Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Wednesday, July 22, 2015

WACE CE*******ITA? 69

adsense here computerimages1.jpg

WACE CE ITA..??

69


.............by........


muhd-Abba~Gana



Tace Idan da kana dukana ada yanxu akwai
banbanci wata qila ada ina gyalewa ko kuma ina
ramawa to ka sani yanxu akwai banbanci, ni
matar aurece inada yanci kuma nasan yancina
so ka kiyaye hannunka daga Taba matar aure.!
Ta sake mai hannu da qarfi Ta wuce abinta ya
bita da kallon Mamaki hadida zargin abinda ya
kawota yi anan ya akayi tasan yana nan ya daki
iska baima jira karuwarshiba ya fito da qarfi
koda ya fito bata ba labarinta ya shiga mota
gudu yake kamar ya ya hira sama koda ya isa
gida bata isoba yayi kusan 30mnt sannan ta iso
da ledojin abinci a hannu.! Tana zuwa ya daka
mata tsawa ina taje? Ta kalleshi dukda taji tsoro
amma bonewa tayi, ta danqaramar uwar harara,
kamar ma bada ita yakeba, tana Neman guri ta
zauna ya fincikota ke badake nake maganaba, ta
kalleshi ido cikin ido tace mai inda yaje chan
taje? Mi kikaje yi achan nanma ta bashi amsa
abinda kajeyi achan shi najeyi.? Idonsa suka
kada sukayi jaaa sun firfito waje iffaat kinsan
abinda kike fada ya qara fincikota ya mannata a
garu kinada auren nawa zakije gurinnan ? Ko kin
manta ke matar aurece. Taji tsoro iya tsoro
amma ta daure ta bashi amsa ta kalleshi idonta
cikin nasa tace, au auren akan mace kadai yake
kenan kaima ai kanada auren nawa kaje gurin
nan ko kaman ta kanada aurenane akanka? Idan
kuma akwai banbanci tsakanin mu let me know.
Yanda idan ka'aikata badaidaiba za'a maka
hukunci haka nima za'amini so miye
banbanci?? Wani baqin cikin kishi ya turnuqeshi.
Muryansa na rawa yace iffaat tell me the Truth
mi kikajeyi a gurin nan ? Ya bata tausayi yanda
ya sassauto, nace abinda kajeyi shi najeyi.
Sakinta yayi ya fuskanceta dakyau iffaat mi
kakajeyi a gurinnan Har kika ganni? Tace abinci
naje siya,
Ya manna mata arniyar harara, daga yau na
soke baki ba fita sayen abinci idan dai ba
makaranta zakijeba baki ba fita, abincin kuma ki
shiga ki girka da kanki!!
Tsaki tayi ta wuce shi,
Farhaan ya tsargu matuqa yauda ta kamashi da
wata ai bai isa ya shigo gidannan ba..by
muhd-Abba~Gana adsense 2 here
Share:

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *