Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Saturday, November 14, 2015

UMMULKULTUM***6---7

adsense here img-20151113-173905.jpg

UMMUKULTHUM
BY ADERMERH_MD

06 waye UMMUKULTHUM??
Malam manu shine mahaifin malam sadi su biyu neh awajan iyayensu daga malam sadi sea kanwarsa wato talatu tun lokacin haihuwan talatu Allah yayiwa baba suwaiba rasuwa wato mahaifiyarsu talatu ta taso cikin rashin kulawan uwa duk da dea malam manu nah iyah kokarinsa wajan bata tarbiyya nah gari amma duk da haka bai hana ta tambadewa bah yayinda bbu wanda take ragawa ah gdn har Allah yayi rasuwar malam manu da bakin cikinta lokacin datayi cikin shege yh koreta tow tundaga ranan mahaifinsu yakamu da ciwo wanda yayi ajalinsa
Shine sanadiyyan barinta gdnsu bayan rasuwar mahifinsu neh malam sadi yayi aure yah auri mahaifiyar kaltume har Allah yh basu karuwa aka haifi murja addar kaltume bayan shekara 5 aka haifi kaltume suka dea neh awajan iyayensu bbu abunda yake shiga tsakanin malam sadi da talatu sea dea gaisuwa da kyar ya yarda ake kaimata abinci daga gd amma duk dahaka tana zagin matarsa wea ae itama munafuka neh kasan abunka da wanda kakeyiwa nasiha sea hakuri.......
Bayan anyi auren addar kaltume wato murja kusan komea yh koma kan kaltume gashi ita sakaliyace kuma uwar neman magana shiyasa ummah keh dukanta bata barinta!!


UMMUKULTHUM
BY ADERMERH_MD♡♡

07 bayan sungama wasan sune kaltume taje tadauko markadan tadawo gd bayan tadawo neh umma yace jekiyi wanka kizo nah aikeki gdn murja kikaimata kuli-kuli haba tana jin ddi taje tayi wankanta tayi kwalliya kaman nah enmatan gombe

Tana fitowa tace umma nagama tace toh jeki dauka kitafi sauran kuma kikai dare tace towh umma natafi..
Da sallamanta tashiga gdn murja tah tadda uwar mijin murja ah tsakar gdn tah gaisheta zata zuce dakin murja sea uwar mijin tace kehh tsaya mijin ta na mata nasiha neh itakuma tace towh tah zauna tana jira yau neh gobe neh shuru sea chan taji kaman kukan addanta takeji ta tashi da sauri taburmu dakin taga kabiru wato mijin murjan da belt ah hanunshi yana tah dukanta tayi sauri tah jawo murja suka fito taje wajan uwar mijin kaman zata mata magana kawea tah wanketa da mari taja murja sukayi waje da gudu


ah lallea kaltume tafi karfinm

Muhadu ah cigaban UMMUKULTHUMU hmm! adsense 2 here
Share:

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *