Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Sunday, July 19, 2015

WACE CE****ITA? 45

adsense here computerimages1.jpg

WACE CE ITA..?? 45
Na ABBA-GANA****-*******
Ya riqeta ya dagota yana jijjigata yana kiran
sunan ta, amma iffatu ko motsi haka ya dauketa
chak dama ba wani aukine da itaba, yakaita
dakinsa yaci gaba da jijjigata yana fadin sunan
ta, farahnax yaji tana kiran iffaat iffaat kina
ina??
Ya xuba mata ruwa shiru,Yayi sauri ya tura qofa
yayiwa mama waya bata daukaba tana chan
suna gaisawa da suruki, ya dakko ruwa a fridge
ya qara zuba mata yarinya still ko motsi yaga
kamin yaje ya kira mama zata iya mutuwa, tuni
ya fara hawaye yana kiran sunanta yana jijjigata,
Muryar mama yaji, Aminu naga ka kirani lafiya?
Nidai kuje Ku gaisa fa yaron chan mai Neman
qanwarku Suhaila, mama kizo iffaat ba lafiya,
Subhanallahi.!! Miya sameta ta shigo da takalmi
a qafa taga yarta kwance kamar gawa ta fara
jijjigata, taqara watsa mata duka ruwann dake
cikin robar swan din, iffaat tayi wani gwauro
numfashi ta bude Ido kadan ta kalli yayanta ta
kalli mamanta ta fashe da kuka, mama ta
rungumeta tana rarrashinta, wai ya akayi haka
aminu miya sameta?? Wallahi mama kawai naga
ta tsaya jikin window tana kallon su farhaaah da
sukazo shine na tambayeta miya
faru,..................
Yayi bayanin komai umma ta kalleta taga ta rufe
ido lallai xatonta ya zama gaskiya, tayi jeeem
amma ba halin magana wannan tashin hankali
har ina.!?
Suna zaune jugun jugun dasu saiga Suhaila ta
shigo, iffaat wai ina kika shiga tun dazu sunata
nemanki Yy farhaan kuwa ya kawo miki....... Ai
bata qarasa zancen ma taga su mama an xuba
uban tagumi ta kallesu mama miya sami sister
na?? Hankalinta ya tashi, mama batace komai.
iffaat kuwa sai ma qara runtse ido tayi wasu
hawayen suka ci gaba da sauko mata, tsanar ta
takeji a ranta Yaya Ameen zai fara mata bayani
mama ta katseshi. Kije ki sallami baqinki ki dawo
mama wallahi ba zan iya komaiba sister na
acikin wannan halin mama miya faru da ita,?
bakomai bane kune kullum cikin saka takalmi
masu tsini garin rawar kai ta fadi kanta yadan
daki jikin qofa shine kawaifa,
Ta dafe qirji Allah sarki sister sannu kinji bara na
kirawosu anan suxo su dubaki ta miqe tana
sauri
Iffat da qarfin hali tace kada ki kirasu banason
ganinsu bana so, mama tayi sauri ta toshe
matabaki, Batasan lokacinda ta fada hakan ba
lallai iffaat soyayya tana wujijjigata, suhaila ta
waigo mi tace mama??
Cewa tayi kada ki kirasu,
Nima ina ganin ki barsu kada hankalinsu ya
tashi,... adsense 2 here
Share:

9 comments:

  1. 9ce job Abba

    ReplyDelete
  2. wai matar kace take hana ka karasar mana?

    ReplyDelete
  3. weldon, its very interestin

    ReplyDelete
  4. Awww...keep up with d good work Gana

    ReplyDelete
  5. gak ngerti sob heheee

    ReplyDelete
  6. mutum da tuzuru a tuzurai wa zai basa mata har ta hana shi aiki

    ReplyDelete
  7. abba a kara sar mana da lbr

    ReplyDelete

please after reading drop down your comment here!...

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *