ai bata i'sa tace bazatayi ba, baba yabada go ahead a zane ta, duk wane misbehave intayi, "Ga dai kishiyoyi na banda dakunan su iya part dina sai kuma Dakin jibril in girke nane Sai kigyara Dakin alhaji, yanzu biyar tayi kiyi maza kishare min tsakar gida Sai ki zo ki dura girke, " hadiza kallon mamaki takeyi da takaici anya wannan anty maimuna ce wato (ummi)? Chan kuma tace to, kayanta ta d'auka takai da'ki cikin mintina 3 ta gyara 'Dakin, wayarta tafara laluba wa bata ganta ba, mamaki yacika ta, tsakar gidan tafara shara Sai ga dady dinsu farouk ya shigo, " yau antina damu kenan? " tayi murmushi ta gaida shi, " yana ganki da tsintseya shara da kanki haba hadiza duk almajiran gidan nan, Amma laifin ummi ne ina zuwa, " hawaye yafara wanke Mata fuska tayi sauri ta goge, yazanyi inbanyi ba i'nna koma  gidan ma bantsera ba, "ummi yaza kibar hadiza tana shara? " dady kenan aikaima kasan da dalili,  farouk ne ya sanar Dani ance duk aikin gidan nan tadinga yi harta wanke, anty Fatima tace akoya mata komai domin babu abunda ta'iya "tabbas tayi tunani aikuwa zamuyi Mata horo sosai, ina abinci na? " Yanzu zata dura tohm inajera, " hadiza ta karasa shararta sannan ta dura musu shinkafa da miya tatafi ta kwanta,tunda farouk yafara duba wayar hadiza yaje yashiga wane yanayi yarda yaga suleiman na kiranta daga karshe yaturo wannan text din tun kafin yafara karanta wa ranshi yabace sai ma lokacin da farouk ya dura idon sa akai
   《Assalamu alaikum
Ma'a buciyar 'kyau da ilimi, rashin Jin muryar'ki ta dan lokuta ta chanja mun tinani, nakasa komai kunne na kadai ke mararin yaji da 'dadan kalman ki masu kashi mun jiki da sakane cikin kogon soyayyar ki, tauraruwa ta rabin rayuwa ina fatan ba laifi nayi mike ba,a taimaka wa zuciya ta adauke wayata, nabarki lafiya ma'a buciyar kyau da kamala.》" Take farouk yacire Sim din wayar ya karya, tashi yayi yafita zuwa bangarin ummi, yazauna a palour, " hadiza dataki kitchen tana girke kanshi ko i'na a gidan, palour ta zauna tayi tagume kafin miyar ta karasa, hararar uncle farouk kawai takeyi, Yana kallon ta, " hadiza lafiya kikaye tagumi, "bakomai daman wayata nayar Kuma wallahi natawo da'ita, " farouk baka ganta a motar ka ba? " Eh batanan, " tashi tayi ta zuba abincin a flask takawo dinning tazauna tana jiran aci, " ummi ce ta bude kanshi ne yadaki hancin ta sai tace aikuwa hadiza kinyi asarar hannun ki, "  zaro i'don ta tayi Kamar yaya? Ai mu bamacin shinkafa sai da farfesu,  " hadiza tayi dariya ai yayi dadi kuci kuje, " ai kam nakoshi , " farouk ma yace inbanda iskance a dafawa mutane abunda basa ce, dady Yana zuwa Shima yace ya koshi, " kuka tafashe dashi ta shiga daki, da asuba bayan tayi sallah tai sauri tafada kitchen sai Kuma tadafa breakfast takai dinning, share daku nan tafara yi ta wanke bandakin, dama ummi na part din dady tagyara dakin nata gidan duka tahau gogewa," ummi tace sannun ki, kishiga part din su farouk tace "to, Dakin jibril tashiga sai Kalo yakeyi, wane wawan ashar yazuba mata dallah fita mahauka ciya kawai, " Kai dakata karamin dan iska kayi asara Allah ya shirye ka, shayi shayi ba abun alfahari bani ba, taja kofar tayi ficewar ta, tayi wanka takwanta, takalmi aka hurgo mata kee bazaki gyaran dakina ba, dallah tashi kitafi, " da kuka takara dakin...

   Ibrahim Ibrahim, inata kiranka kayi mun banza " Mai zan miki to?  banson damu please kirabu Dani a makarantar nan in bahaka ba zan dauke matakin!!! " bazan Rabu dakai ba, i dan da abunda zakayi sai kayi, Kuma dole kaso ne ko kanaso ko bakaso, Kai Ibrahim in har baka bini ba kana cikin matsala domin ina dab da jifa ka cikin KUNCIN RAYUWA,  " aisha kowa yasan mahaifin ki mutumin arzuki ne kowa na sonsa anyi masa shaida Mai kyau Amma ke kin bambanta a cikin ahalin sa, " eh na ban banta din yancina ne Kuma haka  nazabi life dina, kaga ban son doguwar magana ina gyatar ka birthday Dina a gida mai lamba 23, in kuma bazoba hmm to ne aisha zanzo ta cilla masa card din, " Zama yafarayi bakinsa cike da addu'a Allah yatsare shi daga sharrin ta class yashiga....

  Ne hajiya laraba sai  nayi maganin ke fati, wato kwana biyu ba'ayi tashin hankali ba shine kike wane kissa kina kokarin shige masa dan ki mallaki sa koh? To bokan ki baikai nawa ba nawa yafi nake alhaji ne nagama dashi sai yadda nayi dashi, " anty fati duk tana jinta Amma ko kallon tagar batayi ba domin Bata dauke ta amatsayin mai hankali ba, "gaskiya umma Kifita kiyi Mata magana mana, " ai kursum nice babba kuma uwargida Kinga bai kamata nabiye Mata ba, hajiya laraba ta saka usman yadauke buhun shinkafa 3, alhaji nazuwa tasaka kuka, " lafiya hajia?? Wato alhaji dan itace uwargida ban i'sa nayi magana ba, fati tasaka an kwashi mai da shinkafa,  nazata kokai kasata, " dama nasan kike mun shata to kije gida na sake ki.........
 
  Urs Nana diso
 
http://nanadisoo.mywapblog.com/
[5/10, 1:32 PM] ✨Ķùbŕìéh çìè bèŕvièŕ: 45~50
 
🌻🌴🌴🌻🌴🌴
   K'UNCIN RAYUWA
🌻🌴🌴🌻🌴🌴

   😯 Na Nana diso😯

Dama nasan k'e'ki mun sata to k'ije gida Na sa'ke k'i ! " innalillahi wainna ilaihir raji'un, wallahi alhaji k'wata k'wata a rayuwa ta bantaba yimaka sata ba katuna lokacin da ina amarya babu abunda ban fuskan ta ba Na K'UNCIN RAYUWA, mata kala kala ka auro min kuma nagansu, Hajia laraba anan tatarar dani Hajia saratu tafi ta masifa Amma ita ma yau babu labarin ta, alhaji tsoron Allah ya kamata kadinga ji ba tsoron wata mata ba, " to munafuka ai Ne da 'ki k'a ganni ba fina tsoron  Allah 'kikaye yi ba, miji ne ya sak'e'ki Sai kitattara inaki inake kibarmun gida, " ke laraba dak'ata abunda yasaka Bana tanka Mike Ne Zaman mijina nakeyi dan hak'a koma makaranta domin abunda kike aikata wa na jahilai ne gidane zantafi nabar miki gidan tunda ba na ubana bani ba, dak'in ta ta shiga ta'dak'ko hijjabin ta tafita, " wata shewa hajiya laraba tayi cike da farin ciki da anna shuwa,  " alhaji k'allon ta yayi ya shiga dak'i k'ansa ne yake wane irin sarawa, " kursum da ta'ke cikin 'dak'in sa tana gyara hawayen k'unci duk ya wanke fuskar ta, Mahaifin nata ta k'alla chan kuma tafa shi  da k'u'ka, " lafiya kike k'uk'a? " yanzu baba k'asan gaskiya Amma k'a dinga d'anne ta abunda kayi wa mahaifiyar mu k'a k'yau? " k'allon ta yayi cikin wane yanayi da shima ba shida amsa, bai masan tayaya yake aikata wasu abubuwan ba, " kursum fita tayi a dak'in, " hajiya laraba tana ganin ta tace saura ke zanyi maganin'ki tunda nayi na hadiza, " ko k'allo Bata i'she kursum ba tashiga dak'i, " tunda anty fatima ta i'sa gida take kuka, " inna tasan abunda a Kasa ba ne, inna ta hau fada in banda yau kya dinga zuwa gida yaji Kowa fa da k'ika gani da nasa K'UNCIN RAYUWAR Amma hakuri suke,  saiki Mai gidan iyaye, ko kin manta adadin kishiyar da a k'a  dinga yi mun 12 cer akayi mun kuma duk Sai da suka fita suka barni, wallahi Allah babu boka babu malam, Addu'a ta itace tatsareni K'uma nayi imani Allah k'iyi k'uma k'e t'sare wa," to inna ai sak'i na yayi , " sak'i ! Subhanallahi, shikenan kinja wo mana abun fada agari, " inna ya kamata ki shaidi ne mana, yakuke so nayi Allah shine shaida na, " ai dama haka zakiga Kamar bama sonki ama bari babanki ya shigo zakiyi bayani...

  Ci'kin kursum ne ya gudanar da wata k'ara alamar yunwa takeji, ga sumayya takusa dawowa daga makaranta, dakyar ta tashi ta dura musu iya cikinsu ta wanke k'wanu k'an, ta tafi da flask din dak'i, " hajiya laraba ta shiga kitchen din ta zata kursum gaba daya gidan ta dura, wayam ta gani Bata dafa dasu ba Alhaji Sai kafito yau ba girken abinci Kenan,  domin kursum tazama tantiri ya, " baba ne yafara k'wallah wa kursum kira tafito,  ke Dan iskan ci mai yasa ba k'iyi girk'en d'u'ka ba? " ai wacce take kokarin faranta wa k'owa agidan nan k'a sak'i ta, k'u 'bata Mata tafaran ta muk'u, k'a 'kirata da Mara amfani, tunda hajiya ce Mai Amfanin Sai tafara nata girk'en, Amma ne babu wata katuwar da zan wa girk'e, dak'in su tafada,  " hajiya tafara masifa ne uban k'i zance k'ina fad'a mun irin magan-ga-nun Nan Dan wallahi ko uban'ki Bai i'sa ba! " jik'in baba d'uk ya mutu, d'omin maganar da k'ursum ta fad'a masa, Bata ta b'a fad'a ba lallai an kaita bango Amma zaiyi tunani Akan lamarin, Yau k'asa bacci yayi sai juye yakeyi a gadon sa, lallai nayi kus'kure da nasak'i fati ak'an Kuma munfi shekara nawa da'ita, ga k'uma tsoron hajiya da nak'iyi Amma gobe zanje gidan su. " ke Fatima karkiga ubanki Mai k'udi ne ku dinga yadda kukeso to baku i'sa ba wallahi Nima nasha wahala kafin nazama wane, domin ne ubangiji yabani wane irin uba, tun ina shekara bakwai nasan kasuwan ce kullum cikin wahala ko abincin cin mu mu muke fita mu naima, dan haka hakuri zakiyi kice babba a 'ya'ya na, " inna ta gyara Zama tace k'inga wannan mahaifin naku babu abunda baiyi min ba, " haba inna ai yahuce, " haka zakace ai alhaji, sallama ce ta 'katse su, baba ne yazo bikon Fatima,  tunda ya shigo duk kanin su sun Bata ransu haka yasa anty fati taje dadi , Zama yayi sannan ya gaida baba da inna duk' k'an su suk'a amsa, " inna ce tafara cewa lafiya Dai naga kazo? " wallahi inna ba lafiya  ba nasan rud'in shaidan ne ba a hayyaci na nayi mata sak'in nan ba k'uma na maida i'ta tun a lokacin, Kai d'an nan Bari kaji mace fa tana da daraja ko wahalar gidan ta ta i'she ta, ballan ta na k'uma hida mar dazatai wa mijin ta,  kayi kiranta amma haka zataji k'o da kuwa bakasu, kai ga ciki wata taran nan ga haihuwa, k'o kana tunanin Abu Mai sauk'i ne in baka taimaka wa matar'ka ba a duniya wa zaka taimaka wa, wallahi kuji tsoron Allah ku dinga tausayin matan ku, " Inshaa Allah inna za'a kiyaye, k'uma inna tuntuni tak'eso na sak'i ta,  " wallahi karya kake mun bantaba cema ka ka sak'i ne ba!  matar ka Dai ita tak'e shirya mak'a komai, k'o k'aman ta Annabi (S.A.W) yana cewa:
ﺃﻳﻤﺎ ﺍﻣﺮﺃﺓ ﺳﺄﻟﺖ ﺯﻭﺟﻬﺎ ﺍﻟﻄﻼﻕ ﻓﻲ ﻏﻴﺮ ﺑﺄﺱ ﻓﺤﺮﺍﻡ
ﻋﻠﻴﻬﺎ ﺭﺍﺋﺤﺔ ﺍﻟﺠﻨﺔ
Duk macen data roq'i mijin ta sak'i hak'a k'urum to 'kamshin aljanna ya haram ta gareta,Ahmad,Abu Dawoud...suk'a rawaito, to shine zan rok'e sa'ki agurin k'a, " shikenan kiyi hak'uri kiyafe min dan Allah ki 'koma dak'in 'ki wallahi tun jiya bacci abinci ba, " ataki zuciyar ta ta mutu taje wane tausayin sa, " baba yace da dadadre kazo ka dauke matar'ka, " tohm nagode....

    Takalmin d'a uncle ya wurgo Mata ya firgeta ta,  " wato bacci ki'ka koma to k'i tashi kije kigyara mun dak'i na, saboda iskance da rashin mutunci kin gyara dak'in k'owa banda nawa, " bacci cike da i'don ta haka ta tashi tana hawaye tahuce dak'in sa, tsorata tayi yadda taga dak'in kamar na kaji Duk k'acha k'acha, ga k'ayan sa ya'baro d'asu zama tayi tafara gyara masa kayan 'bata san lokacin datayi adun guri ba tafada K'an k'ayan tafara bacci, " waya ya zuba Mata k'e ak'an k'aya na k'i k'a k'wanta ko shaye shaye ki'ka fara ne, Ne wallahi bana shan komai banyi bacci jiya sosai ba, " oya fara gyara k'ayan, tace to nan da nan tagama ta wanke bandaki ta 'kunna Ac adak'in zata fita yace ga k'aji chan na zuba akusa da dak'in baba Mai gadi kije k'i gyara gurin k'isa'ka musu ruwa da abincin su, " uncle k'aji fa kace mai zakayi dasu, ban sani ba dallah tafi, haka taji bata gama ba sai Sha biyu, zata shiga da'ki " ummi tace k'i dura abinci Amma tuwo zakiyi miyar agushi dan mundadi ba muci ba, " 'kallan ta tayi tace to tashiga kitchen din tana shiga taga waya aikuwa ta so'ke ta, hucewa da'ki tayi takira " kursum aikuwa suna gama gaisawa tace bani umma ta sanar da'ita baba ya sak'i ta, Kashi wayar tayi ta mayar inda ta ganta, sallah tayi ta koma kitchen ta karasa abincin ta, Sai gurin karfe 4 tayi wanka ta shirya, bata sanar da kowa ba tazo zata fita baba mai gadi yace ai an hanata fita babu inda zataje babu magiyar da batayi ba amma ya hana ta, Bayan gidan taje Zata haura kenan, " uncle ya daka mata tsawa ke hadiza kina mace! Zaki haura ina zakije? " gidan mu, ba zakije ba shige muje cikin gida, " Ne wallahi bazan yafem........

   Urs
Nana diso💕💕
http://nanadisoo.mywapblog.com/
[5/11, 10:54 PM] ✨Ķùbŕìéh çìè bèŕvièŕ: 50~55
 

   K'UNCIN RAYUWA
   
   
Na Nana diso

    Bayan gid'an taje zata haura k'enan! " uncle ya daka Mata tsawa ke hadiza kina mace! Ina zakije? " gidan mu, " dallah huce ba zakije ba Dan hauka an hanaki hucewa ta gate shine zaki haura Sai kace wata 'yar daba, " Ne wallahi bazan yafe maka ba, Kuma Ne ba 'yar daba bace ba, haka kurin kabe ka takura min Sai kace wane ubana,  Ne k'ik'e ga yawa hak'a? " rugawa tayi aguje sannan tace eh Kai nake gayawa wanene k'ai inba mugu azzalume ba, garin sauri aikuwa ta bangaji jibril juyowar da zai yi ya wank'a ma ta mari, a razane ta rik'e fusk'ar ta k'a mari ne? Wallahi ban Yafe maka ba, " jibril yace ka'dan ma k'i k'agani in baki bar gidan nan ba, aguje ta shiga palour tana k'uk'a zama tayi kusa d'a ummi lafiya hadiza? " Ne gida zan tafi, " aa  ai k'e 'da gid'a Sai bayan sallah,  " wane sabon hawayen tani ya fara zuba Afuskar ta, " Au gudu na ma k'ik'eyi haba hadiza menene na k'uka, ta gaya Mata jibril ne ya mari ta, " mari ? Dan uban sa yaje yayi shayi shayin ne? Tashi kije ki wanke mun bandak'i 'ki  daura abinci Bari naji na sameshi, " hak'a ta tashi jikin ta babu kwari ta wanke toilet, tana gama wa ta zauna tana karatun al kur'ani, ummi ta shigo palour, hadiza k'in dura girken ne?  "Aa wallahi k'afa ta ke mun ciwo, " ayyah sannu Sai k'i maza kidura Dan yau taliya nake sha'awa, " uncle farouk yafito ni kuma ki 'dafa mun shinkafa jallof, "baba yace sannunki hadiza ni kuma k'i Dan tuk'a mun tuwan alkama, " hadiza cikin jajayen i'da nuwan ta 'dasu k'a ka'd'a ta kalle su, kawai ta shiga kitchen, aiki takeyi K'amar ba ta sauri, tak'aici duk ya i'she ta, farouk yana palour suna hira da ummi da baba, " baba yace nagaji da wannan k'wana k'wanar tak'a mai 'kak'eso ka maida ne eh? K'a fito da Mata amma k'a k'i wallahi wannan ne na karshe na bak'a nan da wata 5 in 'bak'a fito min d'a matar da k'akeso ba zan zab'o mak'a cik'in d'angi, " inshaa Allah baba zan duba, " ai ne ban ma yadda dashi ba anya lafiyar sa kalou? K'wata k'wata bak'a kula mata? " sosa k'ye ya yayi, dama gobe zan tafi aiki munada jirgen da zamu tu'ka zuwa Italy,  " to Allah ya kiyaye, " baba d'a man hadiza tace tanaso tace kauye gurin hajiya kande ta k'wana zuwa biyu i'dan nadawo sai na 'dak'ko ta, " d'ad'i na da hadiza sanin ya' k'amata, zataje taga k'ak'arta ta Allah ya 'kaimu goben, wayar sa ce tafara k'ara ya 'dauka anty Fatima ce, ya mutuniyar tak'a k'anata shan tsewa, " umma ai yanzu ta rage, " to bani ummin, ya mika mata,  " ummi tace matan alhaji kunyi wuyar gani, " A'a  ina mu ina fa godiya dan nasan Ana k'ula da hadiza, " lah bakomai,  " farouku k'aiwa hadiza su gaisa yace to, yana shiga kitchen yakara mata a kunnen ta," tayi fusge zata fita, " hannun ta ya ri'ko zai rungumeta ya manne ta da jikinsa, " tsake taja a ta fara waya ummata k'ina lafiya, " lafiya Lou Ina wayar ki, " wallahi wane dan iskan ya.., " farouk ne ya bugar mata bak'i , "sai tace banganta ba umma, ne wallahi gida nakeson dawowa,"  banson Sha shanci zaki fara rashin kunyar ne? To k'inutsu kiyi musu biyayya, sai Bayan sallah tace to umma, tureshi tayi ta mik'a masa wayarsa, " wane irin kallo yayi mata ya fita, "sai d'a tsigar jikinta ta tashi ta gama  girken ta kaiwa kowa, " tana shiga dak'in uncle farouk yace ta zauna su ce, tace bata ce tayi tafiyar ta, wayar ummi d'auka ta'kira suleiman ya sanar 'da'ita yau zaizo har wane tsalle tayi, bashira ta shiga wank'a wasu riga da siket d'inta ta saka sunyi mata kyau, tayi k'walliya ta saka turare, lemo da ruwa ta 'dauka tayi hanyar gate,"  jibril ne ya hango ta, wane irin k'yau tayi masa, tuni ya tashi yasha gaban ta, k'allon ta d'a yayi ya haifar masa da fitinan nen son ta, k'anwata k'inyi kyau sosai, dan Allah bari na dauke k'i, " k'aga jibril Bari wanda nayi wa yagani na barsa atsaye ta wani kashi masa ido Nan da nan yak'ara rikece wa, " godiya ga ubangijin daya bani tauraruwar taurare ma abociyar kyau, sannu da zuwa sirrin zuciya ta, sunata hirar su, suleiman man yace kibani dama naturo iyayena, " Nabaka dama domin nasan nayi wa 'ya'ya na zaben uba nagari, " farouk ne ya shigo da motarsa yana fitowa yaga suleiman sai daukar ta hoto yakeyi, karasawa gurin su yaye suka gaisa sannan yace suleiman kayi hakuri domin gidan nan ba'a zance sai Dai in takoma gidan su, " hubby na muji waje  toh sun fita Kenan, " ke 'yar iska shige muji, " 'yar iska fa kakira ne da ita???.....

     Tun yamma alhaji yaji ya 'dak'ko anty fatima,  wuce wa da'ita shopping yayi yace taje ta saya k'aya k'ala K'ala ya huce da'ita gurin 'yan gold yace ta zabe Wanda ta k'eso, " k'allon sa tayi tace alhaji yanzu indan k'asiya mun laraba fa, " wane murmushi yayi irin nasu na manya, fatima Kenan uwar gidata wallahi sonk'i da'ban yake a cik'in zuciya ta abunda nayi wa laraba banyi miki ko da k'an k'anin sa ba, " to nidai idan bazaka siya mana mu biyu na hak'ura, tohm d'aukar mata tunda k'in matsa, to alhaji mungode Allah yasaka da alheri, Amen!      Suna i'sa cik'in gidan hajiya laraba ce tsayi ta k'ama k'ugu lallai alhaji wallahi Allah ya i'sa tsakani na Da k'ai wannan ai bura'uba ne wato ta asirce k'a Har zuwa k'ayi k'a dawo da'ita, k'e k'uma fati munafuk'a k'ina wane k'allo na Sai k'ace mumina, zanyi maganin ku ai abune Mai sauke, ta shiga dak'i, " muje fatima karki biye mata kice gaba da hakuri komai zai huce babu abunda zai dauwa ma " karka damu alhaji bazan biye mata ba, kursum ce tafito tayi umma sannu da Zuwa suka shiga dak'i " baba yace kursum k'in dafa abinci , " eh, zubo min, " tace to baba Ya zauna yace abinci, a lokacin yake sanar da kursum alhaji i'sa zaifara zuwa gobe, ta amince?  "Baba duk abunda k'aga shine daidai na amince,"  tohm Allah yayi albarka, " tunda laraba tashiga dak'in ta ta k'a sa zama sai sunturi ta 'keyi a dak'in,  " faiza ce tayi mata wata irin tambaya, hajiya Wai wane asirin zaki sa k'eyi? " uwarki zanyi ba asiri ba, mahauk'ace ya, uban nak'i k'inzata son Allah da annabi yakeyi miki?  aik'in bokaye ne,  Kuma tsafe yanzu aka fara domin tafiya zanyi gobe, tunda yazo Bai shigo dak'ina ba Yana dak'in ta,  idan nayi aiki sai yafara ci sai ta k'arya, " ai hajiya umma ta nada addu'a Kuma k'ek'i k'e zaluntar ta wallahi yimun shiru ko na zane 'ki 'ya'ya ne k'a haifesu baka haife halin su ba! In banda iskancin aliyu daga tafiya dubai yaje ya zauna.........

  Urs
Nana diso
http://nanadisoo.mywapblog.com/
[5/13, 8:59 PM] ✨Ķùbŕìéh çìè bèŕvièŕ: 55~60
 
   
🌻🌴🌴🌻🌴🌴

        K'UNCIN RAYUWA
 
🌻🌴🌴🌻🌴🌴   

      😯Na Nana diso😯

  'Ya'ya ne k'a haife su bak'a haife halin su ba! In banda iskanci aliyu daga tafiya dubai yaje yayi zaman sa, " ke fa'iza kirawo min wayar sa, " ai hajiya tun dazu nake kiran wayar akashe, " to kira mun usman, " ai ko banyi asarar kudi na ba dan Ya usman Yana gida zuciyarsa ta mutu tunda baba kiyi musu komai, " to munafuka dan uwan naki Dallah tashi k'i 'kirasa yazo yataba gurin sarkin tsinannu, Bata dadi da kiransa ba sai gashi ya shigo , " hajiya lpya k'ik'a sa aka k'irana bacci nake tayi, " k'ai ina zancen bacci wannan matar da shirin ta tazo tashi k'a tafi k'auye, " K'awo k'udin man mota, " man ma sai na bayar k'o na albarka bak'a nema? " faiza zaro min dubu goma ajak'ar hajiya, Tom ta mik'o masa ya tashi ya fita, " dak'in alhaji ta fad'a, sannu alhaji ina kwana?  " lafiyar lou k'in tashi lpya?  Lapia alhaji, " umma tace sannun mu da Tashi, " harara laraba ta d'an na  mata can 'kuma tace sannu, D'ak'in ta'bare ta 'kira usman a waya k'ai tsaya k'a jine, k'a cewa bak'a a hauk'a tar  da fati d'omin nagaje da ganin ta, " angama hajiya karki damu, yauwa usmanu, " fa'iza k'a sa zama tayi tunda taje an ambaci hauk'a lallai uwarta bata da imani a lallai sai ta sak'a baiwar Allah acikin K'UNCIN RAYUWA Bayan Wanda suke cik'i, data ga babu ta inda zata gaya musu sai ta hak'ura d'on babu abunda zai Hana laraba tsine mata in ta fad'a,  dak'in ta ta shiga tafara waya da wata k'awar ta, " uwargida, " umma ta jiyo naam alhaji, " na jiki shiru lafiya k'uwa, " walhi alhaji jik'ina wane iri nak'e jinsa, " k'o asubuti zan k'ije? " a a walha zan tashi nayi nasan zan jine garau, " to ayi mana addu'a, haba miji na k'ark'a damu domin I'dan banyi Maka addua ba wa zanyi wa, " laraba Na k'allan su ta k'asa su k'une sai sintiri ta k'eyi, " umma ta rak'o baba kofar gate, sai sallama su k'aji wata yarinya ce gata Dai k'yak'yawa mashaa Allah,  tsugun na wa tayi har k'asa ta gaishe su,  " alhaji yace gurin wa k'ik'a zo, " hajiya laraba tayi huff ai bazai huce irin Wanda Ibrahim ya k'ewa ciki bani ba tund'a in nafada sai k'a k'arya ta ne, ta gyara d'aurin zanin ta, " alhaji ya k'alle yarinyar yace gurin ibrahim k'ik'a zo? "eh, aikuwa baba ta inda yake shiga batanan yake fitaba gurin masifa umma duk i'don ta ya cik'o da k'wallah dama fati nasan ke k'ik'a lalla ta sa to wallahi sai yabar gidan nan, " ba k'uje mai zance ba alhaji k'awai k'a hau masifa, sunana Aisha ajin mu daya da Ibrahim wallahi aduniya banga yaro mai tarbiya ba irin Ibrahim,  tun d'a ya shiga skul first class yake d'auka baya k'ula k'o wacce mace walhi, yau muke graduation gashi chan yanata amsar k'yauta kuma gwamnati ta bashi 50 million da 'kuma in zaiyi phd a k'owacce k'asa, " umma wane irin k'abba ra tayi, " baba k'uwa ya k'asa motse, " laraba wane irin zawo taji zai tawo mata, ke yarinya k'ya ma fadi gaskiya munafuk'a, " ke hajiya d'a k'ata inada wacce ta fik'i agidan na tashi a marainiya babu kuncin da bangani ba kishiyar uwata ita ta k'ashe mahaifina da uwata da k'anina, ni k'uma tace zan mata amfani d'omin zata same riba dani, d'omin ta k'aine gidan wane alhaji tace yayi lalata D'ani kukan dana ringa yi masa Bai fasa aikata abunda yaso ba sai danace masa ne marainiya ce nace mai muguwa ce matar nan d'omin ta k'ashe mun uwa, atak'i ya sak'e ne yafara kuka yana bani hak'uri, ta sak'a ne a university dan na lallace d'an k'u  shiya taimaki ne, ta dur k'usa umma dan Allah kice ya aure ne tana k'uk'a tabar gidan, baba ya hau mota ya fita.......

    kursum ta shirya alhaji i'sa yazo suna setroom din baba sunata hira, " yace mata 'ya ta daya k'insan shekara ta ashirin ban haihuwa ba nayi taimak'on naji gurin malamai har gurin bok'aye an k'aine Amma babu zancen haihuwa, dana nutsu kullum ai k'ina istigfari sai gashi Allah yabane mahaifiyar ta ta mutu ranar da ta haife ta, " kursum tace Allah yaji 'kanta inshaa Allahu zan k'ula da'ita, " Nasan da hak'a habibi yata, tunda an k'awo kudi gobe za'a kawo laife, " hajiya laraba ke kursum kije ki wanke mun kayana, " tace anjima zan wanke," hajiya laraba ta lura bata musa mata ba, sai cewa tayi kaikuwa kasan halin 'ya'yan Nan ai Yan iska ne, " alhaji i'sa yace ai mun fi son irin su, " fita tayi tana maganganu, " karki damu washi garin lahadi zamu tafi Madina saboda asubuti anata kirana, tohm " ke faiza na rasa irin ba'kin jinin' ki ga shinan kursum kursum zatayi aure,  " hajiya ai aure nufin Allah ne, yazaki dinga gayamin kalaman nan, " yimun shiru mai jinin jaka, " umma alhamdulilahi yau mun k'ammala master's din mu naje dadi ibrahim Allah yayi albarka, " yanzu umma zan bude shago dakunin nan zanfara sai da shadda da kuma atamfa, " Allah yasa albarka ibrahim, " umma ya naganki wane iri kursum tace eh walhi Nima tun jiya naga k'amar batada lpya, ita datake magana a hankali Amma yanzu sauri sauri takeyi, kutayani da addua jikin nawa wane iri, " gida ya cika da mutane ankawo laifi har akwati 14 K'aya sunyi k'yau kamar me ansaka biki sati daya1.....

   Ya za'ayi k'a dinga kirana da 'yar iska Sai k'ace k'a taba k'ama ne da wani, suleiman nakeso kuma shizan aura, aduniya banga wanda natsana irinka ba!  " Mara k'unya fitsarar riya k'awai muje yanzu zak'i tafi k'auye sati daya zakiye sannan saina dawo zan 'dak'ko, Sai data gama girke " jibril ya shigo dak'in ta, " mai yi k'a shigo min da'ki, hadiza ina sonk'i danAllah k'iso ne k'oda k'ad'an ne walhi zuciya ta k'ullum bigenki takeyi, nakasa bacci nakasa cin abinci, K'ai k'ana tunanin zan soka k'ana wannan mugun halin nak'a? " wallahi zan daina indai har zaki sone na daina shaye shaye nadaina, " Sai kace gaske, kaga fita inada abunyi, " haka yabar d'ak'in jikinsa duk yayi sanyi,  " hak'a suk'a yi sallama da muta nen gidan " a gate suka hadu da jibril ga waya nasiya miki zankira ki, " tace godiya yayana, tana Bude wayar uncle yace bani wayar, " bazan bayar ba, " Sai da sukayi nisa a titi,ya fusge wayar, ya cillar ta window......

  URS
Nana diso💕💕💕

http://nanadisoo.mywapblog.com/
[5/15, 9:59 PM] ✨Ķùbŕìéh çìè bèŕvièŕ: 60-65
🌻🌴🌴🌻🌴🌴
     K'UNCIN RAYUWA
     🌻🌴🌴🌻🌴🌴
   
  😯Na Nana diso😯

   Lok'acin da uncle ya cillar da wayar ta window, " Nan da nan i'don hadiza ya ciko k'uka tafara yi, jibril yace yana sona amma soboda son da nak'e wa suleiman ya hanani son k'owa, Amma K'ai bak'a bani wayar ba ka cillar da wacce D'an uwanka yabani, Ka dauke tawa, danAllah ka gayamin  abunda nayi maka, " wata harara yasakar mata bisani k'uma yayi mata banza wayar sa  ya k'unna abida yakira ringing daya ta dauka, " tun dazu nake sauraron wayar k'a amma baka kirane ba k'aga yadda nake missing dinka, farouk k'ai ne  rayuwa ta ina sonka, " same here my abida k'in dai ce abinci, ga wata yar aikin gidan mu ku gaisa , " hadiza ta anshi wayar sallama tayi sannan ta gaida ta, " abida tace yar aik'in mu yak'ik'e? " hadiza rai abace tace yar aik'in uban k'i! Nan da nan ta cillar da wayar, "  wane irin burk'i yace! Na lura ba'ki da tarbiya ba'ki da hankali k'insan amfanin wayata, " tsak'i tayi wannan k'ai ya dama k'aga kama hanya mutafi, " dariyar mugunta yayi sannan yace Na bak'i minti 5 kije ki 'dak'ko min in bahaka wallahi Sai na barki a dajin nan, " ido tazaro cike da tsoro, sai k'uma ta bude k'ofa da k'uma K'amar bazata ba Sai k'uma tatuna uncle baida tausayi, rugawa tayi tanata gudu, farouk Na dariya yanata video, har ta dak'ko masa duk tace screen, mik'a masa tayi, " wannan gudun da 'kikaye harkin fara wari ko bak'ya shafa turare ne, " takaici ya'kara tsaya mata sai kuma zafafan k'uka, batace masa k'ala ba har suka je wata irin rigar fulani, wasu irin gidaje da k'atangar su baifi ace an haura ba, ga wasu irin mutane, suka dinga tafiya har suka isa gidan,  " sallama sukayi wata dattijo wa ce tafito sanyi da dauren kirje, buhu tasaka musu suka zauna, uncle yafara gaida ta, umaru k'ai k'uma 'ya'yan ka nawa? Tunda ba 'kuda kirke ne k'a karku zaku dunga gudu, tanuna hadiza tace ko itace matarka? " sauri yayi yace Allah yakiyaye, yar gidan d'anki ce, wata shewa tasha Allah yakawo ki yarinya, " to nizan tafi sai bayan sati 1 kuma, " da sauri hadiza tarike hannun sa wane ya nayi ya shiga, danAllah uncle mutafi tare, " hankada ta yayi, tana shiga dattiju wa tace hadamun murhu, " ban iya ba, "tashi ki dak'ko Kara kihada, ko yanzu kije duka.......

   Dangi sai shirye shiyen bik'in kursum ak'eyi, hajiya laraba ta k'asa zama K'wata k'wata domin aikin bok'a yak'e ci ga baba sai fito da kudi yakeyi anata siyar abubuwa, " kursum  ta gama girke kenan "  umma takera ta tana yi mata nasiha, kursum tun safe jiki na kemun ciwo ga Kuma wasu abubuwa da nakeyi dazu na dauke al'kur'ani kasa biya wa nayi, umma nagani wallahi ko asubuti za muje a'a, Nidai k'i k'ama mijin k'i, D'uk namijin da yaga matarsa tana son iyayensa da 'yan uwansa yakan saki jiki da ita, kuma shima zai riqa kyautata wa mahaifanta, ya girmama su,Idan kuwa ta wulaqanta iyayensa da 'yan uwansa tariqe nata, haqiqa ta janyo masa baqin jini daga'yan uwansa Hatta maqwabta da sauran jama'a sun dunga zaginsa k'enan, k'ar k'uma kiye tunanin wai bazaki shiga cikin wane kuncin rayuwa ba a'a k'idaiyi fata k'i cinye domin k'addara ce  da kowa Allah yakan jarrabe sa,  "tohm umma inshaa Allahu zanyi iya k'ok'arina.
    Baba ne ya shigo Dakin rai abace k'e fatima Ne 'kik'aje kina gayawa duniya wai banyiwa 'yata k'a  Yan dak'i ba,  to bazan yi ba i'dan da wanda zai sane ina jera. " Tunda yake magana tak'e k'allon sa, wasu maganganun tanaji wasu k'uma suna kauce mata, " baba umma batada lafiya danAllah kayi mata a hankali, " yimun shiru munafuk'a kin shiga k'in fita k'in aure Mai k'udi to itama fa'iza zata samu, K'uma babu taron da za'ayi Ana daura auren k'i ya tafi dak'i. " Hajiya laraba datayi wane irin  tsalle mai hade da juye, alhaji na fito daga Nan ga abincin ka. " fita yayi ya shiga dak'i. " usman ya akaye ne shiru fa, aiki kwantar da hankalin ki kafin dare zakiga ne. " Ibrahim daya yi sallama,  umma tace banjikaa  ba Kai Dan saurayi banjika ba, " umma lafiya ke kursum maiya same umma, Yaya tun d'azu haka takeyi, kuka suka fara kuka, " umma sai cewa tayi yara kunci ubanku nace Kai kutattaho fiiiiii' , " kursum jike dafa shayi bari naji nakera inna, tohm Yaya. " Dawo war da sukayi basu tarar da umma ba babu inda ba'a duba ba Amma babu ita........

  URS
     Nana diso💕💕
http://nanadisoo.mywapblog.com/
[5/16, 10:17 PM] ✨Ķùbŕìéh çìè bèŕvièŕ: 65~70

🌻🌴🌴🌻🌴🌴
   K'UNCIN RAYUWA
   🌻🌴🌴🌻🌴🌴
 
😯Na Nana Diso😯
 
Dawo war da suk'ayi basu tarar da umma ba babu inda ba a d'uba ba, " Ibrahim hank'alin sa ya tashi, rabon shi da ya shiga dak'in mahaifin sa tun yana yaro, Amma yau k'o sallama baiyi ba ya fada umma tanan? " hajiya ce ta tashi tsayi kai mahauk'aci Haka ake shigowa dak'in mutane,  " umma nake naima, aguje ya fita yana k'walla mata k'ira, " k'ursum ta ba zama gidan yan uwa k'owa Sai yace bai ganta ba, " Inna da a k'a gaya mata suma tayi suna yayyafa mata ruwa ta farfad'o, k'uk'a ta k'eyi tana Allah k'ai k'asan Wanda yayi wa 'ya ta wannan abun Allah ka tuno asirin sa, " gidan redio k'owa ya baza ma Sai sanar wa ak'eyi, " baba yaba shigowa yaga k'ursum Sai kuka tak'eyi cik'e da tausayi yace k'iyi hakuri k'uk'a ba zaiyi mik'i magani ba, kowa da irin nashi K'UNCIN RAYUWAR, k'owa da k'ik'a gani sai yasha wahala yake jin dadi, k'i tashi k'i tafi gida ubanki mahaifiyar k'i ta riga ta bata idan mutuwa tayi shik'enan, " k'allon tayi cike dajin tsanar k'ak'an nata ace 'yar cikin sa wacce tafi k'owa son sa, tak'almin ta ta zura ta fita daga gidan, " Inna ido d'uk yayi ja tace wallahi k'ai butulu ne, 'yar ka a 'ya'yan nak'a wacce ta taimaki k'a lok'acin da'ka'ke cikin K'UNCIN RAYUWA k'aman ta lok'acin da aka k'ore k'a daga shago fatima ce ta dauk'i k'udin jarin lemon ta ta bak'a, kamanta k'ayan abuncin da tak'e k'awo mana, Har yau d'uk wata koda bata da k'udi sai tayi mana alheri, lok'acin da akayi min aiki a kirje ita tabiya acikin ya'yan k'a ak'wai wa yanda suka fitaK'udi Amma basa yimaka, Mai i'sa mu alumma muke da butulci k'atuna d'uk abunda kayi sai anyi Maka K'uma 'yar k'a ce!!! " jikinsa yayi sanyi tabbas na yadda sharin shaidan ne Allah ya yafemun, K'uma inna wannan k'amar jefan ta ak'ayi, " tabbas wannan aik'in jefani, yanzu zamu fara rok'on Allah.
 
   Lok'acin da Hajiya laraba taji zancen wane irin tsalle tayi, " usman ya shigo dak'in ta yace hajiya ya k'ik'aga aik'in b'oka, " ai kaje jakata k'a dauk'e dubu dari kyauta, " hajiya godeya nakeyi, alhaji ne ya shigo cikin sallama, a gate ya tarar da Ibrahim da k'ursum, " ibrahim yace k'i daina kuka k'ursum ' Duk Kan tsanane yana tare da sauki, Allah zai bayana ta, " k'i tuna D'uk hak'urin da muk'eyi wasu sunfi mu, 'k'owan ne tsuntsu zaice abinci Amma ba agidan sa ba! Sai ya nema, k'owa arzukin sa yana nan Amma sai ya fita nema'. " k'ai wanene yabata? " baba umma ce ba'agani ba " ina ta tafi? Wannan ai isk'ance ne karamar yarinya tafita hank'ali ko taga hajiya laraba tana fita ne, " alhaji ai ne da i'do na wane ya dauketa a mota nazata k'ai k'a aiko shi, " zata dawo ta sameni bin maza? " k'ursum tace Wai Mai i'sa mutane basa duba lahira sai duniya, basa tuna wa da mutuwar su? Wallahi Allah sai yasaka mana, " baba ya wanka mata Mari! mara k'unya k'unyo halin uwark'u gobe za'a d'aura auren k'i K'uma k'ibe shi wallahi babu abunda zan mik'i, " alhaji shige muje kace abunci, " to hajiya uwar taku tayi ta b'atan wataran k'u zaku b'ata, " usman ne yayi dariya ya shige, Sannan ya kalle ibrahim wai k'ai  sai k'ayi arzuki ko? Zamuyi maganin ka, " ibrahim cikin mamaki ya kalle sa, yace hmm  mutane biyu kada suje haushi idan an wulakanta su: wanda yace abincin da banasa ba, Wanda ya zauna a inda baidace da shiba da Wanda ya shiga maganar da baita shafe sa ba!!! Komai muk'addari ne a rayuwa, " usman ranshi a'bace yabar gurin zakagani? " Allah natare damu, " Yaya ko barin gidan zamuyi? " muje ina?  Babu inda yafe nan hak'urin nan shizamu cigaba.....

  Garin bussu mutane ne jahilai masu addini k'addan ne, Daga nisa kuma Mutane da yawa sun taru aguri daya sunata k'allon wane abu, ina  lek'a war da nayi naga umma ce azaune ta nata wasa da tsink'aye, tashin da tayi mutane suka biyo ta, " Mutanen suka biyo ta suna kiran MA HAUKACIYA YAR MACHUGULE! MAI K'ATO TON KAI, " binsu tayi aguje, " kowannen su ya tsere, " aguje tahau kan bola, ta nata cintar shara, " yara suka jewo mata dutse kawai tafara rawa NE MAHAUKACIYA CE KUNCI UBANKU YARAN BANZA!!! Kuzo na bak'u labari k'unji, " wasu manya maza su k'ace kunji jak'a wanene zaizo, " NE JAKA CE NE MAHAUKACIYA CE WOO NE NA'IYA WANKA, aguje ta tafi wane layi sunata binta suna tsok'anar ta tafara tsintar ledoji tana tafiya, fitsari ya matse ta k'awai ta sak'e fitsari k'ayan duk suk'a jek'i ta zauna ak'an k'asa tanata wasan k'asa ana tayi mata dariya itama ta fashe da'ita dare nayi ta k'wanta k'usa da wata kofar makaranta tana ta bacci......

  Ruwa ta watsa mata tashi dan ubank'i, bacci Dan bak'i da hank'ali, " " a firgice ta tashi goggo mayi na zuba min ruwa karki na k'asa ne, " ke mara kunya yimun shiru k'u k'uma na lugude ki ta cillah mata boti k'i tashi ki tafi rafe aebo min ruwa, kuma k'ik'a dadi dak'uwa za k'iyi Dan ubank'i, " hadiza tana k'uk'a ta tashi tafita ba tasan inda zata d'usa ba tana tafiya tayi tambaya dakyar ta isa zuwa rafen ta rasa yadda zata kwaso ruwan Sai da kyar, Haka ta'isa gida tana ajiye ruwan goggo tafara dukan ta da ice........

  URS
Na Nana Diso💕💕
http://nanadisoo.mywapblog.com/
[5/17, 11:34 PM] ✨Ķùbŕìéh çìè bèŕvièŕ: 70~75

🌻🌴🌴🌻🌴🌴
K'UNCIN RAYUWA
  🌻🌴🌴🌻🌴🌴

  😯Na Nana Diso😯

     Hak'a ta i'sa gida tana ajiye tulun ruwan goggo tafara d'ukan ta da ice, ihu tafara yi tana naiman taimak'o Amma babu wanda ya jita, goggo danAllah k'iye hak'uri wayo Allah na goggo k'i tausaya min, karke kashi ne, " yimun shiru Dan ubank'i ba uwar k'i ce take juya ubanki ba to wallahi jefe ta zanyi gwara ta mutu,' yan iska marasa mutunce, " wallahi umma ta ak'e zalunta agidan hajiya laraba ita ce tak'e da k'arfi baba yafi son ta, " bak'in ta ta mak'a wa i'ce Nan da Nan Sai jini, kwano ta cilla mata da ashirin, " gashinan kije kisiyomin kuka, idan baki samu ba ki hau bishiyar k'i tsink'o, " hadiza ce ta zaro ido ne wallahi bansan inda ak'e siyarwa ba, " da goggo ta cillo mata dutse da rarrafi ta fita, " tafiya takeyi bata San inda zataje ba, Wata ba fulata nar yarinya ta gani, " sallam tayi mata ta amsa, ta amsa tare dace wa ince lafiya k'a tsaida ne? " hadiza tace danAllah inba zaki damu ba Ina ake sayar da kuka, " ba fulatar nar yarinya tace aiko zakayi yamma domin gurin da tafiya, I'dan k'ik'a mike Har cikin kasuwa Sai ki tambaya wasu suyi mike kwatance, " hadiza tace godiya nake fa sosai, innalillahi hadiza take ta yi domin in har ta dadi kakarta bata da Imani sai ta kusan kashe ta, dama kuma jikinta duk ya fashe, ga wani ganda da leb'en ta yayi dalilin i'ce da aka bugeta, " jaki tahau ya kaita kasuwa daga Nan ta karasa cikin gidan kuka Hak'a tasiyo ta juyo gida Sai 5 ta i'sa, " goggo tace 'yar iskar yarinya Sai da k'ik'a dade, bani kukar, ta mik'a mata, " ga k'okon da yan siya suka rage ki hada su guri d'aya kishan ye, " dama yunwa takeji sallah tafara yi sannan tasha k'uk'an, tunanin gida tafara kowanne Hali suke ciki? Allah ya yayi musu kuncin rayuwa, " ke hadizatu ga alala Nan yanzu maza sun taro adandali kije kisiyar mun d'uka, " d'auka tayi ta tafi da tambaya ta'isa dan dalin aikuwa d'uka aka siya raguwar daya ta cinye ranar ta dak'u taje a jikin ta, tunda ranar sau uku ake dura mata tallah.......

  Mutanen Garin bussu basu da aik'i sai tsukanar umma yau ma K'amar k'ullum k'anta  abude duk gashin ya dan k'ari  wasu yara suka dunga jefa mata dutse duk jikin ta Nafashi wa, aguje ta shiga wane layi ta dinga bin layin, sai gata a kasuwa duk inda taje zata siya abinci a k'orata, wane da taji ta tsaya a k'antin sa sanda ya k'wala mata, gudu ta saka ta shiga cikin wasu mutane k'afin su ankara kowa ya gudu, tafara tsintar ta kadda tana sawa abak'i, ta dinga birge ma Akan wane yashi, dare nayi ta kwanta kofar wane gida, " da asuba Mai gidan ke mahaukaci ya barmun kofar gida na, " Aikuwa sai cewa tayi zance ubanka uwarka ce mahaukaci ya, " dallah barnan, tana tafi tana surutai mutane uku a gaba na biyu abaya na, tanata surutai , ta ga wasu samari tace ku 'ya'yan jak'ai karfe nawa? "Dayan yace karfi uwar k'i, " aikuwa tace uwar ka ai yar iska ce na santa, " d'aya saurayin ya hank'a da ta ta wade, " da ganan suka saka gudu........
 
Yanzu yaya ibrahim ya zamuyi tasa k'uk'a, k'o wanne Hali umma tak'e cik'i shikenan tabata, " karki damu addu'ar Anan zamu cigaba,  k'idai 'kibe mijinki ku tafi k'inga ana sakk'o wa daga masallaci za'a daura aure, " yaya baba baiyi mun komai Mai ba ko sababbin k'aya banida su, banida komai, kuma yazanyi na tafi muna cikin wannan halin? Ne gwara afasa auren  " kinje sha shan cen, komai mukaddari ne kuma zai huce  Kunci baya dauwa ma ballanta na ita kanta tayuwar, ga hadiza Wai farouk ya k'aita gurin goggo, " kursum ce tace goggo kuma? Garin Yaya ya k'ai ta bayan goggo haushin mu takeji ! " ai sai Dai addu'a domin hadiza tana cikin kunci, umma tayi Miki dink'i Kala biyar nema na dinga biyar ga sarkar gwal da kuma dubu dari 2, " Allah sarki umma ta  ya Allah katsare ta a duk inda take, Ameen ga waya nabaki kiyita yimata addua a madina, tohm yaya, " muryar baba su k'aje fito kibe mijinki ba zaki zaunar mun agida ba, domin ganin ku aguri bala'i ne," hajiya laraba tace tun kuda zakayi,  jakun kunan  ta ta dauka tana kuka tana kallon dan uwan ta hajiya ta hankada ta, " aikuwa sai jinta tayi ajinkin alhaji i'sa ya rungume ta, tak'ara fashe wa da k'uk'a, k'i daina kuka mana, bakomai zan kula dake K'amar yadda zan k'ula da kaina bak'in ta ta bude zata kara wane kukan kawai sai ya sumbace ta suka shiga Mota sai airport........

URS
Nana Diso💕💕

  http://nanadisoo.mywapblog.com/
[5/19, 12:38 PM] ✨Ķùbŕìéh çìè bèŕvièŕ: 75~80

       🌻🌴🌴🌻🌴🌴
  K'UNCIN RAYUWA
🌻🌴🌴🌻🌴🌴

     😯Na Nana Diso😯

   Suna i'sa airport basu wane bata lok'aci ba suka shiga jirge, a'wanne ne da ba sufi shida ba suka i'sa a madina, gidan sa suka huce gida yayi kyau sosai komai sabo, yar yariya da ta rar a palour wacce ta tabbatar itace Aisha, " Dr isa wanka kawai yayi ya i'sa asubuti, " mamaki ne ya kama kursum, Zama tayi akusa da  Aisha, " tsak'en da Aisha taja shiya bawa kursum mamak'i, " cewar Aisha dallah malama k'yale ni, K'in aure baba na domin kudin sa, " Aisha bantaba zatan Haka k'ik'e ba, lok'acin da Dr yabani yayi mun misala da yarinya Mai tarbiya, Mai ladabi ga kuma biyayya, Sai K'uma nazo na tarar da sabanin Haka, K'uma k'isane nayi al k'awari zan k'ula dak'e tamk'ar 'yar da na haifa, " kiye hak'uri anty k'ursum daga yanzu zan dinga ce mik'i mumy, k'uma duk abunda nace mik'i yi hak'uri wallahi k'aka ce duk matar da ak'a kawo na dinga yi mata rashin k'unya, " babu k'omai Aisha yanzu muna tare babu abunda zai faru, " mumy k'ak'a ta masifaf fe yace ta sak'a ne a cikin k'uncin rayuwa tunda mahaifiya ta tarasu duk masu aik'in gidan Nan ta k'ore su, d'uk wane aiki ni nak'eyi yanzu ma ban gama wank'e bandak'i dan Allah k'i kula dani! " karki damu Bari naje nayi wanka Sai na gaida k'aka, " tohm, Wanka tayi ta shiga dak'in k'aka ta gaida i'ta, " ya rik'ecin gidan naku? " mamaki ya kama kursum k'aka wane irin rikeci kuma? " au ba ance uwark'i ta haukace ba? " kuka kursum tafara bashiri ta bar dak'in ta nufi dak'in ta, salloli ta farayi da addu'oi Allah ya yayi wa umma wannan cutar.

   Yau k'usan k'wana uku K'enan Dr i'sa bai dawo ba, kullum kursum cikin k'uka, wannan wane irin kunci ne, kitchen ta fada tafara dafa abinci, " k'aka ce tashigo kitchen din, kursum girke k'ikeyi? " eh k'aka yanzu na dura, " Tom daga yau karki kara dora komai a kitchen Sai kin tambayi ne, kitchen din tabari tana dariyar mugunta  " k'uka ta fashe da shi, " jitayi an rungumeta tabaya yayi mata kiss abaki, jikinta duk ya mutu, " ko kallon sa batayi ba, " wallahi aiki ya tsare ne, ta bata ya farayi kinsan Dai ina sani da kayana, " sumbatar bak'in ta yafarayi adaidai lok'acin  aka kirashi, sak'in ta yayi sorry dear zan shiga dak'in operation yanzu, " k'uka ta saka wannan wane irin k'uncin rayuwa ne.........

   K'e hadiza fito daga bayin Nan ko kuma nace uban k'i !!! " Da saurin ta tafito hartana kokarin gurdewa ak'a fa, " goggo danAllah kibari nace abinci wallahi yunwa nakeji, " abinci? Lallai wuyan k'i yayi k'auri shige k'ije k'i k'aimun tallan nan ko k'uma yanzu k'i daku,  k'i daina yafa mayafi jaka! Kuku ma da mayafin za'a sok'i, Na matso nafara ganin su alhaji legide suna zarya asoro na, " hadiza daukar tallan tayi ta huce, tana tafi tana k'unk'une mayafi dai bazan daina saka wa ba inya so ke kashi ne, " zakizo kisameni Zaki gani kurun k'i, " tunda hadiza tafita cine k'in naira 10 tayi kowa yake siyar waken nata, zama tayi a jikin wata bishiya yadda ganyen bishiyon ke k'adawa ga wata iska Mai dadi tunanin mahaifiyar ta takeyi da k'uma halin da gidan k'e ciki, gani tayi yamma tafara yi aguje ta tashi tare da farantin ta, Tana tafiya taga kamar ana binta abaya, jitayi ance ke juyawar datayi taga wasu maza narka narka, "cikin rashin kunya tace lafiya k'uka tare ni, " ke Dan uban k'i bakisan menene ladabi ba? " ai data fahimta 'Yan iska ne deri faratin tayi tabe ta karka shin kafar su Sai gudu, " muke k'i tsere wa wallahi muka kama k'i, Sai mun fark'e k'i, " ai k'uwa Sai ta k'ara gudu, gudu takeyi suna bin ta, wane dutse tayi K'aro dashi sai je tayi an dam k'i mata hannun, ihu ta saka danAllah ka taimaki ne zasu illata ne, " wata irin murya mai sanyi k'i k'wantar da hankalin k'i babu abunda zasu yi miki, kallo daya yayi musu gaba d'ayan su suk'a gudu, " nagode Amma na banu yau goggo zata kashe ni, abincin ya 'bari "cikin tausayi ya kalle ta nawa ne kudin?  " naira saba'in ne, " hannun sa yasaka a aljihu ya miko mata , gashi nan k'i rike canjin,  "  nagode nagode, sai datayi nisa tace ya sunan ka, " murmushi yayi yace sunana khalil, " Yaya khalil nagode, "goggo nadawo, jike wanke k'wanu 'kan na dura mik'i wane tallan......

  Fa'iza ki shirya zamu tafi k'ibiya, " tohm hajiya gani nan, " baba yana zaune k'ansa Sai sara masa yak'eyi yarasa yadda zaiyi Sai yayi Kamar zaiyi tunanin su umma Sai Kuma ya manta, " hajiya ce ta shigo alhaji bani kudi zanje barka, " to hajiya Kamar nawa? Dubu dare nakeso, " to ki dauka mana, " kar dai k'a fita kasuwa yau,  " toh hajiya, tafiya sukayi gidan bok'a, " Ibrahim ne suka shigo shida malamai da inna, dak'in umma suka shiga, malam usaine yace a kulle baba a daki domin zai iya kawo matsala, " ibrahim ne ya kulle dak'in, karatun al kurani yafarayi cikin suratul bakara anata karatu. Suna kara sawa gurin bok'a hajiya tafara Dan wuta aikin ka yayi kyau ka haukata kishiya ta, " hahaha a'i ne shige ne babu abunda bazan iya ba, " sauran 'ya'ya nata nakeso suma su fuskan ci K'UNCIN rayuwa, " ai karki damu suna cikin matsala, zamu hada kursum da matsalar kishiya ita kuma fitinan niyar yarinyar nan kakarta na hukun ta ta, " yauwa Dan wuta aikin k'a na kyau, " yaro ibrahim fa Sai kudi yakeyi, " ke kul yaron nan Bama taba irin su, yanzu ma karatun al kurani yak'eyi ba ruwan ki dashi, kin riga kin raba sa da mahaifin sa " tohm, ta ajiye kudi ta suka tafi......

  A k'wan ce suk'a barta,  wata baiwar Allah tazo huce wa taga umma shame shame a kwance duk zanin ta a Bude ga k'anta a bude, kama ta tayi suka tafi gida, " malam fito kaga wata baiwar Allah, " aikuwa naji ana zancen ta acikin gari, fara tofa mata ayatul kursiyu, " tohm malam mata basu da imani yanzu akan namiji suke wannan abun sun manta haduwar su da Allah,  tana fara k'aratun ta hankada matar malam tafara duk'an ta, dakyar malam ya cireta daga jikin matar sa, ya saka ta adaki ya kulle ta, k'ofa tafara jij......

  URS
NANADISO💕💕
http://nanadisoo.mywapblog.com/
[5/21, 7:28 PM] ✨Ķùbŕìéh çìè bèŕvièŕ: 80~85

🌻🌴🌴🌻🌴🌴
    K'UNCIN RAYUWA
🌻🌴🌴🌻🌴🌴
     
       😯Na Nana Diso😯

  Matar malam ce ta k'alle yadda umma t'ake jijjiga kofar Nan, " malam  ne ya shigo dau k'e da littafai da zamzam, yayi da umma tafito Amma shiru tak'e,  " matar malam ta fashi da k'uk'a malam k'a dubi baiwar Allah nan yanzu hak'a tana da 'ya'ya Amma ak'ayi yi mata wannan aik'in, wallahi wasu matan jahilai ne suna mantawa da tsaye warsu da Allah Sunyi mata asiri d'an kawai naiman duniya Lallai ne mu sani hak'uri, k'awaici, yafe laifi, K'unya, natsuwa yayin magana, hik'imar magana k'o cikin gardama da barin jayaiya alamu ne na nagarta, da da nuna Allah yayi maka baiwa da Hali da dabi'a mai kyau,Cikin AlQur'ani da Hadisai da yawa anyi yabo ga masu halin k'irki, masu juriyar cutarwar mutane, da
masu Mayar da Komi ga Allah, da masu yafe laifi Komi girman sa, " hakane Amma Mata dayawa suna sak'ace da Addu'a shiya abubuwa da d'a ma yak'e kama su ga rashin tsayar da sallah rashin k'aratun alqurani, azkar dinnan k'ullum ana magana a k'ansa k'ullum ana fadar fa'idar saa-: حسبي الله لا إله إلا هو علي توكلتُ وهو ربُّ العرش العظيم Kafa bak'wai k'awai zaku karanta safe da yamma, (بسم الله الذي لا يضر مع اسمه شيء في الأرض ولا في السماء وهو السميع العليم
Wanda ya fada sau 3 da safe babu abunda zai cutar dashi, Amma Mata su dinga tsoron k'ishiya Akan wane asiri ko kaidi, wallahi d'uk macen da ta sak'a tsoron Allah azuciyar ta ta tsaida sallah, k'ina karanta kur'ani kina bin mijink'i k'ina zaune da k'ishiyar k'i lafiya k'o k'uma mutane lafiya,inshaa Allahu Allah zai k'are'ki daga duk k'an sharri, " hakane malam Allah ya ganar damu,  " karatun da yafara yi wa umma tana ta ihu, yanata karanta ayatul ruqya, datayi wata kara ta wadi,Ga ganyen magarya Nan idan ta tashi ta k'urba sau uku Sai ta wank'e jikinta da raguwar, wannan k'uma zamzam ne tayi niyya tasha, ga hayake Nan Shima tayi tohm malam, " aikuwa tana tashi matar malam tasa tayi tak'e magana Sai dai batayin komai, matar malam tabata kaya tayi wanka, ta shafa man zaitun " malam na shigo wa yace alhamdulillahi yanzu kuma Sai binnin da akaye zamuyi ta karatu kai.......

   Goggo naga yanzu na dawo daga tallan wane irin tallah kuma zan k'oma wallahi kije tsoron Allah akwai al-kiyama, k'intsane ni narasa mai nayi miki danAllah kisassau tamun, " ke dakata ina magana kina magana? Indan bansaki a kuncin rayuwa ba mai nayi fansar da nace zan dauka dole nadauka Dana tun Yana karame akaraba ne dashi shekara kusan 40 Bai taba zuwa guri na ba, matarsa ce tayi wannan aiki shiyasa nace sai narama Akan wacce tazo gurina, dauke tallan k'i tafi ku kuma yanzu kije ajik'in k'i, " wallahi kije tsoron Allah goggo tafita tana kuka, yau Dai anyi ciniki babu laifi ta karya wata kwana ta hango khalil akusa da wata bishiya,  " sallama tayi tazauna kusa dashi, yammata ya gida? " lafiya Yaya khalil, khalil mutum ne mai kyau ga kwarjini, " yace Mata mai yakawo ki kauye kuma naga ke ba yar kauye ba ce? " tabashi lafiya komai , " hmm hadiza ne wallahi duniyar sai hakuri, babana mai kudi ne nikadai ya haifa k'awuna ya kawone kauye shi da 'ya'yan sa suka koma birne, nayi karatu mai zurfi ne babban barister ne, " karka damu akwai Allah! ya kamata ka koma kodan aikin ka, wane satin zan koma, " lah Yaya khalil kaga laya  yanzu sai kaga wane ne yayi wa wasu, " to k'i kyale inda kika gansa, " a a sai na warware ta, cikin ikon Allah tawarware ta jefar, " hadiza kenan kina burgeni wallahi, dama aci nakasance mijinki, " cikin kunya ta rufe fuskar ta, wane k'allon sa tayi, " ya tsok'ane ta k'ije gida Kar goggo ta jibge k'i,  " aikowa Amma tsoron hanyar nakeyi, " tashi to na rak'ake, haka suka tafi suna hira Har tai mai k'watan ce gidan su, " uncle farouk yana kofar gida yanata jiran ta, bisane ya hango ta ita da khalil suna hira, tayi masa sallama zata shiga gida taga farouk ko k'allon sa ba tayi ba, shiga gida tayi, " goggo tace tir tir da halinki tun dazu sai yanzu, " goggo mayi nafada badai nayi Miki cinike ba? " ke hadiza wane dan iskan ne wannan? " banza tayi masa tafara wanke wanke, " tashi mu tafi, " hannun ta ta wanke ta kalle goggo to Allah sada mu da alheri, suka kama hanya suka tafi......

   Ibrahim ne ya 'kira kursum suna ta hira yana kuma gaya mata rayuwar aure ba wasa bani,  " tohm yaya inshaa Allah zanyi yadda kace, hadiza ta dawo, Amma farouk yace yanzu zai kawo ta,  " danAllah kabata waya zamuyi magana, " tohm shikenan, " hajiya laraba duk hankalin ta atashi alhaji tun safe yaki kiran sunan fati yabada sanar wa duk wanda yaganta a K'wai kyauta mai tsok'a, " hadiza ce tayi sallama dak'i ta shiga ba wanda tagani, fitowa tayi tagaida baba, sannu hadiza ko awaya bakya kirana? " wallahi Baba wayata ta lallace, " Wai ina umma ne tunda nazo banganta ba? " hajiya tayi wuf ai uwarki ta shiga duniya! " wannan ai hauka ne? Wai laraba bazaki nutsu bane? " hadiza da kuka ya wanke wa fuska ta tafi gurin yaya Ibrahim, ba k'uka zakiye ba muciga da addu'a to yaya..

  Sallama ak'aye a k'ace hadiza tazo inji jibril hijjabi ta saka fita tayi, " danAllah hadiza kiso ne wallahi na chanja halaye na, ki amince nayiwa su baba zancen,  "  tunani ta shiga lokacin da Khalil yace hadiza ki amince da soyayyata danAllah?  " hadiza dake nake magana fa, " kabani lokaci zanyi tunani, danAllah ki taimaka wa rayuwa ta.......

  Tun daga sama umma take kallon gidan, matar malam ta kalla baiwar Allah inane nan? " alhamdulilahi kinfara Jin sauke Sai mugode wa Allah, " Mai ya faru dani? Ina k'ursum? " ki kwantar da hankalin ki mai zaki tuna karshen abunda yafaru? " kishiya ta Naga ta barbada min magani  kofar dake ina takawa na manta komai, kuka tafarayi.....

URS
NANA DISO💕💕
http://nanadisoo.mywapblog.com/
[5/22, 11:28 PM] ✨Ķùbŕìéh çìè bèŕvièŕ: 85~90

🌻🌴🌴🌻🌴🌴
  K'UNCIN RAYUWA
        🌻🌴🌴🌻🌴🌴
   
      😯Na Nana Diso😯

  K'ukan nan bazai mik'i magani ba, yanzu tunda k'in dawo hayyacin k'i awane gari k'ik'e? Acikin abuja nake muku ma muna zaune a wane zubin a kaduna!  Wato mutane sukan bane mamaki baka damu da shiba? Baka tsare musu komai ba? Baka cutar dasu? Baka wulakanta su? Amma su dinga naiman su rabaka da duniya, " hakane baiwar Allah k'iyi hak'uri, Allah yana tare da mai hak'uri k'uma da wanda ak'a zalunta, yanzu k'itashi mukama hanya, " nagode Allah yasaka da alheri Allah yabawa mutane zuciyar taimakon 'yan uwan su
Ameen, hanyar garin suka k'ama sun dadi a hanya k'afin su i'sa, gidan su suk'a fara huce wa sallamar su Inna taje, da gudun ta tafito tsakar gida, fati k'e nak'e gani k'u k'uma baki bace? " nice inna,  " alhamdulilahi, addu'ar mu ta amsu, Allah ya shiga tsakanin mugu da nagare, " ameen suka ce, " zama sukayi inna tace wayan nan sune wa yadda suk'a taimak'i 'ke? " sune inna , Allah yabiyasu, " malam yace ai bakomai, kawai Dai abunda zance shine ku cigaba da addu'a zama da alwala da kuma yawaita addu'o'in tsare, ku kuma gyara zuciyar ku, duk lokacin da ku kaga mugun mutum ku kasance cikin k'aranta wannan addu'ar :- اللّهُـمَّ إِنا نَجْـعَلُكَ في نُحـورِهِـم، وَنَعـوذُ بِكَ مِنْ شُرورِهـمْ k'u k'uma yawaita karanta حَسْبُنَا اللَّهُ وَنِعْمَ الْوَكِيلُ  domin rinjaya Ak'an mak'iya, " inna tayi musu godiya tare da alheri sannan suka k'ama hanyar garin cik'e da jindadin k'yautar, Sannu fati an hada k'i da hauk'an dole, Allah ya k'ara karek'i y'ata, " Ameen inna dama kuma mukaddari ne Allah ya riga ya rubuta, " hakane K'am  Nan tahau k'iran 'yan uwa, aka dinga zuwa, ita dai umma k'allon su take ta yi,  " anty aisha tace kursum tana madina itama, " au Har anyi aure, " eh an k'wana biyu ma ai, " to Allah yatsare kursum hak'urin ta Allah yakara mata wane, " Ameen.....

  K'o ina ya d'auka umma an ganta baba ne bashiri ya huce gidan surukan nasa, Har k'asa ya gaida inna, yace bark'an mu anga uwargida, " umma ce ta gaishe shi, " wane k'allo yayi mata Na nasu na  manya, can kuma yace fati ki gafarce ne nayimiki laifi wallahi in zan rabu da kowa bazan iya rabuwa da ke ba! Duk abunda yafaru wallahi Bana cikin hankali na Sai a k'wanan nan, k'iyi hak'uri kursum ma bansan haka na turata ba Amma yanzu Na aika da kudi tasiya abunda takeso, fati danAllah k'ar kice zamu rabu domin haquri da rayuwar da k'i ka tsinci kanki a gidan auren ki,  ko wahala, ko daci,ko zaqi,sanyi, zafi, ku jure ki yi haquri k'i roqi Allah ya yi mik'i sauyi na alk'hairi, k'i tallafi mijink'i domin k'ice irin mata nagare da mazaje suke son kasance wa dasu,  nasan komai zaiyi sauke inshaa Allahu, " i'don umma duk ya cik'o da k'uka tace k'arkada mu alhaji bazan taba cewa ka sak'e ne Dan na shiga wannan K'UNCIN RAYUWA!!! kuma nasan komai zai huce, " inna tace fati k'in cik'a 'ya tagare Allah ya mik'i albark'i, Nema kiyafe mun abunda nayi miki alokacin da kike karama, " inna kenan ke mahaifiya tace bani da kamar k'i  komai k'i k'a yemun nayafe mik'i, Allah ma muk'an yi masa kuskure ya k'uma yafe mana! " inna tace tabbas Biyayya ga miji ba mai iyawa sai mace ta tagari,da yawa mata suna so aci sune wadan da Annabi (S.A.W) ya sifanta dinnan da (Nagari) saidai biyayyar itace tayi qaranci, ko za ayi saidai a gabansa, idan ya matsa an watsar kenan, kina cikin mutanen dake kwatan tawa, " haka suka kama hanya sai gida.....

  Sallama umma tayi hadiza ce ta dire salad d'in da tak'e yan k'awa, umma ta rungume tanata k'iran alhmdlh umma ta, wayyo d'adi Sannu da zuwa baba ne yace k'ar k'ik'arya mun mata, " haba baba da girman k'a, " hannun  umma ya rik'e suk'a tafi bangarin sa, " Hajiya laraba duk ta kideme yanzu ya boka zaimun haka? Sai sintiri ta k'eyi k'ee wallahi sai na k'awar dak'i fati, lallai ne,  tsakar gida tafito ai wallahi baka i'sa ba, ta gama isk'an cin nata tadawo shine za' ayi mak'a asiri wai hauk'ace wa tayi, yau ne dak'ai ne agidan nan! " fati ya k'amata nafita na k'oyawa laraba hankali, " a a karkaje alhaji danAllah kayi hakuri, " ina nagaje! Har zai fita tafashi da k'uka in dai kana sona karkaje, " angama basai k'inyi k'uka ba k'i k'wantar da hank'alin k'i ba zanje ba, " wallahi kayi asara wawan namiji wanda ak'a gama da shi, banza D'an kauye, " K'ai K'ai  Hajiya lafiya kuwa?  " lafiyar ubanki?  Wallahi hadiza zanyi maganin ki idan baki fita ido na ba? " ikon Allah daga fadar gaskiya, " sallama taji ance hadiza kizo inje khalil, murmushi tayi tace tohm gani nan, dak'i tashiga ta gyara fuskar ta wane turare tasaka mai k'amshi, ta dauke wayar da ya ibrahim yasiyo mata, frige ta bude ta dauke lemo, sallama tayi masa " cikin murmushin daya kawata masa kyau yace barka da rana gimbiya, " a'a ranka yadade yaushe k'ada wo, " ai nema a ranar na baro kauyen, har nayi solving wane case mai ban tausayi ga ban dariya daga karshe, " ah gaskiya ne barister zanso naje wannan case din daga bak'in k'a, " ya k'ada fararen  ida nowan sa yace ai yarda k'ik'a fad'a hak'a za'ayi....

  Wata mata ce tak'awo k'ukan ta mijin ta ya saketa sak'i uku ga kuma 'ya'ya tak'was, ga KUNCIN RAYUWA  domin idan yayi tafiya baya dawowa sai yayi Wata biyar, to wannan k'aran yana dawowa ya sak'e ta ya dinga watse da k'ayan su, " subhnlhi Amma wannan miji baida imani, kuma banda abinsa inta tafi ina zataje ga 'ya'ya tak'was, " kidai bari gimbiya shine k'oto ta tambayi shi dalilin sak'en aik'uwa sai cewa yayi shi hak'a k'urin, k'uma ta tafi da 'ya'yan  yabar mata, " hadiza tace kaje danAllah yasan wanda zai amfana acikin 'ya'yan, " ai ingaya miki shine ak'ace ya k'awo ta k'ardun gidan, yanata d'aga K'ai wai shi Mara k'unya, yanata dariya, alk'ali yace wannan gidan k'a ne? Yace nasani aikuwa aka mikawa matar tana k'uka ta ansa, shikuma ya fashi da k'uka ai k'uwa k'owa yasa dariya, " lallai mutane basa tunani k'azo zak'a wulak'anta wane sai Allah ya wulakan ta ka, " hakane yanzu yakike yagida, " lafiya lou, ya kuma tunani na? " ta rufe fusk'a, " sai ga uncle farouk ya turo gate, kallon su yayi ya k'au da K'ai, " Nan suka cigaba da hirar su, sai yamma ya tafi.......

  Tana shiga cik'in gida aik'in ta ta k'ara ta zuba masu, lok'acin da ta k'aiwa hajiya laraba k'waro mata tayi ajik'in Allah yakiyaye bata k'one ba, " wallahi Hajiya kije tsoron Allah mutuwa bata da rana, " kee fitar mana adaki cewar fa'iza, " ai dama ba dak'in mu bani ba zan fita, " Dak'in su ta shiga unma sannu ga abinci khalil yana gaidak'e, " uncle ina yini? Lpya ya k'ule k'ulan samari, " hmm tace wayanta yafara  ringing duba sunan tayi jibril ta gani, dauka tayi cik'in wata murya, " habibi yata kina lpya? " lpy,  " kin ganne ina masallaci, dama inaso na tambayi ke, " inajin k'a, " Nafilar da ake yi bayan sallar Magariba; shin karatun ta a asirce ne? ko a bayyane ne?, " A bayyane ake yi, sai dai mutane in a cikin masallaci suke don kada wani ya rinka yi wa wani a bayyane (yan saurare), sai a yi
a asirce, " godiya nak'e matata tak'aina, zanzo da daddare danAllah kifara sona " hmm kashe wayar tayi, uncle ya harare ta.........

   K'ursum wane dadi ya cika ta tunda ya Ibrahim yace umma ta dawo, Amma shi yayi tafiya beyelsa, girke ta dura sannan ta shirya aisha ta tafi mak'aranta kaka taje ta gaisar, dakyar ta amsa tana dak'elewa, tana zuwa dak'in ta wayar ta ta 'dak'ko umma takira suka sha hira, " umma tace yanzu kin zama matar wane ki yawaita addu'a tace tohm, " umma bani hadiza, ta mik'awa hadiza wayar,  dak'in ta ta shiga ta rufe, " amarya anata shan soyayya, " ke wane amarci mutumin da Har yanzu bamu kwana gado daya ba, " kursum wannan wane irin abu ne mtsw sai kace ba mace ba, " naji nidai nayi missing dinki danAllah bani tips, " ga sunan zanbak'i, " yanzu daddare i'dan zak"u k'wanta saik'i saka fitinannun k'ayan bacci, " Hadiza tun yanzu zanfara? " da dina dak'e gidahuman ce dole ne  yanzu zak'i fara domin k'i mallak'i abunk'i da wuri, daman jiran dakikeyi k'ishiga k'uma k'inshiga, k'uma k'idinga sak'a masu fito da shape din jik'i, " gask'iya da k'unya, " kinga kursum sai anjima," danAllah karki kashe wasa nake, " kursum k'i ka'sance mai k'ula da mafificin gyara akan inda
mai gidank'i ke fara kallo na daga jikinki, " tohm hadiza...

   K'i dage dasaka  kaya na zamani da style na dinki kala kala, daurin dan kwali daban
daban, tafiya mai tsari da daukar hankalin sa, k'insan can bak'amar Nan bace ba, " kwarai kuwa, " idan k'un tashi da asuba k'i tsugunna k'i gaida shi, sannan Sai kishiga wanka  ki saka kaya masu kyau k'i fesa jikinki da turare, kiji cikin shagawaba kice k'in hada mai ruwan zafi yana shiga, kigyara da k'ink'i,da gadonk'i, sai ki k'unna turaren wuta,  k'i dakk'o masa k'ayansa Wanda kik'aga sunfi sauki, " Tam hadiza ina jink'i, Narantse mik'i da Allah gurin farantawa miji babu k'unya, babu k'unyar data huce k'ik'ama kanki awaje,yanzu K'uma k'inshigo gidan miji d'uk wane motsi nake Allah zaibaki lada, dan hak'a kisak'a Allah aranki to Shima zai faranta miki, K'ark'i yarda bak'in k'i yayi doyi haryaji k'ina wari, k'inajin bak'ink'i yafara wari to yimaza k'i dauk'e brush da maclin k'iwank'e, k'ark'i zauna babu k'amshi, K'uma k'izauna k'ik'arance halayyan
sa tsaf, " tohm yar uwa...

  Yawaita sallah dare ko da sau biyu ne a sati kiyi addua Allah yabaku zaman lpya ke da mijinki yadauwamar muku da kauna ta har abada ya kade muku sharrin mutum da aljan, kinga sai anjima wataran ma karasa zanyi aiki yanzu, " tohm hadiza Allah yabar zumunci, " anty aisha ce ta shigo dak'in haba hadiza danAllah karamun nema wane sirrin, " sirrin me kuma,  lah ai naje k'omai wallahi, " ke anty aisha ne yarinya ce fa, " yarinya mai tarin ilimi makuwa, " hmm kisamu zuma da kankana da pink da zogale kiyi blending k'i shanyi, " godiya nakeyi 'yata tak'aina.....

   Lokacin da doctor ya shigo gidan kusan sha dayen dare, kursum tana zaune ta saka wane mini skirt tayi kyau, " mamaki ne ya kamashi kursum da take kullum cikin hijjabi dan k'walen ta ya cire mata," ta tsorata ba k'iyi bacci ba? " taya zanyi bacci mijina baya kusa Dani, " wane irin kallo ya yimata, "okay bari nayi wanka, "a'a muje Nahada mak'a, jansa tayi har dak'i daga nan k'uma suk'a fada sunna...........
 
URS
Nana Diso💕💕💕
http://nanadisoo.mywapblog.com/
[5/25, 10:53 AM] ✨Ķùbŕìéh çìè bèŕvièŕ: 90~95
 
       🌻🌴🌴🌻🌴🌴
  K'UNCIN RAYUWA
🌻🌴🌴🌻🌴🌴
 
   😯Na Nana Diso😯

       , Dr isa ne ya k'alle kursum tare da shafa k'umatun ta, kursum barakallahu fiyki, rabon da naji dadi haka kusan shekara 10 kenan kullum ban da lok'aci Sai aiki, " k'iye mun alkawari kursum k'o da nayi miki laifi zaki kasance cikin faranta mun? " dai dai kunnan sa taje tace karkada mu mijina Na kaina komai idan nayi maka Lada zan samu to mai zai hanani ba faranta Maka k'o da kuwa ina cikin KUNCIN RAYUWA, " k'allon ta yayi tare da kad'a jajayen i'danu wan sa, wato kursum inkika bani kulawa ak'o da yaushe, zaki Samu soyayya ta kulawa ta, da Kuma kauna daga gareni, " murmushi itama tayi cike da sake sake acikin zuciyar ta dama akwai ranar Nan da zatazo gani ga mijina Allah nagode maka, "haka yafita zuwa dak'in ta, " ita kuma tararra fa zuwa bandak'i d'omin ta tsark'ak'e k'anta tayi alwala tafito, tana fitowa ta gyara dak'in kayan su ta sak'a a ingin wank'e " shigo wa yayi rike da ledar a hannun sa, k'allon dak'in yayi yadda ta gyara shi, sannu my heart beat, " sannun me? " yadda kika tsaftacen dak'in,  " inban gyara mak'a ba wazai gyara mak'a, bakaso na samu lada ne? Yanzu zo muje kayi wanka, " wata mik'a yayi wash nagaji sai dai k'iye mun......
 
  shiru ta danyi Na lokaci sannan tace indai har zai faranta maka to muje nayi maka, " Sai da ya shiga toilet taga da gaske yake aikuwa da sauri ta fito ta rufe masa k'ofa, kitchen tashiga ta hada musu breakfast, dak'i ta dawo ta zauna, yana fitowa tabashi kayan sa, ta shafa masa mai, " laptop ya 'dak'ko ya k'unna cikin wata murya sirirya tace breakfast din fa, " anjima kadan zanje nayi,  " tunani ta danyi sai kuma mai hadiza tace mata, ta k'asance mai nane masa duk inda ya zauna, aikuwa ringume shi tayi ta manne ajikin sa, " wane dadi yaje, yauwa heartbeat baba ya bayar ansiyo miki Mota gobe za'a kawo sai k'i fara 'dak'ko Aisha a skul, " cikin nutsuwa tace tohm Allah yakara girma yace ameen, " chan yayi nisa acikin aiki tace mijina, " yace Naam ya ak'ayi? " zancen aik'i na, " kursum kisane bazan barke kiyi kowanne irin aiki ba koda kuwa Na office ne, " murmushi tayi tace tohm miji na zanyi yadda kakeso, " to Allah yayi miki albarka,  Amma koma zakiyi business, " tohm Bari na 'dak'ko Abu, " tashin da tayi duk yaje babu dadi, " Aisha taje ta tasa tayi mata wanka tasaka mata uniform suka tafi dinning tabata abince abak'i, " Dr ne yafito mamaki ya cika shi da yaga aisha ta sak'e jik'i da'ita, dak'in k'ak'a su kaje Sai da suka gaisa,"  ta kalle Dr ina asubutin, " yanzu zan tafi , " banson Sha shanci kar a shanye min kai, " breakfast yayi ya dauke wasu file's,  " kursum ta rungume shi tace adawo lpy.......
   
   Hadiza Bata 'dad'i da dawawo daga gidan inna, kitchen ta shiga ta ajiye daddawar data basu,  zata shiga dak'in taga duk an barbada wane Abu Kamar magani, k'o k'allan gurin ba ta karayi ba, tsintseya ta da'kk'o ta share gurin, " hajiya ce tace ke Dai Allah ya wadaran halinki,  Mai ruwanki da maganin? " Hadiza rai abace tace hajiya k'ama girman ki, " d'aki tayi shigewar ta tabarta tanata zagen su, " umma ce tace da baki share maganin ba,  da kin kyaleta da aniyar ta, " Tom umma gaba bazan kuma ba, " yauwa kidai kawai ki cigaba da addu'oin kuma komai Zaki taba agidan nan ki dinga bismillah , " inshaa Allah zan dingayi " baba ne yashigo yaga Sai masifa hajiya laraba takeyi da zage, " ransa abaci yace wai ke maike damunk'i  ko kunya bakyaji kiye ta masifa ke k'adai, " Kai alhaji dak'ata kaima yanzu zan ci maka mutunci, " k'allon ta  yayi da mamaki to inajinki asararriya, kowacce mace tana neman aljanna ki kuma kina naiman duniya, " dallah yi mun shiru zaka dawo hannu ne sai kayi bayani, " umma ce ta lek'o tace sannu da dawowa alhaji, " Yauwa matar kirke, tawo muji ki bani abunci nagaji, hannun ta ya rik'e suka tafi shashen sa....

  Hajiya laraba tsalle tayi ta wadi k'asa saboda tashin hankali, d'aki ta shiga ta lalabe number usman yace gashi nan zuwa, " hajiya k'ik'a k'irane, " Kai da matsala gurin boka zakaje,  alhaji yadawo hankalin sa, " tohm hajiya kawo kudi, " hak'a tak'wasa tabashi ya tafi, " yana isa bok'a yayi dariya, su Dai sunfi karfen ku, domin kullum cikin yin azkar suke ga tsoron Allah ga sallah, bata yadda asiri zai shige su, domin aljani Dan bunzu yaje sun fara k'ona shi, " uban ku Dai yanzu ga magani ta barbada masa,  Amma kuma aik'in bazaiyi ba sai anfara yi masa sata, huwumeekoo, " tohm boka dan wuta godiya nakeyi.........

  Hajiya laraba tsalle tayi ta wadi k'asa saboda tashin hankali, d'aki ta shiga ta lalabe number usman yace gashi nan zuwa, " hajiya k'ik'a k'irane, " Kai da matsala gurin boka zakaje,  alhaji yadawo hankalin sa, " tohm hajiya kawo kudi, " hak'a tak'wasa tabashi ya tafi, " yana isa bok'a yayi dariya, su Dai sunfi karfen ku, domin kullum cikin yin azkar suke ga tsoron Allah ga sallah, bata yadda asiri zai shige su, domin aljani Dan bunzu yaje sun fara k'ona shi, " uban ku Dai yanzu ga magani ta barbada masa,  Amma kuma aik'in bazaiyi ba sai anfara yi masa sata, huwumeekoo, " tohm boka dan wuta godiya nakeyi, hadiza tana gyara gadon ta wayan ta taje tana ringing dauka tayi sannan tayi sallama,  " wata sabuwar murya taji Kamar ta taba jinta, gaida shi tayi, "cikin nutsuwa ta amsa, " zakiso kije k'one wanene Amma hak'an bazaiyi wu yanzu ba, tun kina k'arama nak'e tattalin son k'i, aduniya banida wane farin ciki sama dak'i na fahimce anaso akwace mun ke shiyasa nace please kidaina kula samari nine mijin k'i, " ikon Allah bawan Allah Kamar Dai mistake din number kayi anya k'asan dawa kake magana? " da hadiza sarauniyar kyau, ma'abociyar murmushi, ga tsafta ga k'uma iya k'walliya, ilimi k'uwa ba'a magana, " bawan Allah sai anjima, k'anta ne ya k'ulle zama tayi ta kunna k'allo, sallamar jibril taje da ledoji a hannun sa, " k'allon ta yayi tun daga sama harkasa sannan ya wani gyad'a kai, " sannu da zuwa yaya jibril k'awo k'ayan? " banaso koya ya k'ashin abin kauna ta ya wahala, Zama yayi a kujerar  kusa da'ita, " umma ce ta shigo lallai ne jibril sai yau anya ba b'atan kai kayiba? " keyarsa ya Sosa ayi mun afuwa umma ai yanzu mun tuba, " daki ta shiga tana dariya, " zumudi da son in kasance dake nake, mai yasa bazaki aminci da soyayya ta ba, kinsan yadda nake son k'i, kinga nadaina duk abunda nakeyi dan Allah k'i sone, " kallon sa tayi yanzu daga ina kake k'a biyo, " masallaci naji nayi miki wannan siyayyar, " ah nagode sosai kam bari na huce kasuwa, " tohm Allah ya tsare, " umma duk tana jinsu.......

   Ibrahim yana beyelsa ya d'ago ya dawo domin yaga umman sa, gobe dai yake shirin dawowa domin ya hada k'omai nashi, wayar sa tafara k'ara ya d'auk'a, " hello ibrahim, " Naam wake magana? " Aisha ce Ibrahim saboda ina kiranka ka canja layi, wallahi ibrahim ina sonka ina kuma fata kazama mijina, ko kuma gudun halina kakeyi, wallahi ne ba mutuniyar banza bace ba, " nasani aisha ba gudun ki nakeyi ba? Nema ina sonki, dan kince kina sona bazan gujeki ba, domin so hallitar ubangiji, kuma Allah ki durawa, " ibrahim kaine na mijin da idan nazauna dakai zan amfana zaka koyamun ilimi da sauran abubuwan, " karki damu inasonki sosai, yanzu bari na kwanta gobe  da sassafe zantawo, " sukayi sallama...

  Babane yafito tsakar gida yanata fada waya daukar masa kudin sa, fati ke kadai nabari adakin nan dan haka fitomin da kudina, " alhaji kadaina zarge na tuntune banyi maka sata ba Sai yanzu, lokacin da kake hana mu abinci babu abunda na taba daukar maka,  Sai yau, " hajiya laraba tace ai dama za'a rina, " hadiza tace baba ba akwai, " mai kuma zakice, " gurin kunnan sa tazo taradawa Mahaifin nata ai kadaina wahala baba nasaka maka camera,  " ya jijjaga kansa yatafi kasuwa,  " cewar hajiya laraba ke Dai hadiza kin banu munafuka, " daki Suka shiga,Da safe yashirya Sai garin abuja, tunda suka i'sa murna ta ishe shi, sallama ya doka, " umma tace sannu da zuwa Ibrahim, aka kawo masa ruwa, " hadiza ta zauna kusa da umma, " umma ya jikin naki, " alhmdlh, ai komai ya huce, " umma Allah ya kara tsare mu, wato addu'ar ki tayimun tasiri a rayuwa ta, kullum zanfita kice Allah yatsare ne kullum cikin shimun albarka, " a a Ibrahim kaima ka dogara da Allah kuma kayarda da kaddara shiyasa, " bari naje nadan kwanta, " wayar hadiza tafara Kara khalil ne ya sanar da'ita yau zaizo, " hadiza ina sane da ke abunda bakiyi da ba shikeki kokarin yi yanzu, Tara samari ba abune mai kyau ba kirabu da sauran kika ma Wanda kikafe so, " umma suleiman ya sone a halin dadi da rashi, " khalil kuma ya taimaki ne kuma kaunar sa tafara shigata, " jibril kuma saboda ne yadaina komai.......

  URS
  NANA DISO💕💕
http://nanadisoo.mywapblog.com/
[5/27, 1:47 AM] ✨Ķùbŕìéh çìè bèŕvièŕ: 95~100
 
       🌻🌴🌴🌻🌴🌴
  K'UNCIN RAYUWA
🌻🌴🌴🌻🌴🌴
     
    😯Na Nana Diso😯

   Umma duk sunyi mun halacci ina son su, Amma Kuma zan dage da addu'a zan kuma yi istikhara, umma kema danAllah ki taya ne da addu'a, " hadiza Kenan ai wallahi kullum cikin yi muku addua nake, idan banyi muku ba wazai muku, bani da kamar ku, Kuma koda Allah ya amshi addu'ar ku nema farin ciki nace domin naganku cikin jindadi, ai 'ya'ya dakike gani ni'ima ne,  idan mutum yayi musu baki ma kansa zai koma, domin I'dan 'ya'yan ka suka lallace kamar ke kika lallace, " Tabbas umma hak'ane, " D'an hak'a ina yi mik'i wa'azi k'oda k'inyi aure d'uk irin mijin da Allah ya hadak'i dashi k'ark'e sak'e k'i zage d'an k'i  Dan mahaifinsa baik'awo miki abinci ba, d'an k'i nak'i ne k'e k'ik'ayi wahalar abunk'i tun Yana cik'i, " shiyasa nake hana ki rashin kunya domin batada rana k'wata k'wata a kasare ma sai kinyi dana sani daga baya, abunda hakuri Bai bayar ba rashin sa bazai bayar ba, akwai kishiyar da aka kawo min, Har cinyar sa ta saka min a akwatina babanku ya hukanta ne ya korine gidan mu, Kinga da nayi hakuri wanene yayi gaba? " kice umma, tabbas samun uwa tagare arayuwar Nan abune Mai wuya, " muryar hajiya laraba ce ta katse su, " gashi nan alhaji yakawo kaza kuma wallahi ba zaku ci ba dan haka kyautar ta zanyi, " Har hadiza Zata fita umma tace karkije dan dai kaza, nasa Ibrahim yasiyo, " da safe Ibrahim ya shigo suka gaisa da umma,  " umma baki da bukatar komai banida bukhatar komai Allah yayi albarka dai........

  Dr isa ne k'ita kokarin k'iran k'ursum awaya amma shiru bata d'auka ba ya k'ira ta k'ak'a ak'ashe ransa yayi mugun bace, gashi yau kifi yakeson Sha, haka ya k'ara k'ok'arin kiran Amma ba'a a d'auka ba, ran maza yabaci idon sa Har yayi jajir, " kursum da ta dage tanata bacci Bata tashiba sai kusan karfe 4 bandaki ta shiga tayi wanka, aisha tagani a palour tana k'allo, yaushe k'ik'a dawo? " mumy nadade da dawowa tun 2, ai kinsha bacci, " aikuwa da aisha bari naje kitchen Kar dadyn ki yadawo, tunda ta shiga take faman aik'i, " k'ak'a da taga  waya tanata ringing sai ta saka a silent ta wurga Bayan bine tanata murna yau Dr zai yi masifa, " Dr isa a wane  sauri ya shigo cikin gidan, kiranta yafara yi ke kursum, ta naji ta tabbatar ba lafiya ba, " Dan iskan ce inata kiranki awaya kinke ki dauka Mai kika mai da kanki, banza ku da bakuda 'yanci agidan naku, har na kiraki kike dauka zanyi maganin ki!!! " dagowar da zatayi fusk'arta duk ta bace da hawaye, takara fashiwa da wane k'uk'an, ta ma rasa yadda zatayi da ranta dak'in sa tashiga ta duba wayar Bata ganta ba....

   K'aramar wayarsa ta d'ak'ko, dak'in ta ta shiga takira hadiza tana kuka tana bata labari, " kursum kowa da irin nashi bacin rai, ta gaya mata duk abunda zatayi, wayar takashe ta hau Sama palour dinsa, tsugunna wa tayi tace ga abincin ka akan dinning table, " wane kallo yayi Mata duk i'don sa ya k'oma red,  atsoraci ta kau da k'anta, " abinci kike  zance ko to kije ki cinye kayan ki, tunda ne mijinki ban i'sa nakira ke ba? Kinfe kowa sanin kwana biyu bana zama acikin gidan, yanzu da nake bukatar ki shine kika ke daukar wayata kullum Sai dai nasha magani gani da mata, kursum yakike so nayi,  " kukan da takeyi tare da bude bakin ta Dan tayi masa bayani, " ya daka mata tsawa tabar palour din, " D'akin ta ta shiga ta wada K'an gado tana k'uk'a, wannan wane irin KUNCIN RAYUWA ne???........
 
  Wanka ta shiga tasaka wasu rigar bacci wacce tasan yafeso, wane mint tasaka abakin ta, ta fesa turare kirjen ta yanata bugawa, ta murda kofar dak'in sa, ganin sa tayi yajeyo bayan sa yayi tagume, ta tausaya masa, dagowa yayi ya kalle ta " maimakon taga idon sa ya chanja Sai taga yakara tirewa, inda takara jin tsoro kenan kar ya zaneta, wane miyau ta hadeya mai cike da tsoro, ta baya ta rungume sa sosai sannan tafashi da wane zazzafan kuka, Dr danAllah kayi hakuri nasan nayi lefi amma wallahi wayata tun safe banganta ba, kuma I'dan baka kirane awaya ba bazai kirane,  banida wanda ya k'aik'a Kaine rayuwa ta I'd an kayi fushi dani zan kasance daga cikin asararrun mata, " kallon ta kawai yakeyi, " kirjensa takara na newa sannan tasa k'uk'a, " nasan nayi abu cikin jahilce tunda ban tambayi ke ba, kiyi hakuri, " hawayen fuskar shi tagoge masa, kadaina asarar mun da k'uk'an k'a, " kursum dole nayi kinsan kulawar ki nakeso ita kadaice zata dauwa mar da soyayyar mu, " ne takace duk yadda kakeso kayi dane hallak dink'a ne? " zaiyi magana kenan tafara kissing dinsa nan da Nan hankalin sa ya tashi............

   Ummi ina farouk? " yana dak'in sa,sallamar sa sukaje, gaida dady yayi, " kai dakata ne kakeso ka mayar karamin yaro, yau wata takwas baka fitomin da mata ba, wallahi ko ka gayamun ko kuma na hadaka da wacce nakeso, katsaya naiman kudi ko kullum sana'a, " haba dady ai lokaci ne aure, " yimun Shiru dama kike b'ata sa, " dady ayi hakuri, dama da wacce nakeso tun tana K'arama, " wacece?? " Hadiza ce, kowa jikinsa sai da ya mutu, jibril da yake dake tsalle ya daka yafito, wallahi yaya farouk baka i'sa ba! , " Kai farouk mai ke damunka ne hadizan da kake gallaza masa to ne ban amince ba Sha Sha sha, " ummi tace kuma hadiza ta tsaneka, " zata fara sona ne, " ai wallahi ne jibril ne nake son...........

  URS
NANA DISO💕💕

http://nanadisoo.mywapblog.com/
[5/29, 1:29 PM] ✨Ķùbŕìéh çìè bèŕvièŕ: 100~105

  K'UNCIN RAYUWA

      Na Nana Diso

  Ai wallahi Ne jibril  nak'e son hadiza!!! Wallahi Yaya bak'a'isa wannan ai hauk'ane k'aman ta cikin k'uncin dak'a sak'a ta? " farouk ne zai mik'e ya mari jibril Abba ya dak'a masa tsawa kai zauna,  k'aik'uma jibril k'a k'ara magana wallahi Sai rank'a yabace, shiru yayi ya zauna, " Kai farouk kalli ne, hadiza bata sonka kuma bazata soka ba, kasan mukan mu shaidani akan haka? Ko kamanta lokacin data manta bata zuba maka abinci ba kamanta dukan da kayi mata?  " Abba ai wannan tarbiya nayi mata Amma Abba hadiza nakeso Kuma ita zan aura, " wane kallo Abba yayi masa cike da cewa tashi kabar mun dakin Nan kafin raina ya baci, " Abba danAllah kabarni na aure hadiza, " ummi da tak'e gife cik'e da mamak'in 'ya'yan nata,  Har yaushe suka kamu da soyayyar hadiza? " k'ai k'uma jibril duk lok'acin da naji ka Kara zancen hadiza wallahi saina saba maka! " Abba yakakeso nayi? Nefa ita nake kauna gwara a aura mun abata, " zaka tashi kabani guri ko saina ballaka eh? Wallahi inba'a aura mun hadiza ba Sai na.., " kafita nace maka, " Abba akwai matsala fa 'ya'yanka sun kamu da son hadiza, " ke kyalesu duk hauk'an su suke, " haba Abba kadaina fadar haka so yafi hauka fa?  " zakiyi mun shiru ko Sai ranki yabace,  fita yayi yabar mata dak'in...

  Aisha ce tayi sallama gidan su Ibrahim hajiya laraba ta tarar a kitchen ta gaida da ita, " gurin wa kikazo? " Gurin umma nazo mahaifiiyar Ibrahim, " ke yarinya bazaki Rabu da Ibrahim Dan iska ba ko, to bari ingaya miki ko jiya ya shigo da wata cikin gidan nan, kizo ga ya'ya na masu kudi ga kuma hankali, " aisha ce takallita tun daga Sama Har kasa sannan tace ayya nagode da shawararki Kuma inso kisane rayuwar nan bak'a cuci wane ba Allah jarabarka yakeyi ballanta na kuma kacuci wasu, dak'in umma ta shiga sallama tayi ta tsugun na Har kasa ta gaida umma, " lafiya Lou aisha ya mutan gidan naku,  " lafiya lou, " hadiza kawo mata ruwa mana, " tohm umma frige ta bude takawo mata lemo, " hadiza sannu nagode, ledar da takawo musu su fruit ta ajiye tayi sallama da umma,  " to ki gaida gida mungode, " umma wannan kuma wacece? " ita Ibrahim zai aura, " kai Amma gaskiya ya'ya yayi sa'a, " wayan ta ce tafara ringing wacce ta tabbatar mata da Khalil yazo,  " turare ta fesa sannan ta dakko fruit da cake tatafi dak'in, sallama tayi, Gimbiya ta sannun ki da zuwa, " ina yini? Ya mutan gidan?  " lafiya lou gimbiya wallahi nai missing dink'i sosai ina sonki, soyayyar ki tana kokarin ta haukatar dani kullum cikin begen na kasance tare daki nake, ki gayamun danAllah inkena sona kar naji son ma so wani nakeyi, " k'allon sa tayi tare da k'ada idanun ta ya Khalil kenan matar mutum kabarin sa kadaina damun kanka muje muci gaba da neman zabin Allah,  " tabbas kinyi magana Mai kyau gimbiya ta siyasa kullum nake sonki, " dariya tayi ai nema haka, " baba ya shigo Khalil yayi saurin durkusa wa  Har k'asa barka da yamma alhaji " barka kadai, ashe kana nan, ya aikin Naka Naga kana kokari Allah ya taimaka, " ameen baba nagode, " kinyi mamakin nasan baba ko? " eh nayi, sallama sukayi ya tafi.......

  Ibrahim ne ya kira aisha awaya, dazu naji baki kirane ba ince ba laifi nayi miki ba? " haba hasken zuciya ta wani Laifi zakayi mun nayi fushi da kai wayata ce tabata Amma ina ganin anty ce ta dauke, gaskiya abunda matar nan Bata kyauta wa, kai kaga cin mutuncin datayi mun ta wulakanta ne na gaji tafashi da kuka, " kidaina kuka komai zai zama tahiri wane satin za'a kawo kudi, " Ibrahim da gaske kake? " da eh dagaske nake, saboda murna kashi wayar tayi, " dak'in baba ya shiga ya sanar dashi  zai tafi kasuwa, tohm Allah yakiya ye ka, " ameen baba, " hajiya laraba ce tayi tsaki, kai dai Allah ya shirye ka shanyayyi angama dakai,  " dak'a mata tsawa yayi tafita tana masifa, gashi an aiko mata cewa aliyu ya bata abun duk ya damalmale mata.......
Kee 'yar bora jike ki dura mun girke, " kalmar tayi wa kursum cewo Amma ba yadda ta iya ga ciwon baya, haka taji ta dora macaroni tunda ta shak'e kanshin abincin Sai amai, dakyar ta karasa ta kaimata nata,  dak'i taji ta zauna, " aisha ce tashigo mumy baki da lafiya kafin takarasa magana amai yatawo aguje tatafi bandaki, " sannu mumy cewar aisha, Zama tayi K'an kujera aisha ta rungume ta, " Dr Isa ne ya shigo sannu da zuwa tayi mai, " aisha tace dady mumy batada lpya, " kursum maike damunki, Yana miko Mata milk harta bude zata sha Sai amai,  " kallonta yayi yayi murmushi, "  haushi da takaice yaisheta ka kaine asubuti zan mutu, " aisha dakko min magani a sama ki tawo Mata da ruwa, tana kawo Mata tasha, dak'in ta ta huce ta kashe fitila ta kwanta, " Dr ne ya shigo kursum harkin kwanta, tana jinsa tayi shiru, tabata yayi,  " ne ka daina tabani, " hahaha duk cikin ne ya sake haka?  " cikin lafiya, " rike hannun ta ya karayi, " nifa baza kaimun komai ba tafashe da kuka, " ya kikeso nayi zanbi wasu matan ne Kuma ayanzu akwai abunda kike bukhata sama Dani,  domin shi zaikara wa babyn ki lafiya,  " ne kadaina cewa wa inada baby, " rungumeta yayi yafara kokarin rabata da rigarta.......

Baba ina yini?  Lafiya farouk alhajin ka ya gaya mun kake katsayar da mata ko, " murmushi yayi baba ai da wacce nakeso kuma k'aga ta gida ce hadiza, " kai alhmdulhi Amma naji dadi,  k'aga Sai ahada Dana Ibrahim, kuma ka kwantar da hankalin ka nabaka hadiza halak mal.......
 

URS
Nana Diso
http://nanadisoo.mywapblog.com/
[5/31, 12:26 PM] ✨Ķùbŕìéh çìè bèŕvièŕ: 105~110

🌻🌴🌴🌻🌴🌴
  K'UNCIN RAYUWA
    🌻🌴🌴🌻🌴🌴
             
😯Na Nana Diso😯

    Farouk k'a k'wantar da hank'alin k'a na bak'a hadiza halak malak, Daman inataso aci wane yace yanason auren zumunci yau gak'a ka fada naji dadi k'uma zan sanar da mahaifiyar ta, " wane murmushi yayi mai cik'e da murna, baba nagode sosai, " bak'omai k'adai k'afara shirin bik'i k'awai, " usman da k'ejin su ya huce dak'in hajiya laraba, hajiya ki fito kije wane abu, " aik'in ka k'ullum k'a'iya kawo munafur ci, ko kuma sabon bok'a kasamo mana, " ai Farouk ne ya k'e son hadiza! " hadiza anya kaji daidai kuwa? " hajiya agaba akayi zancen, " shigeya faiza fito nace fito mai bak'in jinin tsiya ga hadiza Nan zata tafi k'ina zaune babu k'o k'are, hadiza da naso ta shiga cikin bala'i Amma yanzu Farouk zai aure ta, dole mutafi gurin bok'a Dan wuta, ko baba Bata tambaya ba usman yaja mota Sai garin derfu tunda sukaji taketa surutu, " bok'a yayi dariya sannan yace kee!!! Wannan yarinyar tafi karfin k'i kuma mu baza mu iya yimata k'omai ba tana da addini ga k'uma tsoron Allah, " haba Dan uwata kaduba koza'a iya haukatar da'ita,? " nace miki tafi karfin mu kutafi kutashi kutafi, " tunda suka tawo hanya takasa suk'une, shigiyar yarinya tun tana karama nake mata asihiri Dan tak'i  samun miji Amma kuma gashi ta samu? " da ashar ta shiga gidan kee hadiza fito munafuka, Kinje kinyi wa farouk asiri dan k'i aure shi ko? " hadiza da batayi shirin fitowa ba Amma saboda taje anfadi farouk a saure tafito, Wai hajiya mai ke damunki farouk wane farouk? kuma banda  abunki I'd an kina asirinki Sai nema nayi, to Bari kije duk duniya natsane farouk Dan haka kidinga iya bak'in k'i!  " hajiya laraba shewa tayi aikuwa kishirya shiga sabon KUNCIN RAYUWA, " kugani akan ku....

Yau k'usan kwana biyu cikin rashin lafiya hadiza tak'e yi, " yau baba Yana shigowa umma tace hadiza k'wana biyu batada lafiya zazzabi ga kuma Bata iya cin abinci, " kusa da'ita yazo yace sannu yar albarka banda kije asubuti, " bazan iya zuwa ba baba, " yauwa hadiza ne mahaifinki ne kinsan bazan cutar dake ba,  " umma tace mai kuma yafaru, " alkhairi ne domin farouk yace Yana son hadiza kuma na aminci masa, " kuka hadiza ta farayi tare da ma k'yar k'yata baba dan Allah karka bani uncle Bana sonsa Bana k'aunar sa, " baba ne ya sanar da ita farouk zai zo ya k'aita asubuti, " kuka tak'e tayi umma tariqe hannun ta, haba hadiza karki saka kanki cikin wane hali mana, in ne mahaifiyar ki ce k'i aure farouk!!! " umma Har dak'e? " hadiza zan bak'i labari Amma Sai agaba, " sallamar farouk ta katse su, ya gaida umma sannan yace yajikin nake? " banza tayi masa, " to tashi mutafi, hijjabi tasaka suka kama hanya.....

  Cik'in da shash shiyar muryar ta tace uncle? " jiyowa yayi ya'akayi? " dan Allah ka taimaka min ka cewa su umma bak'a sona!!!  " Mai isa kake son yar iska, mara kyun ya? Wacce ka k'irane ajahila Kai da kanka kace za k'aga jakin da zai aure ne? shine zaka aure ne D'an k'a kunta ta mun? Dan k'a jifa ne cikin K'UNCIN RAYUW? " idon farouk ne ya fara zubo da hawaye kashe motar yayi yajiyo Yana k'allon ta, hadiza jiyo k'i k'alle ne, " nidai danAllah kace bak'a sona?  " hadiza saboda soyayyar da nake miki tun k'ina karama bantaba kula wata 'ya mace ba jira k'awai nake k'i girma, ina son k'i ina k'aunar k'i banida kice tauraruwar ruhina,  soyayyar ki ta maimayi cikin zuciya ta, " kuka takara fashi wa dashi nidai danAllah kabarni na aure wanda nakeso, " motar yaja suka karasa asubutin, Basu da d'e ba suka huce gurin magani ya siya mata,  " hadiza k'i daina dauka ta amatsayin makiyin k'i k'i dinga daukata a wanda yake son k'i domin farincikin k'i shine nawa, " tsake tayi ta shiga gida, tana shiga palour taga su anty aisha, " amarya an kawo kudi kuma Allah yasa damu za'ayi, " hadiza batasan lokacin da takara fashe wa da k'uka ba, " anty Aisha tace ne na rasa irin k'i, " umma tace kyaleta bata da hank'ali, batasan duk cik'in samarin nata babu mai kaunar ta Kamar farouk, shine zai k'ula dak'i sosai, " suka dinga yi mata fada ranta ya bace........

   Sai ta fita dan Khalil yazo, sallama tayi mai,  " lafiya gimbiya mai yafaru?  " kayi hakuri ya Khalil anriga anyi mun miji,  " bak'i gaya musu muna tare ba?  " k'afin mu hadu da k'ai akwai Masu sona to an bani daya daga ciki,  tasa kuka,  " tohm hadiza karki damu dama matar mutum kabarins a yanzu Dai shawarar da zan bak'i itace kibe mijinki ko da kuwa bakya sonsa, hadiza k'i k'asance mai haquri, juriya da k'au da k'ai ga mijin k'i, da duk sauran dangin shi, kamar yadda Allah Subhanahu Wata’ala ya fada acikin littafin sa mai girma yana cewa:“Lalle Allah yana tare da masu haquri” kinga haqurin k'i yana da matuqar amfani a gare ki, domin zak'i k'asance a tare da Allah ta sanadiyyar haqurin qi, kuma ga tarin lada a wajen Allah, ga wanzar da zaman lafiya a tsakanin k'i da mijinki, ga qara sanya soyayyar ki a zuciyar mijink'i, " tohm Yaya Khalil inshaa Allahu zan kokarta, " sai anjima kigaida umma, zataji........

Umma tana kitchen tanata girke, hadiza ta shigo tace umma mai zakiyi da snacks anty aisha ta kirane tace angama,  " yau za'a kawo lefin k'i yau Ibrahim za'a k'ai nasa, " shiru tayi tafita daga kitchen din wayar jibril ce ta shigo sallama tayi,  " wato k'in zabe farouk ak'ai na mutumin da baya son k'i, kashe wayar tayi sannan tayi blocking Din number sa, " Yaya Ibrahim gaskiya lefin ka yayi kyau ba'a magana, " hadiza ai nake yafe nawa, " hmm, " kidaina nunawa bakya son sa akwai makiya akusa damu da wannan kiyayyar take za'ayi miki wane mugun abun,  " Yaya ai shima baya sona k'wata k'wata, " kike Ganin haka Amma farouk yafi kowa son k'i ki tambayi umma, " karfe hudu aka k'awo lefin hadiza har a kwati 24, lokacin da hajiya laraba tagani suma tayi sai da fa'iza ta yayyafa mata ruwa, " ke faiza da gaske ne abunda nagani ko kuma mafarki ne?  " gaske ne, " shikenan yarinya tasamu jindadi, " faiza tace Amma umma aibata son sa, " tabbas da wannan damar zamu jefa ta, " mutane sai shigowa ganin lefe akeyi.....

  farouk ne yake ta kiran hadiza awaya Amma tak'i dauk'a umma ya k'ira ta mik'a mata, " sallama tayi sannan tayi shiru, " haba matas ya za'a ayi kike daukar wayata? Kinfi kowa sanin yadda nake son k'i na dago ak'ai min k'i saboda na jini ajikin k'i jikin da aka dadi Ana kularmun dashi? " hmm kagaida ummi takatse wayar, " fadeela ce ta shigo aminiya ta, " yanzu nake zancen k'i,  " ai k'uwa gani nazo lefe yayi k'yau ba'a magana, wallahi hadiza ki nutsu, " haba fadeela K'infi kowa sanin yadda uncle ya tsaneni Wai Amma saboda k'arya yace ne yake so, " hadiza kenan nidai idan zanbaki shawara to kimanta da baya k'i fuskance gaba, duk da nasan kinada sirri ka, Dan nema yanzu sai kinyi mun huduba, " dariya hadiza ta saka....

   Kinsan fadeela matsalar Ina al'ada za'a kaine kuma sai na koyawa uncle hankali, " fadeela tace adai yi mai rangwame Wasu suna cewa jinin alada yana zubar da niima Karyane!!! Niima halittace kuma shi period jinin cutane babu tayarda yahadu da niima, Kuma ita shaawa  tana tashi idan zakayi  al'ada Kuma shaawa tana sauka dazarar jini yatafi wanda daganan gabanki zaizama mai dumi, abunda zance miki kitafi da danyin zogale kimarkada kisaka madara da Zuma kidinga sha harki gama alada, kisa akaimiki kankana kullum kiyanka kisaka madara kullum kidinga sha harkigama al'ada, " haha lallai fadeela irin wannna huduba, " aikin fi ne ma, kuma karki manta da abunda kike yawan gayawa amare, " wanne daga ciki fadeela? "Mace ta qwarai tana son dangin mijinta yara da manya, takanyi musu zato Mai kyau idan sukayi kuskure, takan taimaka musu daidai iyawarta,ta girmamasu,ta wadata suda abinci kyautttuka, tariqa zuwa sha'anonin su gaba daya na hai huwa dana mutuwa, ta dage sai taga mai gidanta yana taimaka musu, wannan zaisa su soshi sosai,itama su saki jiki da ita,har ma idan suna neman wani abu sai kiga sun biyo ta
hannunta, " tohm fadeela nagode......

  Kursum da taki fama da k'anta, yau da safe tana tashi zazzabi ya rufe ta, Dr ne yabata tea sannan ya bata magani, " sunnu kursum, " k'allon sa k'awai takeyi idonta yayi nuru nuru, yayi mata allura sanna yasa mata karin ruwa, " jikin naki zai yi sauki zuwa anjima karki shiga kitchen zan tawo da abinci,  " tohm adawo lafiya, Bai dadi da fita ba kaka ta shigo daki,  ke kursum yabaki dura abuncin ba? " munafuka maza kicire karin ruwan nan kishiga kitchen, " tohm tunda tafara girken taji bayan ta ya daure da kyar takara sa, " Dr na zuwa yace waya saki girke? " ainaga naji sauki ahakan kikaje sauki, haba kursum ki daina wahalar da kanki, " tohm abinci ya dakko yana bata........

  Yau asabar yau aka fara bikin hadiza, Yan uwa sun ciccika, " tana daki tana wane sabon k'uk'an umma tayi mata Jan ido sannan ta shirya akayi mata kwalliya suna ta daukar hoto ummi ta zuwa hadiza ta rungume ta, aka saka dariya ummi ko kunyar sirikar take bakiji ba, ummi tayi dariya to Mai ruwan ku,  haka akace biki, washegari aka daura aure, " baba yasata agaba yadinga yi mata fada umma ma haka,  " Kuma ga adduar da nake so ki karanta idan zak'i shiga gidan k'i tun daga waje har zuwa, shigarki ciki, tundaga bandaki inzakiyi wanka kidaura alwalar ki duk da bakya cikin tsarki kidura alwala, Qul huwallahu Ahad, da Falaqi da Nasi, Ayatul
kursiyyu, Amanarrasulu don kari kanki daga sharrin shaidanu da mutane idan anzo kofar gidan kishiga to ta shiga gidan da qafar dama tare da (isti'aza da basmalah don neman tsari) sannan kiyi sallama in zaki shiga gidan koda kuwa ba kowa, " banda matsala daki a harkar azkar da karatun al qurani nidai kawai fata na  k'i zauna lafiya, " tana kuka tace to umma, ake dauke hadiza aka kaita dak'in hajiya laraba dan tayi mata wa'azi, " tace hadiza ina baki shawara da kidinga zabi mijin ki ki kaso auren ki kinji, babu shiri suka bar dak'in aka shiga mota, hadiza tana ta kuka sai gidan farouk gida ya hadu Sama da kasa ne gaskiya gidan na zama ne ne, ak'a kaita dak'i inna tace hadiza na lura k'ina al ada Ganyen magarya in kin gama alada ki tafasa kishiga cikinsa yana dauke karni da warin jinin haila, Kisamu almiski kishafa agabanki, Ki Kasance mai gyara gida, jikin ki, abin cin ki, da komai na ki,Domin tsafta abu ne mai kyau a Addinin Musulunci da fadin Manzon Allah Sallallahu Alaihi Wasallam“Tsafta na daga cikin Imani” kinga
kuwa hadiza ta ya zama dole ki tsaftace ko ki gyara gidanki, domin kin riga kin furta imanin ki ga Allah, " tana kuka tace to inna, haka kowa ya tafi sai ita kadai......

   Lokacin da ango yazo  sukazo k'anta yana kasa kuka k'awai takeyi nasiha ya dinga yi mata sannan ya umarce ta su tashi suyi sallah,  " banza tayi masa taje tayi alwala tazo ta k'wanta, farouk ne ya tabata hadiza ina mike magana Amma kinyi mun shiru? " tashi tayi cikin masifa tace karka Kara tabani, " mamaki ne ya kamashi duka i'don sa ya ciko ya fita a dak'in, " tana ganin yafita taji ta chanja pad tazo ta kwanta" yana fita dak'in sa ya shiga kuka ya fashi dashi yau shekara 33 ina bukatar mace amma hadiza  tayi mun haka??....

  Da safe tana tashi tayi azkar sannan taji  tayi wanka gurin dakko kayanta kananan Kaya ta dakko ba sufi iya cinya ba sai skin tied da ta saka, palour ta zauna tana karatun alqurani, " farouk ne ya fito da fara arsa yayi kyau sosai, " ta gaida shi ya amsa, " zama yayi kusa da'ita, tashi tayi karka kara zama ku...........

URS   
Nana Diso
http://nanadisoo.mywapblog.com/
[6/2, 8:31 PM] ✨Ķùbŕìéh çìè bèŕvièŕ: 110~115

🌻🌴🌴🌻🌴🌴
  K'UNCIN RAYUWA
     🌻🌴🌴🌻🌴🌴
   
😯 Na Nana Diso😯

   Hadiza ce ta tashi tsaye k'aga farouk k'arka k'ara zama ak'usa dani, ai k'in k'awai Sai wane mam matsowa k'ak'iyi, haba ni bana son nanik'a, wata kujerar taji ta zauna, " kallon ta yak'eyi yadda hips dinta suke kada wa jiyaye k'amar ya rungume ta, " cikin sanyi murya yace yanzu hadiza idan ban zauna ak'usa da k'iba kusa da wa zan zauna? Idan banji dumin jikin ki ba nawa zanje? Mai yasa kike so ki wahalar dani? " lallai farouk kana bukata akaika asubuti kardai kace mun har ka manta tsanar da kakemun arayuwar ka? Ko Kuma kamanta kuncin da Kasaka ne?  Ka rabani da masoya na ka aure ne Dan kasani a K'UNCIN RAYUWA,  Dan haka kaje ka nemo wacce kake so ka kara aure Sai kayi iko da'ita! Mamaki ne ya cikasa ta domin duk maganar da takeyi a tsorace dak'eyi saboda farouk yanada zafi, " mik'ewa yayi yace to ne zan fita kidafa mun cous cous, " idan nafada nawa na taimaka na rage Maka a plate,  " na tafi gida gurin su ummi, " tsaki tayi tace Allah yaraka tak'i gona,  " yanzu ba zakiyi mun addu'a ba Sai wannan tsaki tayi tai shigewar ta daki, " Sai kallon ta yakeyi ga wane yar da yajeki ajikin sa, Wayarta ta dauka takira kursum, sunata hirar su kursum tace wallahi hadiza kije tsoron Allah mijinki ne kidaina wahalar dashi kinji, dazu yakira ne ya gayamun komai, " nifa na riga natsane shi Dan haka Sai anjima....

   K'aka ce ta shigo dak'in kursum, kursum ta gaishe ta, " kursum kiyafe mun abunda nayi Miki Naso nasake cikin K'UNCIN RAYUWA, kuma Naga idan nayi haka k'aina  zan cuta, kuma Allah sai ya sak'a Miki, kiyi hakuri Dan Allah,  " haba k'ak'a wallahi babu komai, "Tom shikenan Allah sauke k'i lpya tace amin..........

Hajiya laraba ita da jibril da wane katon gardi suna mota, " jibril yace dama ai tunda ta k'e aure na wallahi Sai na goga Mata tambari, " Hajiya tace ai ne banaso na dinga ganin ta cikin walwala, yanzu Ola idan ka shiga gidan ka samata hodar bacci aikin ka kacire kayanka kabar gajiren wando Sai ka zauna kusa da'ita, " jibril yace kanuna alamun kamar kunyi wane abu, " Ola ne yace karku damu aikina ne, Buda Mota yayi yashigo gidan acikin palour dinta yaga lemo sauri yayi ya barbada maganin bacci ya buya, " hadiza jitayi k'amar motsen mutum Sai kuma ta share, lemon ta dauka ta shanyi taji kamar 'd'ace dace kawai ta ajiye rabi, dak'in ta ta wada wane lafiyayyen bacci ya kwashi ta, gashi rigarta 'yar k'arama duk ta barar raje, " lokacin da Ibrahim zai shigo gida yaga mota kamar ta jibril kawai ya share ya shigo gida sallama yayi yaji shiru sai 'yar hayaniya da yaje lekawar dak'in hadiza da zaiyi sai namiji yagane yanata magana ai hadiza k'in iya soyayya nema na moro na kwashe k'i, " farouk innalillahi yake fada Nan da nan ya ciro wayarsa ya dauke so, gidan su yatafi yana driving Yana kuka hadiza k'in cuce ne.........

Gida ya shiga fuskar sa duk ta chanja baba yana dak'in umma suna ta hira, zama yayi ya gaida su sannan ya fashe da k'uk'a, " hankalin su atashi su k'ace lafiya? " cikin kuka yace hadiza ya kama da wane a dak'in ta, " umma tace farouk kana nufin zina? "  Yace  eh,  " baba ne  yace Anya hadiza ce kuwa karkayi wa 'yata sharri, " hajiya laraba tace dama nagamaka 'Yan iskane Amma kake yarda yanzu kawai a shigar da k'ara k'otu, " umma tace tabbas haka za'ayi shine k'awai yafi sauki, " baba yace aji akai case Din kotu maza maza, farouk ransa baiso ba haka aka shigar da kara kotu gobe za'a zauna, baba hankalin sa ya tashi sai masifa yakeyi, " umma ce ta kirawo hadiza awaya, tana dauka tace umma inkwana, " kwannan ubanki Mara mutunci 'yar iska kawai da auren na kema bin maza kikeyi, " haba umma bin maza ki kace?  Ya za'ayi Nabi maza?  Wallahi sharri farouk yayi mani tafashi da kuka ta kashe wayar, " farouk nashigo wa ya kalle ta tanata k'uk'a, wallahi hadiza ina sonki Amma abunda kikayi bantaba tsamma ne ba k'in cuce k'anki, " tana kuka tace shikenan farouk burin ka ya cikaa akaina sai kagode Allah, ataki ta Kira Khalil tagaya mai komai, " kidaina k'uk'a hadiza inshaa Allahu gaskiya zata fito tohm.....

  K'OTU
  Yau ashirin da uku ga watan mayus cikara ta goma Sha shida kowa ya halatta acikin koto, hajiya laraba wacce take ta murna, " Alkali ne yace amik'o masa takadun, mijin hadiza Yana tuhomar ta da aikata zina acikin gidan sa Kuma k'an gadon sa, " alkali yace munaso hadiza tafito, cikin k'ank'anin lokaci Sai gata, malama hadiza kinje karar da mijinki yakawo abisa zargin zina, Kamar yanda mukasani acikin kurani da hadisai Akan duk Duk matar Auren da take yin zina, Idan har aka kama ta, kuma shaidu guda hudu suka ganta a irin yanayin da Shari'a ta tanada, Kuma sun cika dukkan sharuda,ko kuma ita tayi Iqirarin laifinta,To
Hukuncinta shine Abinne ta Zuwa Qirjinta sannan Atara jama'a suyi ta jifanta da duwatsu har sai ta
mutu. (Hakanan shima abokin zinar nata ida har ya ta'ba yin aure, " yanzu kinyarda k'in aikata? " hadiza tana kuka tace bantana zina ba ban kuma aikata zina acikin gida na ba domin nasan cewa dai duk matar da take yin zina, ko tana da aure ko batta dashi, to Tabbas tana cikin La'anar
Ubangiji, Domin kuwa Annabi (saww) yace: IN BANDA SHIRKA BABU WANI LAIFIN DA YAKAI ZINA GIRMAN LAIFI AWAJEN ALLAH, " alkali yace Ina lauyan mai k'ara? "Gani sunana isma'il, " toh ko kana da tambayoyin da zakayi wa hadiza, " eh in anbani izine ya mai girma mai shara'a, " an baka, " barister isma'il ne ya matsa kusa da hadiza, " malama hadiza kince ba ki aikata zina ba? kozaki fadi dalili? " eh bantana taba aikata zina ba tun ina yarinya domin yan'uwa na shaida ne, " to Amma washe Garin aurenki da mijinki....

Yafita menene kalmar ke takarshe dakika gayamai? " nace Ala raka tak'e gona, " dalilin me yasa kikace haka? " barister khalil ne yace ya mai girma mai shara'a tambayar da barister yake kokarin yi basu dace ba! " alkali yace korafin ka ya karbo, kakiyaye, " to ya mai girma mai shari'a Anan natsaya, " alkali yace ko barister khalil yanada abunda zaice, eh ya mai girma mai shari'a inason farouk ya fito, " to, " barister khalil yace malam farouk kace ka kama hadiza da wane adaki wanda harkake zargin tayi zina? " eh hakane domin inada hujja ta, " menene hujjar taka? " wayarsa ya d'anna yanuna hoton hadiza akwance ak'an gado tare da wane kato, " to malam farouk muna bukatar sheda guda uku har kai hudu wanda zai tabbatar mana da zargen mu? " farouk yace ne banida shaida, " hajiya laraba da jibril Har Ola sukace sune shaidar sa, " kowa mamaki ne ya kamasa sosai ballantana baba, " alkali yace to kufito haban kotu, " barister farouk ne ya k'alle hajiya yace mayi shaidar ki dangani da haka, " ranar naji unguwa shine nace Bari na shiga ina shiga naganta ita da wane kato, " dakika ganta awane yanayi mai kikayi? " fita nayi, " malam jibril kace kaima kana shaida, " eh tabbas tunda har naji kaimusu abinci, " abinci Kuma?  Waya saka? " kawai Naga damar kaimu sune, Sai naganta tanata surutai ak'an gado, har da ita daman ta tsane farouk, " barister isma'il ne ya tashi ya mai girma mai shari'a barister Yana huce gona da iri, " alkali yace korafi bai ansuba...

Mr Ola kace kana shaida? "  eh saboda ne ne wanda muka yi zina da hadiza, " brs yace dama budur warka ce? " eh budurwa wata ce tunda, " brs yace kana nufin kun dadi kuna aikata wannan abun, " a a wannan shine na farko, " ta yaya kashiga gidan? " waya tayi mun na shigo mijinta Yana fita, " to Ola zamuga wayarka, ya mika wayar sa Amma kace itace karshen wayarka? " ai ai ya duburbur nagoge,  " tohm malama hadiza tanaso taje Mai kikaye tundaga ranar, " tana kuka tace lokacin da farouk yafita na zuba lemo adaki daga nan Sai nashiga daki mukayi waya da yayata kursum ina fitowa naji Kamar motsen mutum, nazauna nasha lemon Sai naji badadi daga nan wane bacci naji naji na zube adaki, " alkali yace muna bukatar kofin nan aka kawo, Dr mansur ya ansa ya dudduba, sannan yace ya mai girma Mai shara'a wannan lemon ansaka kwayar bacci aciki wanda mutum zai iya kusan awa 5 bai farka ba koda tashin sa akayi, " barstr farouk yace malam Ola yanzu zakayi mana bayani? " kuka yafara wallahi saka ne aikin akayi, " su wanene suka saka ka? Yanuna hajiya laraba da jibril,  " ataki kotu ta hargetse, " barister Khalil yace kaji abunda Ola yace malam jibril, " eh nayi haka dan nasaka ta cikin damuwa Amma tayafi ne Kuma kotu tayi mana afuwa," ke Kuma hajiya kin yarda, " ihu tafarayi ke Dai hadiza Bana nasara akanki k'awai  ta wadi........

  Alkali yayi gyaran murya sannan yace, yanzu an wanke malama hadiza daga zargin da akeyi mata, da Bata aikata zina ba, " mijinta da yayi  zargen ta Wanda shi ya ganta da idon sa, yayi Abu cikin jahilce kuma haddi ya hau garishe kamar Ayoyin da suka yi bayanin mai gidan da ya yiwa matarshi kazafi kuma bai iya kawo uba to shi tsinuwa za su yi da matar ta shi, Allah Yana cewa: ''Wadanda kuma suke jifan matansu (da zina)kuma
ya kasance basu da shaidu saidai karankansu to a dayansu (itace) Rantsuwa hudu da Allah lalle shi yana cikin masu gaskiya * (Rantsuwa) ta biyar
war Allah ta haukanshi in ya kasance cikin makaryata. * Kuma abinda zai hana ayi mata azaba (haddi)
ta yi Rantsuwa hudu da Allah cewar lalle shi (mijin) yana cikin makaryata *(Rantsuwa) ta biyar lalle in Allah ya tabbata akanta in (mijin nata) ya kasance cikin masu gaskiya'' Surartun Nur, ayata: 6-8.
Anan Allah madaukakin sarki ya yi bayanin idan miji ya yiwa matarshi kazafi kuma bai iya kawo u hudu ba to 'Li'ani'' za su yi. Amma duk wanda ba miji bane to kodai ya kawo shaidu mutane maza
musulmai ko kuma ayi mishi bulala tamanin, ba maganar shi wanda aka yiwa kazafi wai
ntse idan ba haka bane, ko kuma shi da ya yi kazafin cewa ya rantse duk babu kodai shaidu ko bulala tamanin, Dan haka kaima za'a yi maka bulala tamanin, hajiya laraba jibril da Ola duk za'ayi musu bulala tamanin domin sunyi wa hadiza sharri wacce Kuma nutsatse yace, kazafi mafi munin kazafi " kai kuma ola kana da bulala da Kuma tara da kazafi ga kuma zama cikin k'eso na tsawon shekara daya............

  Allah Madaukakin sarki yana cewa:'Wadanda suke jifan mata masu
nkai da zina sannan kuma basu kawoshaidu
huduba to ku yi musu bulala tamanin (80), kuma kada ake karbar shaidarsu har abada, kuma waddan sune fasiakai. Saidai kawai wadanda suka tuba bayan kuma suka kyautata to lalle Allah mai yawan gafarane kuma mai yawan jinkai.....

  Nan kowa ya tawo gurin hadiza yana kuka yana naiman yafiya, gidanta suka zarce daga nan umma ta kalleta hadiza kina son farouk? " umma ko bana son sa ai nazauna dashi, kiran hadiza akeyi awaya kace  an kwantar da farouk, " umma tace maza kitafi, wanka tayi sannan tashirya tana zuwa ta ganshi jikinsa duk afashe, kallon sa tayi cike da tausayi, Dr ya shigo yace gaskiya kikula dashi domin zuciyar sa ta buga abu kadan zaiyi ajalinsa, kuma kisanar da hadiza ta yafe masa domin tun dazu zake kiranta, ahankali ya bude idon sa, " hadiza kiyimun afuwa wallahi kaddara ce tasa haka tafaru, ina sonki karki ce zaki Rabu dani, koda bakya sona dan Allah kizauna dane, " zafafan  hawaye suka gwauraye fuskarta hannunsa yasaka yana......

   Hajiya laraba tana asubuti cutar rabin jiki ta sameta gashi ance Sai anyanki kafafunta, za'ayi mata aiki a kwakwalwa, faiza Sai kuka takeyi tana Cewa dama kikeka jawo WA kanki gashinan Allah yadawo da kuncin k'anki kin cucemu.....

  Allah Madaukakin sarki yana cewa:'Wadanda suke jifan mata masu
nkai da zina sannan kuma basu kawoshaidu
huduba to ku yi musu bulala tamanin (80), kuma kada ake karbar shaidarsu har abada, kuma waddan sune fasiakai. Saidai kawai wadanda suka tuba bayan kuma suka kyautata to lalle Allah mai yawan gafarane kuma mai yawan jinkai.....

  Nan kowa ya tawo gurin hadiza yana kuka yana naiman yafiya, gidanta suka zarce daga nan umma ta kalleta hadiza kina son farouk? " umma ko bana son sa ai nazauna dashi, kiran hadiza akeyi awaya kace  an kwantar da farouk, " umma tace maza kitafi, wanka tayi sannan tashirya tana zuwa ta ganshi jikinsa duk afashe, kallon sa tayi cike da tausayi, Dr ya shigo yace gaskiya kikula dashi domin zuciyar sa ta buga abu kadan zaiyi ajalinsa, kuma kisanar da hadiza ta yafe masa domin tun dazu zake kiranta, ahankali ya bude idon sa, " hadiza kiyimun afuwa wallahi kaddara ce tasa haka tafaru, ina sonki karki ce zaki Rabu dani, koda bakya sona dan Allah kizauna dane, " zafafan  hawaye suka gwauraye fuskarta hannunsa yasaka yana......

URS
Nana Diso
http://nanadisoo.mywapblog.com/
[6/5, 2:08 AM] ✨Ķùbŕìéh çìè bèŕvièŕ: 115~120

  K'UNCIN RAYUWA

      Na Nana Diso

    Zafa fan hawaye suka gauraye fuskar hadiza, " Nan da Nan shima farouk idon sa ya cik'o, hadiza Nasan na bata Miki arayuwa Kuma nasak'i a K'UNCIN RAYUWA, Amma kisane wallahi duk abunda nayi miki nayi ne Domin karki lallace wallahi nayi miki Dan tarbiyar ki, tunda aka haife ki na cewa umma ina sonki Kuma inshaa Allah kice mata ta, shiyasa ko da yaushe na matsa miki, banson Naga kina abubuwan da basu dace ba, Kuma wallahi inasonki ina Kuma kaunar ki, kuma saboda ke na kamu da wannan ciwon, Karki ce na sak'e ki Dan Allah kinji, " haba uncle ka daina zancen Nan wallahi bazan Rabu da kaiba, umma duk halin da take ciki bantaba ji tace baba ya sake ta ba, nema kayafe mun kuruciya tasa nake ganin ka amatsayin wanda yatsaneni, Kuma ya matsa min Sai yanzu na fahimce ashi gata kak'e mun Kuma nasan illar rashin k'unya da Kuma kari mutunci na, zan cigaba da zama dakai har abada, rike hannun ta yayi sannan yayi wane murmushi wanda kana k'allon sa zaka tausaya masa, sallama suka je umma da baba ne suk'a shigo cik'in adak'in, " umma ce tace lallai kiyi koyi da Hali mai kyau domin daga ne har mahaifin k'i munyi tunanin zak'ice  arabak'i da farouk Sai mukaje ak'asin hak'an, baba yace Allah yayi miki albark'a, " farouk Ya jikin nak'a? " baba naji sauk'i Daman hadiza ce matsala ta, " umma tayi dariya to ga goggo chan tana ta neman k'i,  " hadiza tace Allah sarki goggo ai komai ya huce tunda tagani abunda takeyi ba mai kyau bani ba, " hadiza tace umma ina hajiya?  " baba yace tir tir halinta yanzu an yank'e mata kafafun ta Kuma ciwon hauka yaka mata sai fadar irin asirin datayi take, kullum a nagaya muku illar zuwa gurin bok'a Amma basaji ak'an namiji mata suyeta shirka ga Allah, na mijin da sukayi dan shi shik'ansa rabuwa zasuyi tun aduniya, " hadiza tana k'uka tace baba gidan mahaukata fa kace? " umma tace tabbas tana chan, faiza ma batada lapia, shikuma usman hukuma ta kamasa Yana dan farar mutane, " subhanallahi Allah yaraba mu da saka wasu cikin matsala, "ameen Ameen " likita ne ya shigo yace an basa sallama Amma suyi hankali domin kuwa zuciyar sa tana cikin matsala so suyi hankali,  baba yace okay doctor mungode daga Nan suka huce gida......

  Yau sati daya da sallamar farouk jikin nasa yayi kwari ga wane fari da yake tayi,  Yau ma kamar kullum yashirya cikin wata shaddar sa kitchen yazo ya tarar da hadiza tana girke, yace matas ne zan huce office, " tohm uncle , " uncle Kuma banason sunan nan gaskiya adaina kirana da uncle, gwara kidinga cimin sweetheart kinji? " tohm Sai kadawo agaida mutanin gidan  , gaskiya ina buk'atar mata ta 35 years ba easy bace, " hadiza ta bata rai bangani mai kake nufi ba? Sai kuma tasaka dariya " kya mayi dariya yau komai zai faru Sai dai yafaru,  ya fita yabar gidan, tana gama girke, ta fito palour ta gyara ta shiga dak'in sa nan ma tagyara turaru k'an wuta ta 'kunna ko ina k'anshi yak'eyi, wayar ta ta hango tana ta ringing duba war da zatayi taga kursum ce, d'auka  tace hajiya Mai ciki bakya nema na, " kursum tace ina farouk din? Ina fata kin saita masa k'ansa? Wallahi Yana bukatar ki, " hmm kursum kingan ne nan kankana da Zuma da kantu zan hada,  " hahaha dadi na da ke sirrika, " ai Nasan bazai sassauta min ba shiyasa,  na dakko zogale ma da madara Kinga ma yanzu zan goge jikina da al-miski, " lallai ne amaryar Yaya farouk,  nema bari nahada irin naki Dan na rikirkita Dr, "  Kinga kursum Sai anjima Bari  na shiga wanka.....

Umma tana zaune acikin da'ki ta gama sallar isha'i, baba ya shigo, umma tayi masa sannu da zuwa,"  yauwa kishirya zakije aikin hajji kwanan nan, " tohm angode Allah Kara arzuk'i, shiru tayi, " haba tunanin mai k'uma kikeyi? " hmm alhaji kenan godiya nakeyi ga Allah daya bani hakuri, gashi nan da bani nake zalintar mutane ba kowa Yana ganin mutunci na, " ai umma ne banda bak'in Magana sai Dai kawai kiyafe mun, ibrahim k'uwa sai dai nayita shima sa albarka domin abunda nayi masa ban kyauta ba duk da dai ba a cikin hankali na nayi ba, " ai wallahi bakomai Daman komai zai huce komai tsawon shekarun Abu sai yazo, " Ibrahim nace dashi da matar sa tunda ciki ne da i'ta suje umara, faiza ce tashigo umma dan Allah kiyafewa hajiya, bakiga halin dataki cikiba domin kuwa tanacikin matsanan cin K'UNCIN RAYUWA, " ki kwantar da hankalin ki na yafe mata tun ba yauba Allah yabata lapia,  " Humm Allah yasa dan tana cikin matsanan cin hali, anjima zamuje sai mu dubata.........

  Tun karfe tara farouk ya    shigo, " hadiza ranta ya bace tace wasu fitararrun k'aya, yana ganin ta sha'awar sa tatashi karaso wa yayi kusa da'ita, ya akayi darling yau ko sannu da zuwa bakiyi mun ba, " sai fa Tara kashigo, " yayi dariya naji gurin amarya ta ne? " tuni ta fashi da k'uka amarya? Daman kafin takarasa yakai bak'in ta cik'in nasa, " tureshi tayi tatashi ta tafi dakii K'an gado ta hau, " dak'in sa ya huce yayi wanka wasu turaru k'a yafesa masu kamshi, dak'in ya huce yanzu hadiza daga na ambaci kishiya shikenan hankalin ki yatashi, to ne da wasa nak'eyi , " tabaya ta rungume sa, yace tashi muyi sallah mu godewa ubangijin mu, to tace masa babu musu haka suka idar da sallah yayi addu'o sannan tace nifa Sai da safe bacci nakeji, " tana Hawa gado ya biyo ta, shafa ta yafarayi wane irin dadi itama taje, chan kuma Sai ta turesa ne k'a kyaleni, " haba hadiza wannan kuma sha'awar take da nakeyi nayi yaya da'ita? Dan Allah nema ki barni naji yadda kowanne ango yakeji kinje? Shafata yafarayi cikin wane yanayi yafara cire Mata kayan jikinta, tana wane irin kuka wanda yak'e k'ara narkar dashi Nan da Nan yafara aiwatar da sunna kuka Takeyi,  ina shikuwa farouk dadin kukan yakeji, Sai da yaji ya gamsu sannan yarabu da'ita daukar ta yayi cak yakaita bandak'i Bayan sallar asuba yadda yakeyin Nan Nan da'ita yasa Sai kunyar sa takeji, ahaka yace shi gaskiya zai k'ara kallon sa tayi cike da tausayin k'anta, yace karki damu durln babu zafi yanzu, haka takara narke masa ajiki......

   Bayan rasuwar hajiya laraba mutane dayawa sun tuba akasarin masu asiri sun daina domin sunga yarda rayuwa tayi da'ita gakuma irin wulakanta datayi karshe kafafuwan da take zuwa gurin bok'a dasu Sai da aka yank'e, gakuma irin mummunan KUNCIN RAYUWAR " data shiga faiza mai yak'e damun k'i? " wallahi umma Yadda rayuwa tak'e da nake tunawa, wato ko da abubuwa guda biyu nayi koyi nasan rayuwa Nafarko hakurin ki agidan muje yasa yanzu kinzama sarauniya, shirka da mugun hali yasa hajiya cikin KUNCIN RAYUWA,  kuma gashi har munsan rayuwa, " bakomai fa'iza kinga bikin ki yakusa kidaina saka damuwa, " tohm umma........

BAYAN SHEKARA HUDU

  kursum ta haihu har babyn ta ya fara tafiya,  ga aisha matar ibrahim itama yara duk sunyi wayo, " faiza Sai fama akeyi itama yau ko gobe, duk zumunci yadure kowa Sai fatan alheri yakeyi wa juna, baba da umma babu abunda sukeyi sai hamdala.....

   Faheema da abdul suka shigo dak'i suna abi ummi, kunga yaa abudul ya dak'i ne, farouk yace tawo gurina faheema jike daki kidau alawa, abdul ne yace ummi kinga abi ko, " hadiza tace to kabashi hakuri, " abi kayi hakuri nadaina, tohm shikenan kaima ka d'auka, " farouk ne ya k'alle hadiza yace kai ne aure zan k'ara, tashi rayi zata bar gurin yariko k'ota ta wado jikinsa, rungumeta yayi sannan yace nefa new  baby nakeso, haba abi har yaushe faheema ta girma, a a nefa baki isa ba," rugawa daki tayi aguje ya bita........

   ♤ sai saure nakeyi domin najiyo daya page din ashe littafin yakare ga alkalami na yakara, lallai malam ba haushe ya k'ance in zaka gina Ramin mugunta to ka gina dai Dai k'ai domin kaji dadin fadawa, " gaskiya mutane suk'an bani mamaki burinsu kullum su bata maka rai ko kuma suyi muna furcin ka, kai abun ma ga hassada, " Harso suke kafada Cikin K'UNCIN RAYUWA suyi Maka dariya ko kuma suyita yad'awa, suna mantawa da kowa data sa jarraba Kuma duk lokacin da Allah yazo zai jarrabi ka, ga kuma mutuwa wacce take dauki kowa kagama iyayen'ka, shakeyancin ka,  iskancin ka sha shancin ka, sai ka gan ka acikin kabari Kacewa Allah me??? Kai yan uwa mudage da istigfari, hasbunallahu, da  Azkar, ga Kuma karatun alqurani da duk harafi daya Lada goma, ga kuma tsayuwar dare, domin mudinga neman tsari daga sharrin mutum da aljan, mukuma yi fatan gama wa da duniya lafiya.......

   I'DAN KA K'WANTA BAK'A SANI BA WANE NE ZAI TASHE K'A: IYALANKA NE KO MALA'IKAN KABARI?!
KA ZAMA CIKIN SHIRI A KULLUM KADA A RISKE KA.......

' KADA KU DAMU DA MASU KULLA MAKu SHARRI DUK IYA KOKARIN SU BA SU WUCE ZARTAR DA
KADDARAR ALLAH A KAN Ku BA......
 

  ALHAMDULLILAHI 4/6/16 BIRTHDAY NA YAN UWA NAGA ADDUO'IN KU NAGODE ALLAH YASAKA MUKU DA ALHERI, ALLAH YABIYA BUKHATU.....

    ALHAMDULILAH NE NANA DISO NAN NAKAWO KARSHEN LITTAFINA KUNCIN RAYUWA, ALLAH UBANGIJI YASA AL UMMA  MUYI DA KOYI DARASI DA HAKURI DA KE CIKIN LITTAFIN DA KUMA SHA'AININ RAYUWA....

  SAI MUN HADU ASABON LITTAFI NAA
Mai suna

DUNIYA CE !  TA FI
BAGARUWA IYA JIMA!!!......

  IN ALLAH YA KAIMU BAYAN SALLAH!

   RAMADAN KAREEM YAN UWA NA
ALLAH YA KARBE IBADAR MU, MU DAGE DA IBADA YAN UWA, WATA NE GUDA DAYA DAKE ZUWA A SHEKARA.........

     TAKU NANA DISO( MUTAN MADINA)
 

URS
Nana Diso
http://nanadisoo.mywapblog.com/

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *