Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Saturday, July 18, 2015

WACE CE ITA? 41

adsense here WACE CE ITA 41
Na ABBA-GANA
Tun da safee iffaat ta shirya kayan da take
buqata sai rawar jiki takeyi duk da har yanxu
zuciyanta a qunci take hakan bai hanata
zagwadin ganin mahaifiyarta ba, goggo ta
sakata taje tayi ban kwana da mutanen , taje
tayi bankwana dasu, wasu nata mamakin
natsuwarta kowa na fadin albarkacin bakinsa,
taje gidan qawayenta dijee da tsohon ciki abin
sai Wanda ya gani, tana tsaka da ban kwana
akace mata yayan ta yazo zasu wuce, a gurguje
tayi sallama ta dawo gida...
Ranar goggo tayi kuka kamar ranta zai fita tana
ganin kamar hanyar samunta duk ta to she
kenan... ta manta samu da rashi na Allah ne....
**************
Guraren 6 na yamma suka Isa zaria birnin
zazzau amma iffaat anyi bacci a mota so bata
gane garinba, direct unguwarsu aka wuce da ita
gyallesu, iffaat sun tararda mama tana ta gyare
gyare tarbon autarta, tana ganina taxo ta
rungumeni tana yan hawaye, nima hawayen
nakeyi Yaya Ameen kuwa yanata dariya, yace
mama murnace haka harda kuka haba miye aciki
Dan ba iffaah tunda nida Yaya Ali mumanan,
dama kullum ta damesu da zancen iffaah
autarta, mama ta harareshi ai kowa matsayinsa
daban, taja autarta suka wuce daki suna
marmarin ganin juna,
a takaqaice zuwan iffaat yayimusu dadi babban
yayan su mai suna Yaya Ali shine babba kuma
Allah ya azzurtashi matuqa tun bayan rabuwar
mamansu iffaat da babansu ta dawo birni gurin
yayanta dama chan su yayyen iffaat gurin yayan
mamansu suke suna karatu so basuyi zaman
qauye ba iffaat ce kawai gurin mamar kuma da
suka rabu da baban sai ya kwace ta da qarfi da
yaji... Yaya Ali Allah ya azzurtashi sosai bayan
business da yakeyi tareda qanin mamanshi yana
aikin Kaduna in short dai suna shanawa wannan
gidan ma da suke ciki shiya Gina ma mamashi...
Iffaat ta kalli gidanda suke ciki aranta tace
wannaan gidan kenan gadansune zatayi duk
abinda take so bawanda zai hanata rayuwa
sabuwa jin dadi sabo komai sabo saidai batasan
bazata iya chanza kuntacciyar xuciyartaba....
Lol. adsense 2 here
Share:

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *