Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Thursday, September 24, 2015

KALLO***DAYA-2

adsense here kallo-daya.jpg

KALLO DAYA
2


washe gari tunda safe hanadi ta shirya bayan ta kammala ayukan gida taxo ta durkusa ta gaida umma cikin kulawa da kaunar 'yarta ta amsa tareda sa mata albarka kana tace sai inah kmh mamana(kasan cewarta sunan mahaifiyarta ke gareta) hanadi ta dago kana tace umma xan leka gidansu munira umma ta mata Allah ya kiyaye kmh tace kada tayi dare tareda cewa ta gaida mummynsu munira ta amsa da cewa to umma. Daga bakin kofa yaya jafar ne ya shigo yana dariya tareda tafa hannu ,yana cewa umma da autarta fira akeyi hanadi tayi murmushi tareda durkusawa kasa ta gaida yayan nata cikin kulawa ta dubeta yace lpia qlw auta sai ina kuma tace xanje inda munira ne yaya yace OK ynxu nima xan shiga gurin hydar jiya ya dawo cikeda faraa umma tace ah ashe soja ya dawo kafin ta rufe baki sai sukaji sallama HYDAR ne ya shigo sanye yakeda Riga blue mai dogon hannu da jeans baki kyakkyawan saurayi mai matukar kwarjini da haiba, har kasa ya duka ya gaida summa cikeda faraa ta amsa kana ta tambayeshi ya hanya cikeda natsuwa ya amsa umma ta juyo gurin hanadi dake tsaye sanyeda hijab had kasa da nikab tace ke baki iya gaisuwa bane sai a sannan tace ina wuni kallo daya yayi mata ya dauke kanshi tareda cewa lpia fuskarshi a murtuke cikin sanyin jiki ta juyo tacema umma ta tafi umma tace ki gaidasu ta fita .hydar da jafar kmh sukayima umma sallama acikin xuciyar haydar kuwa cike take taf da tsanar hanadi shidai ya tsani yarinyar sbd wannan abinda da take sawa a fuskarta a ranshi yace munafuka mummuna kawai may b mah saboda munintah takesa wannan abin ko kuma kuraje ne suka mamaye fuskar cox shi tunda yake bai taba ganin fuskarta bah hakadai yayita sake sake cikin ransa(ni kmh nace ko ina ruwan hydar koda yake nimada bansan dalilin sakawa bah dai amma ku biyoni kuji)
09039016969 adsense 2 here
Share:

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *