Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla

Tuesday, January 26, 2016

BANA KAUNARKA!!! 6

adsense here bana-kaunarkajpg.jpg

BANA KAUNAR KA!!!





6



MUHD-ABBA~GANA




TA rungume mu tana shafar tattausan gashin kanmu ta kalli mahida waya taba min ke? ba wahida bace ta mareni ke wahida ba antinki bace kike dukanta mon fada sukai duk da haka in kun kuma sai na fadawa abbanku nai raurau,Allah mom na daina tace yauwa autata ya amin gaba daya muka fada masa ya rungume mu yana fadin I miss u la! mahida me akayi miki kila yi kuka? ba wahida vace ta duke ni wahida ashe baki da kunya lalle zan miki bulala yaya tsaya kaji fada fa sukai a makaranta mom ce ta kwala mana kira da gudu muka fito ku zo kuci abinci bana so yunwa ta kama min ku nace mahida jekiki dauko mana abincinmu lalle ma wallahi sai dai in kar aci wacece babba? mom ai dai nice babba ko? mom ta girgiza kai tace kinga mahida aka fara haifa ita a gida ke kuma sai da muka je asibiti mahida ta shiga tsalle na mike ina zumbura baki dakin ya alamin na koma yana zaune yana cin abinci na zauna kusa dashi ya kalleni me kuma aka yi miki? ba mom bace tace a hospital aka haifeni shine kuma abin jin haushi yi hakuri zomuci abinci na dau dan spoon ya janyo flet gassassun kajine ya dinga yagowa yana daura mana kan abinci sai dana ji nai hani an ya zuba min madara me sanyi nasha tuni sanyin AC ya kwashe ninna kwanta bacci me nauyi yayi awon gaba dani Al'amin ya kalleni yayi murmushi yace wahida sarkin rigima kenan.

BAYAN SHEKARA TAKWAS lokacin da mukayi candy gaskiya mun fito da sakamako me kyau don haka mun samu kyaututtuka gun yayanmu da iyayanmu a bangaran arabic kuwa munyi sauka yanzu hadda mukeyi.
wayar mahida ce ke ta ruru ina dubawa naga yaya Al'amin salamu alaikum wa alaikas salam,yaya al'amin kaki dawowa ko oh sister bako gaisuwa? la! na manta kina so in dawo ko? eh mana to kizo airport da gaske? eh mana to kizo gobe airport da gaske? mahida ta warcewa yar ya amin da gaske in sanar da mom eh ki sanar mata insha Allahu gobe zan dawo shahid ma yayo min waya wai iya suka zauka amma yana legas sukayi sallama ta kalleni ke shahid ya dawo to ina ruwana,ta kai min duka kar kiyi ruwan,da guduna ina fadin wallahi sai na rama dakin ya faruq taje ta kankame shi tana fadin yaya ka mata magana ya buga min haraea tare da fadin ki kazo nan sai nayi boll dake,wallahi sai na rama wayace a dokeni duk kurarinsa sai da naje na kai mata duka ya dauko belt ya shiga lafta min ina kuka mahida ta rike belt din haba yaya me yasa zaka dinga dukata wallahi kai mugune what nine mugu?? mahida ta tsunguna kalli yadda kaji mata ciwo sai kawai tasa kuka muka dinga kuka yai mana banza ganin kukan namu bbu sauki sai ya daga niyi shiru kinji wahida ta mom ta shigo wai faruq me kai wa yarannan mom wai danna duki daya shine dayar ma ta kama kuka to me dayar tai maka??





MUHD-ABBA~GANA




www.abbagana.pun.bz adsense 2 here
Share:

Burodin ayaba

Barkanmu da ganin wata mai girma tare da fatan kuna cikin koshin lafiya. A yau na kawo muku yadda ake yin burodin ayaba. Za a iya gwada wa a lokacin yin buda baki ko kuma don yi wa bakin da aka gayyato shan ruwa. Kamar yadda muka yi muku alkawari , za mu cigaba da kawo muku nau’ukan girke-girke daban-daban.

Abubuwan da za a bukata:
•Fulawa
• kwai
• Suga
•‘Baking powder’
•Ayaba
•Madara
•Bata
Hadi:
A samu ayaba biyu a kwabasu da cokali mai yatsu, sannan a zuba fulawa a kwano sannan a zuba ‘baking powder’ da suga da madara sannan a kwaba. Bayan haka, a zuba bata kamar cokali biyu sannan a kwaba sosai. Sannan a fasa kwai biyu da wannan kwababben ayabar a cikin fulawar da aka yi masa hadin suga da sauransu. Sai a gauraya don su kwabu. Sannan sai a dauko na’urar gasa burodi a zuba sannan a saka a gidan gasa burodi. Bayan mintuna arba’in da biyar, sai a cire.
Za’a iya cin wannan hadin burodin da shayi bayan an sha ruwa. Kuma za a iya aika wa makwabta domin su dandana sabon salon burodi. A sha ruwa lafiya.


MAJNOON hausa love novels


Matashin saurayine mai kimanin shekaru 30, gashin kansa duk ya kudun dune, Launin fatarsa ya chanza saboda dattin dake jikinsa rigarsa duk ta yage, Farine amma saboda tsabar datti har farin yafara dishewa, fatar jikinsa dukta jeme saboda zafin rana hakama tufafin dake jikinsa, amma hakan bai hana kyan fuskarsa fita ba, kyankywane duk da cikin sigar hauka yake...... Read more

Mutane uku ne a duniya

1. Wasu kamar guba ne gudunsu akeyi. 2. Wasu kamar magani suke, ba a nemansu sai ta baci. 3. Wasu kuma kamar abinci suke, akullum dole a nemesu. Ya kai dan uwa mai daraja, kayi kokari ka zama cikin wadanda akullum ake nemansu saboda amfaninsu. Allah yasa muna cikin wadanda ake nema akoda yaushe, Albarkar Annabi {S.A.W}

Talla a Gidan novels


Litattafan da Muka Kawo Muku

Tunatarwa

ANNABI (SAW) yana cewa:

Idan lokacin (Kiyaamah) yakusa, ayyukan (Alkhairi) zasuyi karanci, ROWA zata YAWAITA, FITINTINU zasu YAWAITA, haka kuma Alharju zai YAWAITA. Sai sahabbai (RA) sukace Menene Alharju? Sai Annabi (SAW) yace: Kashe-kashe. (Bukhari ya ruwaito a 6552). Ya Allah ka Kare mana IMANINMU, ka kubutar damu daga fitintinun zamani.
Kasa mucika da imani.

Kada ka rama cuta ga wanda ya cuceka!

kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka kai kayi hakuri zaka samu abu biyu sakamakon hakan *na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. *Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

Visitors

Translate

About Me

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Contact Form

Name

Email *

Message *