Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Saturday, October 31, 2015

SAMRA***70 {KARSHE}

adsense here samra.jpg


SAMRA 70Bayan shekara 10 hjya samra da alhji sadeeq arxiki yakara bunkasa domin yaransu 4 tare da yan biyu anees da anisa dakuma AISHA amma anakiranta da humaira sai kuma sani AMMA ana kiran shi da jnr....alkcn alhji sadeeq yaxama chief ov arm forces.....AND THEY LIVED HAPPILY EVER ........................
D END
I DEDICATE DIX NOVEL 2 MY HOMBLE GRP MENENE AURE GRP CHAT ND MY GREAT ADMIN AISHA muhammad(maman shakur)
mukaru da juna nd matan kwarai grp chat most expectially d grp admin nd my grt frnd humaida
Duniyar littafai
nd 2 ol dose hu luv nd care 4 me.....(wellwishers)
TOH masu krtu anan nakawo karshen littafin samra dafatan kunji dadin shi ...sai kubiyo ni xuwa littafina nagaba mai suna RIKIDAR KIYYAYYAH....
TAKU HAR KULLUM
HUMAIRAH.....anan nace ASSALAMU ALEIKUM waitin 4 ur comnt .... adsense 2 here
Share:

14 comments:

  1. Very nyc novel, pls could U add me in Ur groups

    ReplyDelete
  2. send me ur numbeer@shamsiyya haruna ,

    ReplyDelete
  3. very short and interesting.. ❗Allah ubangiji ka shiryi mata masu halin KANDE mukuma kadada kare mu da kariyarka..

    ReplyDelete
  4. Tnx Pls Could U Add Me In Ur Groups Pls

    ReplyDelete
  5. ur number@Hedaya Hameed,

    ReplyDelete
  6. Tanks very interestyn novel

    ReplyDelete
  7. Allah yasa ka muku da mafificin sa ameen

    ReplyDelete
  8. wooooo nice novel

    ReplyDelete
  9. can u add me on ur grp

    ReplyDelete
  10. Very nice thax

    ReplyDelete
  11. plz could u add me your grp

    ReplyDelete
  12. Mun gode Allah yakara karfin basira my sister.

    ReplyDelete

please after reading drop down your comment here!...

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *