Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Saturday, July 18, 2015

WACE CE ITA? 22

adsense here WACE CE ITA..?? 22
Na ABBA GANA
Ya bata magani dagyar tasha ta amaryar ya
qara bata wani, yace ta daure ta saka wannan
abin pad tace bata iyaba, ya kalli bayan ledar
yaga yanda ake sakawa ya hada mata ya bata
ta saka, pant ma a kayan farahnax ya daukoshi,
yace ta kwanta dakinsa dakinta ya harqitse
tunda batada lafiya, tanashan magani tuni tayi
bacci,
Bata farkaba sai bayan la'asar tafito Palo tana
dingishi zata tafi dakinsa ya kirata zonan, ya
jikin ta amsa a kasalance, naji sauqi da gani
hajiya iffaat anji jiki Dan har idonta sun fada, tayi
wani iri da ita, ya kir Dr. ya miqa mata waya Dr
ya mata bayanin yanda xatayi komai kuma kada
ta damu duk mace mai lafiya tana wannan abin
sabida haka ta godewa Allah ya fada mata zata
iyayin kwana bakwai tana xubarwa, likita jinina
bazai qareba?? No wannan ba jini bane ciwone
yake fita idan bai fitaba idan kinyi Aure bazaki
haihuba ko bakyason haihuwa?? inaso mana,
him wayaga iffaat da ciki, yadai mata bayanin
komai sukayi sallama, ta bashi wayarsa, ta wuce
daki koda taje duk an tattara kayanta gabi daya
da zanin gado duk babu, an saka wani, sai
yanzu ta tuna yanda tayi kacha kacha da ko
ina...
Iffaat saida tayi kwana biyar sannan ta
kammala, farhaan ne yasa aka kai mata kayanta
wanki.
Wannan ciwon shine mafarin fara shirin iffaat da
farhaaah..
Tunda ta fara ciwo sai yau ta fita waje kamar
yanda ta saba, tana zaune sai ga black girl
dinnan ta wuce qamshinta ya doki hanchinta
aranta tace anyi yar gayu anan gurin, ta qare
kalle kallenta ta shiga cikin gida bayan ta koma
gida tana dakinta zaune tunaninta daya ya zata
zama yar gayu irin na yar baqar yarinyar nan,
taje bayi ta kalli madubi, sosai ta bude
haqoranta taga yanda sukayi laka laka a qasa ga
wata tsatsa da sukayi tofa bata wankewa fiye da
haka ma sai tayi, batasan yanda zatayi dasuba
suyi haske irin na tsohuwar matar farhaan
ramcyba, cox ramcy akwai wushirya kuma da
fararen haqora Tass dasu, tayi tsaki ta qara
gaba...
Ranar ta fito Palo, karo na farko da ta taba
tsayawa kallon TV tunda tazo gidan nan sabida
farhaan kullum ball yake kallo itako batason ball
a rayuwarta, tafison indiya an qare ball ne Anje
talla sai kawai ga tallar signal, mouth Clean ne
mai kyau, taga yanda ake wanke baki sai ta tuna
ta tabaa ganin farhaan yana wankewa har ta
tsaya kallonsa, taje bayin dakin ta nemi mouth
clean din koda ta duba sai taga exactly irin
Wanda aka nuna a TV ne, tayi murmushi Ashe
haqoranta zasuyi fari irin na matar Tv ta Dan
barashi a brush tana wankewa yana jini duk da
ya mata xafi ta daure cox tanason ta zama yar
gayu irin na yar baqa sunanda ta sanyawa
yarinyar kenan, iffaat dai haka tajuri yi brush
kullum ko nace duk lokacin da abin ya motsa sai
tayi cox....... adsense 2 here
Share:

2 comments:

please after reading drop down your comment here!...

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *