Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Saturday, October 10, 2015

DAN******ALHAJI-27

adsense here dan-alhaji.jpg

DAN ALHAJI 27







Muhd-Abba~Gana


tana fita ganin sulaiman yasa ya taji wani faduwar gaba ta karasa inda yake suka gaisa duk ta matsu taji halinda safuwan yake ciki yace baki tambayeni mutumin kiba? tace shine abinda nake so ji yace to mutumin an binciko file dinsa ta dafa kirjinta tace bashi da lafiya mai ya same shi? wallahi zazzabi ne mai zafi ya kamashi ko abinci baya ci a gaskiya zazzabi bai kama shi da wasa ba shine naga ya dace na zo na sanar da ke dan kar kiji shiru tace hakan yayi kyau na gode shi kuma Allah ya bashi lafiya yana gida ne ko .......? yace a'a suna da likitansu a gida shi yake buba shi gashi bansan gidan su ba inji ta sulainman yace gidansu ba boyayye bane ko kuma kar na baki wahala kawai ki gaya min ranar da zaki sai na zo mu tafi tsaya na baki lambata idan kina da bukatar hakan sai ki neme ni tace ba damuwa in haka ta taso na neme ka sukayi sallama ta shige gida ta sanar da ummin ta safuwan bashi da lafiya sosai shine abokinsa yazo ya gaya mata habiba tace aiya shi yasa kwana biyu baya zuwa Allah ya bashi lafiya tace ummi dan Allah ki barni naje na duba shi tace kin san dai bazan mu tunkari abbanki da wannan maganar ba ta sake sasaauta murya ummi har naje na dawo ba tare da ya sani ba tare da halima abdullahi ta raka ni hakan yayi kyau sai ki shirya ku tafi nan da nan ta shirya cikin wani leshi madan karen kyau gashi ta tsara kwalliya mai daukar hankali tayi kyau sosai abinka da kyakywa ta sake tsokano shi ita da kanta da ta duba madubi sai data firgita gashi kayn fitet ne ta dauko mayafi ta yafa tana fitowa umminta tace baza ki tafi a haka ba ita kanta kyaun rufaida ya firgita ta duk dacewa kamar su daya sai dai ta fita haske.





Muhd-Abba~Gana



www.abbagana.pun.bz adsense 2 here
Share:

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *