Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Tuesday, July 21, 2015

KARIN NI'IMA GA MATA. (mata kawai)

adsense here bana.jpg

KARIN NI'IMA GA MATA.
Tabbas mace komai kyawunta idn bata da ni,imar
jiki to bata iya gamsar da mijinta, dole ayi mata
kishiya, to amman ni'imar mace ya dan ganta da
irin nau'in abincin datake ci.
Amman ma tsalar itace basa tuntubar masana
dan basu haske saidai kawai suyi ta sayan
magun gunan yan kasuwa wanda basa dadewa
jikinsu wasuma basa aiki.
Ga duk macen dakesan samun ni'ima a jikinta
tota liqewa wannan sinadarin.
Kuma ana hadin ne da dare idan sun jiku da safe
akesha.
1. Asamu kan kana (water milon) meyashi se a
fafe samanta da wuka ayi mata kofa.
2. Asamu kanumfari (Clave) a dakashi a zuba
acikin kan kanar.
3. Asamu dabino a nikashi a zuba a cikin
kankanar.
4. Kwakwa (coconut) kwallo daya a fasa ta a
zuba ruwan cikin kan kanar sannan kwakwar ma
a nika ta a zuba cikin kankanar.
Sai a rufe kankana saida safe sun jiku sai uwar
gida ta shanye ruwan tas sannan ta cinye
kankanar.
Zaki bawa kawarki labari.
Anaso mace ta yawaita wannan abun zatai kima
da martaba ga mai gidanta.
Kila ma megida ya baki kyautar jirgi saida safe
ayita rigima.
Wallahi Insha Allahu duk wacce tayi amfani da
wannan sinsadarin zata yaba kuma zata kara
yiwa Allah godiya. adsense 2 here
Share:

5 comments:

  1. WANNAN SINA DARIN YAR UWA KI GWADASHI DANYANA DA KYAU SOSAI NAGA AMFANINSHI

    ReplyDelete
  2. YAR UWA GWADA KIJI DADINKI BA SHAKKA AKWAI AMFANI..

    ReplyDelete
  3. Mun gde da wnnan gudunmuwa taku allah ya karo basira

    ReplyDelete
  4. Gaskhya mugode allah yaqara basira

    ReplyDelete

please after reading drop down your comment here!...

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *