Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Friday, October 16, 2015

DAN******ALHAJI-30

adsense here dan-alhaji.jpg

DAN ALHAJI 30






Muhd-Abba~Gana



bai fi awa daya ba ta dawo hayyacinta a gigice ta tashi ta ganta akan gadon sa wata kara ta saka marar misaltuwa hade da wasu zazzafan hawaye suka ringa fitowa mata tayi zinbir ta mike ta dau kayanta tasa shi kuma ya zuba mata ido yana kallon kyakykyawan surar da Allah yayi mata a cikin mata da banbanci duk iya neman mata irn nasa bai taba gamuwa da irin taba ko tima bata kama kafartaba ya kudiri niyyar kota halin kaka sai ya mallaketa a matsayin matarsa cikin rudani ta juya ta kalle shi tasana mara misaltuwa da tsiya wacce baza dada son komai kama dashi ba tace KA CUCE NI!!! KA YAUDARENII!!! KA BATA MIN RAYUWA!!!! KA CUCI IYAYENA!! KA DAU ALHAKINSU!! KA ZALINCESU!!! ALLAH YA ISA!!
kukan da keyi ya sake tsanan ta tacu gaba da cewa sun dauki shekaru da dama suna tarbiya ta amma sa'a daya ta tashi a banza cikin kuncin zucita tace Allah ya isa! tsakanina da kai yadda ka sani cikin takaicin rayuwa in Allah ya yarda kai ma haka zaka kare da sari ta fice daga dakin ta nufi hanyar fita waje
duk tausayinta ya dame shi da na sanin da bata da amfani tashi yayi ya ringa zagaya dakin ya rasa abinda yake masa dadi can hangin jakarta da hanzari ya dauka ya bita ya kwalla mata kira amma ina ko kallo bai isheta ba motarsa ya hau ya bita har titi ya tsaya dai dai inda ta tsaya yace ga jakarki ba tare da kallon shiba tasa hannu ta fisge tayi gaba bitaa yayi da kallo yana cewa ta shiga ya kaita gida yana kallo ta tayi wata mota tayi tafiyarta ta bar tsaye sai ga sulainman nan suka tyaya suna tambayar sa ya DAN ALHAJI da fatan ka rubuce ka wanke ko kallon su baiyi ba yaja motarsa ya barsu a nan tana shiga gida ta tarar umminta na bacci lallabawa tayi ta shiga bandaki ta gama abinda zatayi tata gyara fuskarta sannan ta koma dakin ummi tayi sallama tace ta dawo tace yaya jikin nasa tace da sauki ummi tace ninaji a jikina dk ba dadi shine na kwanta ina kuma halima? tace ta wuce gida ita sauri take wai zasu tafi garin su yau kwana da kwanaki tana cikin bacin rai ta kasa gayawa kowa ta bar abin a zuciyarta yana damuntako baccin arziki batayi ga wani sauyi da take ji a jikinta ta kara razana.





Muhd-Abba~Gana




www.abbagana.pun.bz adsense 2 here
Share:

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *