Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Wednesday, October 7, 2015

Wani Labari mai ban tausayi

adsense here sabo-green.jpg

Wallahi da ina karanta wannan labarin saura kiris
hawaye su zubo mini wasu iyalaine talakawa a
wani kauye cikin pakistan sunada 'Da namiji
Kwaya daya rak sun bashi ilimi na addini dana
zamani ya zama shahararren ENGINEER yananan
sai yasami wata attjira ya aura yananan a kauyen
nasu tare da iyayensa sai nan take matarsa ta
matsa masa tace ta gaji da zaman kauye, sai
suka tattara nasu ya nasu suka koma birni ba da
jimawa ba sai yaga wani talla ana neman
Engineers a JEDDAH A SAUDI ARABIA kenan
yaron kuwa yana da sa'a sosai sai yasamu aikin
nan take ya koma can da aiki shekaru da dama
yana turowa iyayensa kudi.
Gaba gaba dai kwata-kwata ya daina turo kudi
kuma duk shekarar Allah sai yayi Hajj Ana haka
sai ya fara mafarki a cikin baccinsa wani bawan
Allah nace masa HajjINKA BA KARBABBIYA BACE.
sai abin ya dame shi yaje ya tambayi wani
Malami wanda aka yadda dashi mai fassarar
mafarki malamin yace masa yaje yaga iyayensa
nan take ya hau jirgi sai pakistan da isarsa yaje
kauyen nasu duk abubuwa sun canja masa, ba
kamar yadda ya saniba.
sai yaga wani yaro yayi masa kwatancin iyayensa
sai yaro yace lalle akwai wata tsohuwa a gidan
makanniyya wadda mijinta ya rasu bada jimawa
ba (wato mahaifiyarsa harta makance akan zubar
da hawaye kuma babu mai kula da ita).
kusan Allah mai karbar addu'ar iyayemmu ne
( waifa lokacin da yake mafarkin addua'a
mahaifiyar ce Allah ya amsa mata kamar yadda
zaku ji nan gaba).
yana shiga ya ganta a kwance tanata faman
kadaici saboda shi kadai ke gare su balle ace
tanada wasu jikoki kuma gashi babansa ya rasu
sai yaji tana magana can ciki ciki saiya kawo
kunnensa kusa da bakinta domin yaji abinda take
fade.
kusan abinda yaji tana fada duk tsawom
shekarun daya kwashe kamar baisan da suba a
duniya, kusan iyayemmu ba kadan suke
sommuba, abinda yaji tana fada shine ya Allah ka
dawo mini da 'dana gida domin idan na rasu ya
dinga yi mini addu'a ni kuma nayi masa fata na
karshe.
inna lillahi wa inna ilaihi raji'un.
kunji fa ita duk bata tunanin guje masu da yayi
amma sai faman nemar masa gafara takeyi.
Ya Allah ka datar damu mu kyautatawa iyayenmu
allah kasa mu rabu dasu lafiya. adsense 2 here
Share:

3 comments:

please after reading drop down your comment here!...

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *