Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Monday, January 25, 2016

BANA KAUNARKA!!! 5

adsense here bana-kaunarkajpg.jpg

BANA KAUNAR KA!!!




5

MUHD-ABBA~GANA



SAHURA ta cabe ai ina ganin ko kujerar makka ba zata yiwa rawar kai kamar....kar ku takura min ba dole inyi murna mutumin daya tafi tun ina yar mitsitsiyata yace kixo na mike muka jera nai sallama yana zaune a mota na bude na shiga yaya sannu da zuwa ya zuba min ido ko meye abin kallo a jikina,oho nace ya shahid gani kaina rame ko? ai zazzabi nai.



WACECE WAHIDA??


wahida yarinyace kyakkyawa ajin farko domin mahaifinsu bafulatani ne mahaifiyarsu ma bafulatanar kamaruce a wajen ta kuma suka samo tsantsar kyau tana da manyan idanuwa masu tsananin haske kamar takadda tana da hanci sannan tana da wadataccen gaashin gira baki sidik zara zaran gashin idanu,karamin baki mai dauke da jajayan lips hakoranta masu daukar hankali tana da gashi sosai sannan tana da kyandiri son bata ki ba amma akwai abubuwan jan hankalin namiji kai a takaice de zan iya cewa irin sune qurun ini na duniya inka samu ka huta,(amma fa idan mai hankakice),hannunta ya kamo taushin hannun kar flourn dangote wanda yakan gamsar da mutum, a hankali yace waya yi miki kunshinnan mom ce tai mana nida mahida duk abin dana lissafa muku wahida nada shi to mahida ma haka domin kamarsu daya ko malamansu basa gane su sai dai banbancin su nutsuwa,mahida tafi wahida rawan kai wahida akwai langwai da jan aji sannan tsiwa ita kuma mahida tsokana.wahida kina jina wahida ta daga kyawawan idanunta ta kalleshi ya shahid ka fasa zama sojan? yayi murmushi wahida kenan kina so in zama? ta girgiza kai ina tsoran soja la! daga yau ki bar tsoron soja domin yayanki ma soja ne yaya amma dai baka harbin mutane ko? ina harbin masu laifi mana.....karararrawar da aka kada ne yasa mahida fita da gudu tana fadin nina tafi wahida sai kin taho wata leda ya dauka yace gashi ku raba na amsa nai masa godiya naceya shahid ka gaisar min da anti zata ji ina tsaye har motarsa ta kule ina shiga class na tadda malami yace zo nan daga ina kike? kan in yi magana mahida ta taso taja hannuna muka wuce malamin ya girgiza kai haka nan yaran suna birge shi.ana tashi direba yazo daukar mu na nemi mahida na rasa koda na tambayi kawarta a ina sai ta ce min suna ofis fada sukayi ita da wata haushi ya kamani ina fita na nufi ofis din ina shiga na gansu tsungune gaban malamai na finciko ta na wanke ta da mari nace wallahi kamar a kunnen abba abba fada ko zaki sani nina tafi in kun gama fadan kya taho kuma wallahi zan cewa direba kar ya sake ya dawo daukarki na juya ina jin guntun kukanta malam ne ya kirani zo wahida ki tsaya ta fada mana gaskiya mallam ba zan iya tsayawa ba zan fadawa ya faruq yazo ya dauke ta to shikenan ku tafi gobe kwa dawo. a mota tace wahida don Allah karki fadawa abba kin ga fa ita ce fa ta fara jana,dallacan rufe min baki da dai ace ban san halinki bane ni dai karki fadawa abba ai kuwa sai na fada masa muna zuwa bangaranmu muka wuce mukai wanka mukayi sallah sannan muka nufi dakin mom da gudu muka karasa muka fada jikinta,


MUHD-ABBA~GANA

www.abbagana.pun.bz adsense 2 here
Share:

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *