Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Wednesday, July 22, 2015

WACE CE******ITA? 73

adsense here computerimages1.jpg

WACE CE ITA..??73
Na ABBA-GANA
Farhaan kuwa zaune ya kwana yana ta tunane
tunane, kamar ya hade rai ya mutu Dan baqin
ciki...
Ya janyo wayarsa ta bude hotunan ta yana kallo
tabbas yasan yana son iffaat babban abinda
yake damunsa idan ya tuna WACE CE ITA.. Yar
aikinsace fa wannan gani da yake mata har
kullum shi yakesa baya darajata, amma yasan
yanasonta babban dalilin da yasa ya qara
aminta da auren Suhaila Dan sunyi kama da
iffaat ne, hakadai yayita mulmula saman gado
kamar an xuba lemu a paranti sai zagayawa
yakeyi yana juyi wata zuciya tace idan ma Yar
aikinkace ai matarkace yanxu yakamata ka bata
haqqinta na matarka, ko ka sami sauqi, chaiiiiii.
qarshe ya tafi akan iffaat bazata taba aikata
hakanba amma xaiyi magana da driver dinta yaji
gaskiyar magana,.
Hmmmm nidai abba Bantaba tunanin farhaan
yana son iffaat hakaba ba sai yau Ashe shima ya
kamu bamuda story,
Haka gadon ya masa fadi yasaba da kwanciya
tare da ita koda ba abinda sukeyi amma yana jin
qamshin jikinta, yanajin dadi amma yau babu...
Tunda qarfe 8 yaje daukota umma tace sai ya
dawo office sannan yazo ya dauketa..
Yinin Ranar dai bai gane komaiba gashinan sai a
hankali, har ya taso ya dawo office yazo umma
tamusu fada musamman shi, sannan suka tafi,
iffaat dai taji tsoro fa yanda ya mata ya firgitata
ba kadanba, amma bata nuna masaba
So ta yanke shawarar bazata qara kai motar ta
gurinba...!! Iffat Kura ga tsoro ga ban tsoro.!!
****
Farhaan ma haka bai qara xuwa Zaria hotel ba.
Bayan yayi bincike ya gano shirinta dariya kawai
yayi, lallai wannan yarinya akwai rigima..
Yanxu ta saka masa ido sosai a latitude tana
yawan ganin yana zuwa wani guri so abinda ta
farayi shine ta sami mai adaidata sahu ta
biyashi tace kawai ya bishi na kwana biyu yaga
mi yakeyi a gurin ai kuwa an kawo mata labari
wata yarinya yake dauka gurin tasa aka duba
mata gidansu yarinyar da komai nata, ta riqa ta
shirya abinda zata mata ta kiyaye lokacinda
yake sauketa ya wuce. ta sami almajirai su biyar
tace aiki zasu mata farhaan na sauketa ta riqa
ta tare hanyar tasa yaran suka tareta har ta fara
xaginsu iffaat taxo ta wanketa da mari tace
wayannan almajiran sun fiki daraja Yar iska
yarinyar.! mamaki ya cikata hakadai iffaat tace
ta shiga wani kongon gida zasuyi aiki, ta turje
sai tasa almajiran nan suka durata cikin kongon
gidan taso tayi taurin kai sai taga batada mafita
illa miqa wuya, bayan sun shiga iffaat ta zauna
saman wani bulo tabata almakashi tace ta yanke
gashin kanka ta fara gaddama iffaat ta qara
waske banxa da mari saida bakinta ya fashe da
jini ba shiri yarinyar ta karba ta aske iya yanda
zata aiya iffaat tace bai mataba haka tasa reza
ta mata tall kobo almajiran sai dariya suke nima
abba gana dai na dara cox mace ba gashi batayiba!!
bayan ta mata gwandal tace saura Abu biyu
kuma, matar ta fara kuka tana tataimaketa iffat
tace ta rufawa kanta asiri ta bari suyi aikinsu
idan ba hakaba zata qara mata wani
punishment,mata kuwa sai kuka take tana roqon
iffaat tayi haquri amma iffaat ko kallonta
batayiba tasa almajiranta suka danne mata ita
ta mata bille guda biyu a fuska sannan ta fito
da bulalarta ta zaneta saida ita kanta ta gaji da
dukan nata sannan ta barta tace idan an
tambayeki wa ya miki haka kice iffaat ce ko kice
Mrs PURHUUN..... ta fita tabarta nan tana
kuka.....by abba gana adsense 2 here
Share:

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *