Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Wednesday, August 26, 2015

INSIYA*****9

adsense here insiya.jpg



INSIYA 9



********NA**********


muhd-Abba~Gana




09039016969


nan hawaye ta kama zubowa daga ida nunta jikinta yayi sanyi tsoronta ya kamani zuciyata takama addua domin tasha yi min makirchi ta hanyan yimin kuka dan sai ka rantse da Allah da gaske take.naji maganar hajiya da sauri na dago kaina domin kaina tun lokacin da naxo a sunkuye yake sai naji tace "insiya' nace mata na"amm


insiya dan Allah ki taimaka mana kar ya shiga cikin wani hali dan yace wallahi baxai auri kowa ba idan ba ke ba shiyasa hankalina ya kara tashi dan Allah yata ta kaina ki so shi kinji nace hajiya ba komai kuma na yarda dan ba zaki yi zabar min abinda ba shi da amfani ba
tace yauwa yata saisa nake sonki saboda hankalinki kuma nayi murna da wannan hadin sai dai yanzu kuma na zama suruka ba rashin kunya nan muka kama dariya na ce hajiya bari inje in gyara lafiyata tace Allah yayi miki albarka [hmmmm albarkan muna furchi] nace ameen hajiya ni dai na tashi ina tunani do ni dai ban taba jin irin wannan kyakkawan lafazin ya fito daga bakinta ba in dai ba mugunta zata shirya ba. by muhd abba gana
kuma ni dai abin da yake bani mamaki domin ko wata bakwai ba a yi ba ya yiwa wata ciki da kyar aka kwantar da maganan amma wai shine xai ce yana sona? har hajiya wai ta sa baki a maganar ni abin yana bani mamaki anya ba wata mugunta suka shirys ba? Allah ya kareni da sharrinsa.
bayan kwana biyu da maganar na tashi zan je in gaidar da su abba na shiga dakin abba na tarrar ya fita kasuwa na fito na nufi dakin hajiya aikuwa Allah ya taimakeni nazo a dai dai jinayi suna kulleh wata chakwakiya da jamilu dan haka sai ta labe tare dani abba gana naji abinda zasu ce.hmmmmmm rayuwa kenan!!!!



muhd-Abba~Gana


www.abbagana.pun.bz adsense 2 here
Share:

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *