Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Saturday, October 10, 2015

DAN******ALHAJI-28

adsense here dan-alhaji.jpg

DAN ALHAJI 28








Muhd-Abba~Gana






ta koma daki ta kuma duba madubi ta tabbatar umminta tayi gaskiya kamar ta cire sai wata zuciyar taba ta shawarar dora after dress akan kayan ta after dress mai ratsn ja gashi jan less ne ta saka zaka zata wata yar india ce tafito tace ummi haka yayi? tace ko kefa to je ki daki ki dauko min wannan karamar jakata ta dauko ta mika mata ta dauko kudi naira dubu uku tace ki sai masa kayan dubiya tace mai zan sai masa? tace abinda kika gaya dace ta rataya jakarta tace sai na dawo habiba tace af! kin kira habiba a wayar kin ji tana nan? na manta bari in kira ta ta dauko wayar ta a cikin jakarta ta kira halima sau uku shiru wayr taki shiga ummi kin ji wayar taki shiga ina ga maysalar bata da cajine bari naje gidan suna gani tace to dai dan bata anan ki dawo kar ki tafi ke kadai kuma ku kula da kanku ku tsare kan ku ku kila da mutuncin ku ku dawo da wuri kafin ya dawo tana zuwa ta tarar gidan su halima a rufe jikinta yayi sanyi tasan uma idan ta koma gida shikennan babu tafiya gashi ta matsu taga yadda jikin nasa yake da dade tana tunani ko ta koma gida ummi baza ta barta ta tafi ita kadai ba uma gashi batsan ranar dawowar su halima daga garinsu ba indai kika ga sun kulle gidan gaba daya to sun fita gari ta kuma dada sanar da ita sun kusa tafiya gashi bata da wata kawa da umminta ta yarda da ita bare ta dauke ta,sai kawai ta ynke shawarar tayi tafiyarta tana isa bakin kasuwa tayi masa siyayya ta kira sulainman tayi masa kwatancen inda take akayi sa'a lokacin suna gidan safuwan da suka tsara yadda za suyi inta zo a zuciyar sa sai ya ji tausayinta amma ina shedan ya rinja yeshi wani hadaddan lemon kwali suka bude suka zuba wasu kwayoyi masu sa maye suka rufe suka mayar firij ya sami wani shinfideden bargo ya lullubu ya kwanta a kan gado ba wanda zai ce ba mara lafiya bene.ayya Allah sarki rufaida





Muhd-Abba~Gana




www.abbgana.pun.bz adsense 2 here
Share:

2 comments:

please after reading drop down your comment here!...

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *