Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Tuesday, August 25, 2015

INSIYA*****8

adsense here insiya.jpg



INSIYA 8



********NA**********

muhd-Abba~Gana




nan hawaye ya kama zubo min dan har yau ban taba zuwa gidan abban yusra ba daga ya zo zai tafi da ni sai hajiya ta hana nan na kama tafiyata duk jikina ya mutu.
ina shiga cikin gidan sai ji nayi an rufe ni da duka ke yar iska ana baki wahala zaki bishi koh?? to mai sa baki bishi ba?
na ce ai dan kin hananine kuma wallahi yakara zuwa sai na bishi mari ne ya tsaidani kaji yar iska eh toh ba laifin ki bane kin tsotsi a nono ne shi yasa nace eh wallahi na tsosti amma kuma na alherine nan naji ta rufeni da duka, nikuma gani da taurin zuciya (kamar maryam lol!) nace hajiya wallahi kar kikara dukana
sai naji ta kama sallati'la'ilaha illahu, insiya haka kika koma? nayi banza da ita na tashi na kama tafiyata don ko wahainiya ba zata nuna min tafiyar kasaita ba, ballantana mace mai ji da kanta nan na barta tayi ta sororo kamar wacce kwai ya fashe wa a ciki.
***********************
bayan tabka wannan sai naji hajiya ta kirani "insiya" na amsa mata na"amm tace zo nan mara mutunchi akan jamilu yace yana sonki shine kika zazzage shi? har da ce mai dan iska ke ba a ce mii yar iska ba sai ke ce zaki bude baki kice mai dan iska? to wallahi ko ki yarda ku yi soyyaya nan ko kuma na sakaki a cikin kangi mai wahala(wa'iya zubillah) keh in banda abinki xai rufa miki asiri ya aureki shine har da wulakantashi? haba insiya dan Allah ki yarda ya aureki kinga ni ban taba haihywa ba saboda haka ne na dauko su nake rukon su ga shi yanzu jamilun ya isa aure kuma tun suna yan yara nake tare dasu dalilin haka ne nake tambayarsa akan aure yake ce min wai ke yake so amma kina wulakan tashi".





muhd-Abba~Gana


www.abbagana.pun.bz adsense 2 here
Share:

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *