Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Wednesday, December 16, 2015

KAUNA CE SILA***2***36 & 37

adsense here kauna-ce-sila.jpg

[11/30, 11:46 AM] Ábbä~Gåñā: KAUNA CE SILA 36






MUHD-ABBA~GANA





sai nayi sauri nace a,a ai layin wata kawata ne da muna waya da ita sai yace to ga wayarki nace masa na gode wannan abu da ban mamaki yake dama yaya ne kwanaki ya dinga min haka lallai to meye hikimar shi tayi min haka nace kai ban yarda zai iya min haka ba amma bara nayi binciken da zan iya ko zan gane ina hanyar gida na kira layin rabi,u direban yaya nace masa dan Allah kana da layin yaya wani glo sai ya ce eh nace dan Allah turo min yanzu fah sai yace to abinda ya rikitar dani shine layin ba abin daya bambanta su lallai yaya to meye nayi min haka bayan ya san duk duniya ban taba san wata halitta kamar shi ba sai na fara sake sake to yanxu na nuna masa na gane kona share kawai sai wata zuciyar ta ce kawai ki share tunda kema haka yayi miki kuma baki san dalilinsa nayin haka ba da haka kawai na bar zancen yau tun da safe dana fito aiki nake tayi kuma a gurin su yaya ahmad dan wakokin biki zanyi guda biyu na gama dayar sai nace wa mai dauka na bara muyi salla tunda lokaci yayi ina idarwa na dan fito waje sai muka hadu da marwan bayan mun gaisa da fara'a ta nace masa ina yaya nane ni yau tunda na fito ban ganshi ba sai yace nima rabona dashi tun jiya da daddare na raka shi zance kafin ya karasa tuni fara'a da take fuskata ta gushe nace shikenan sai yace ai nasan kinsan a gidan alhaji ado an bashi yarinya wai kyauta kuma abin haushi bai yi musu ba ban san me nake ji ba ba zan iya gane irin yanayin dana tsinci kaina ba hawaye ne ya fara biyo fuskata na juya dan kar ya gane nace ina zuwa,





www.abbagana.pun.bz
[12/1, 12:46 PM] Ábbä~Gåñāl: KAUNA CE SILA 37





MUHD-ABBA~GANA






da gudu na shiga bandaki da muke alwala ina shiga wani kuka ya zo min mai karfi nayi kamar minti biyar na fito bayan na wanke fuskata da kyar na iya karasa wannan wakar ta biyu ni dai kawai yi nake duk da nasan me nake fada amma muryata kamar mara lafiya haka na gama lokacin da na fito ina fitowa muka ci karo da yaya da ma bamu cika gaisawa ba amma nasan zai yi mamakin irin yanda yaga fuskata kamar ban taba fara,a ba waje naje na tsaya sai ga asma u tace me kike yi anan nace bbu komai tafiya ma nake son yi nace da wuri haka nace mata E tace to jakata na koma na dauko a ciki yana zaune ko kallon inda yake ban yi ba ina hanya ina hawaye sai kawai na fara rubuta masa text BAMU DA BBAN GIDA DA ZAMU GAYYACE KA HAR ACE MAKA AN BAKA NI IYAYENA BASU DA SAN ZUIYAR DA ZASU SIYE MIN SOYAYYARKA KA DAN DA MA NI KADAI NA SANKA
yana gani ya rubuto min amsa wai ina ina ne? nace masa ina hanyar gida sai yace shi kenan wani takaici ne ya tsaya min wato ba abin da zaice kenan haka dai har na karasa gida ina ta tunanin abin da ya dace dani bayan an idar da sallar magariba sai ga sakon yaya yana tambayata me nake nufi da sakon dana turo masa sai nace masa ashe ya aka baka a gidani su hajiya shi yasa baka sona ce komai akan su ba komai muma Allah yana sonmu ni gwara ma ni nafi jin tausayin zakiyya ita da aka dade da ita sai ya min wani sako cewa ya isa haka ina karantawa naji kamar ma zugani yake nan kuwa nayi ta tura masa sakonni kuma duk na bakaken magana ne saboda ranar raina ya baci matuka can sai ya turo min.





www.abbagana.pun.bz adsense 2 here
Share:

2 comments:

  1. muhseen aka. Pr¡nc€~ch@rm¡ngDecember 16, 2015 at 9:22 AM

    yar uwa akodayaushe kadakirika tsayawa kollon ruwa sai kwado yaimaki kafa baki masan lokacin ba.anawa tunanin kinema saurayi ki aure don kare mutuncin kanki .domin gadukkan alamu wannan yayan naki bata naki yakeyi ba.09037644916

    ReplyDelete
  2. muhseen aka. Pr¡nc€~ch@rm¡ngDecember 16, 2015 at 9:25 AM

    yar uwa akodayaushe kadakirika tsayawa kollon ruwa sai kwado yaimaki kafa baki masan lokacin ba.anawa tunanin kinema saurayi ki aure don kare mutuncin kanki .domin gadukkan alamu wannan yayan naki bata naki yakeyi ba.09037644916

    ReplyDelete

please after reading drop down your comment here!...

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *